Kuma ya akayi yaji abinda Tace ganin kallon da take Masa ne yasa ya kashe Mata ido had'e da fad'in "Ya akayi" Yana maganar cikin gadara da nuna Isa.
Wurgar da ledan tayi ta Shiga ban d'aki, tana ji kamar ta shake mishi wuya.
_________________________
Please comment and Share
Milhat ce
Yar Terawa
67&68
Continuation.......... Tana fita daga wankan jikin ta d'aure yake da towel,sai da ta leko taga baya nan kana ta sa Kai ta fita, ledan da ta yatsar ne ta tsuguna ta d'auka,zazzagen kayan tayi ta shiga dubawa wani wando ta gani Wanda shine d'an dama dama ta saka taga ya Kai gwiwanta, Wani riga ta d'auka ta sa, Wanda armless ne kamar vest Amma ya rufe mata cibiyar ta.
Bayan ta gama sakawa ne ta hango kan gadon,da mamaki ta Kara gun hannu tasa ta d'aga ga mamakinta hijab ta gani girgiza kai tayi a bayyane tace "Adnan kenan,hijabi ya kawo min" ajiyewa tayi ta koma ban d'aki tayi alwala bata dad'e ba ta fito,sallayan da ta hango a bedside ne ta d'auka ta shimfid'a kana ta Sanya hijab din ta tada sallah.
Ta yi raka'a biyu ta ji shigowar sa,har ta gama jero sallolin da ake binta kana ta sallame,tana d'aga Kai suka had'a ido dashi,tayi saurin kawar da kanta,murmushi yayi kana yace "Tashi muje muci abinci" mikewa yayi daga kwancen da yake ya fita, Yana fita ta bi bayan sa,a parlour ta tarar dashi ya zauna gaban shi da abinci kallon sa ta tsaya yi,Shima kallon ta yake yace "Kin tsaya kallo na zauna mana"
Zama tayi tana mamakin a ina ya sami abincin,ta Kai hannun ta kenan yace "daga ta malama wai kina nufin a tare zamuci abinci? A kwano d'aya haba,matsayin ki bai Kai Nan ba" taji ba dadi hakan yasa ta mike cikin fushi ta nufi d'aki,da sauri yace "Gara ki zauna kici abinci,sabida bazan sake fita ba,idan ma na fita a chan zanci kayana,yanzun ma tausayin ki naji yasa na kawo miki take away,sannan inaso ki samu karfin d'auka na,ki ga take away chan...... "Yana nuna mata ledar dake gefen sa "ki d'auka rice and stew ne"
Sai da ta gama kallon sa kana ta shige d'aki abinta,girgiza kai yayi had'e da Murmushi ya cigaba da cin abincin sa,tana shiga ta sawa kofar key,zama tayi akan sallaya wayar ta ta shiga dubawa taga babu,hakan ne ya tabbatar mata da cewar ya d'auke mata, mikewa tayi ,tayi sallar Isha kana ta kwanta akan gado.
Tunanin halin da Nabila zata shiga ne yake damun ta,Fatan ta shine Allah yasa su gane sace ta akayi,kuka ta fara yi ganin yanda Adnan ya Maida ta tamkar matar sa a Rana d'aya kawai Kuma ta tabbata zai Kuma Neman ta shiyasa ma ta rufe kofar, tunani take mai kyau da mara kyau tana da na sanin abubuwan da ta aikata,ta dad'e a haka kana bacci ya d'auke ta,chan cikin bacci taji alamun ana cire mata wando,a razane ta Farka tana jaan jikinta,ganin Adnan ne hakan ya Kara tsoratar da ita,kuka ta shiga yi tana Masa magiya akan Kar ya mata haka Amma ina baya ma sauraron ta,a haka har ya raba ta da kayan dake jikin ta,ya afka mata bakamar d'azu ba da Saida ya yi wasanni da ita,zafi taji sosai tana kokarin tureshi Amma ta kasa sabida Adnan na mijine kakkarfa,yafi karfin ta,sai da yayi mai isarta kana ya kyaleta, tare suka kwana a wannan ranar idan yayi barci da zaran ya Farka sai ya afka mata yayi hakan kusan sau Hud'u kan gari ya waye,sai da aka Kira sallar asuba kana ya kyaleta ya koma d'ayan d'akin,ya watsa wa jikinsa ruwa yayi sallah kana ya koma baccin sa,ayrah kuwa ko motsi Mai kyau ta kasa yi,i wani azabebben zazzab'ine ya rufe ta,ta ja bargo ta rufe jikinta tana rawar sanyi.
Sai karfe 10 na safe ya tashi daga bacci Nan ma yunwace ta tashe shi, weekend ne hakan yasa bazai fita aiki ba,d'akin da take ya nufa Yana shiga ya hango ta tana rawar sanyi da sauri ya karasa inda take ga mamakinsa zufa take had'awa Amma kuma tana rawar sanyi, first aid box ya d'auko ya bata maganin zazzabi dakyar ta karb'a Tasha zaunar da ita yayi Yana kokarin d'agata,wani Kara ta saka Wanda yasa ya razana bargon ya d'aga yaga irin aika aikan ta yayi zanin gadon duk ya 'baci da jini,dafe Kai yayi a zuciyar sa yace "What have I done?" Cike da Jin tausayin ta ya Mike ya d'aga ta Chak sai ban d'aki ruwan wanka ya had'a mata tana tsaye a rigingine tana kallon sa, had'e da ciza leb'en ta magana yake mata Sam bata Jin sa,ganin hakan kawai ya d'aga ya saka ta acikin bathtub da already ya had'a ruwa Mai zafi,wani nkarabta saka tana kokarin fita ya danne ta da dukkan karfin sa,Yana mata sannu kuka take sosai har ta fara Jin dadin ruwan bayan ta d'auka tsawon mintuna kana ya cire ta,ya Mika mata towel ya fita,bed sheet d'in ya cire ya canza wani a dai dai Nan ta fito,kallon ta yayi ya fice daga d'akin.
Tun daga wannan ranar yake tausayin ta ya d'an d'aga mata kafa,sai da ta warware kana ya d'aura daga inda ya tsaya.
Mardiya tana samun kulawa sosai agun Umma ta d'auke ta kamar Yar da ta Haifa a cikin ta,haka ma su Twins sun saba da ita sosai, idan suka dawo daga school sai su zauna a d'akin ta suyi ta cika ta da surutu,wannan dalilin ne yasa ta d'an saki ranta a gidan.
*AFTER ONE MONTHS*
Haisam na samun kulawa sosai from both families,musamman ma Isha tafi kula dashi sama da kowa,Ayrah kuwa cigiyan ta ake sabida alamu sun nuna sace ta akayi an samu motar ta a pake a bakin hanya Amma an kasa gano Indo take.
Adnan kuwa duk lokacin da yaji amfani da ita zai afka mata ba dare ba rana,da safe zai fita yaje gun aikin sa da dare kuma ya dawo,wasu lokutan kuma ita kad'ai take kwana tafiya yake ya barta Amma baya barin ta ba tare da ya ajiye mata abinda zata ci ba,sau dayawa idan ta shiga d'akin sai ta rufe Amma cikin dare sai taji motsin sa hakan ne ya tabbatar mata da cewar Yana da wani key d'in daganan ta hakura,kullum cikin kuka take tana rokon sa akan ya kyaleta ta tafi gida,Adnan na matukar Jin tausayin ta kuma yana kaunar ta shi Kansa bai San dalilin da yasa yake mata haka ba,har cikin ransa Yana so ya bar ta tafi,Amma idan ta tafi ya zaiyi,ya Saba da ita,Yana sonta Yana kaunar ta sannan Yana son kasancewa tare da ita,hakan yasa ya yanke shawarar bazai tab'a rabuwa da ita ba.
Mamy tayi kukan tayi kuka har ta gaji,babbar Yar ta 'bata duk da cewar tana fushi da ita Amma hankalin ta yafi na kowa tashi,kullum cikin kuka take tana addu'ar Allah ya bayyana ta ko da kuwa gawan tane tasan cewar ta mutu,tayi mata addu'a,suna cikin wannan halin ne aka yankewa Faisal hukuncin kisa duk Wanda ya kashe a kashe shi.
Kasantuwar Familyn su Mamy suna da kud'i duk da ba wani kud'i suke dashi ba babban yayan tane ya shiga ya fita har aka kashe case d'in aka sake Faisal,tun daga Nan Faisal ne yake kula da business d'in Daddyn nasu duk da har yanzu Yana Jin haushin uban nasa yaso ace da shine ya mutu ba wa'annan Yan matan ba,Amma duk da hakan bai hanashi biya masa kud'in asibitin ba.
Ganin babu Wanda ya kira yayi demanding kud'i yasa polisawa suka gane cewar ba kidnapping d'inta akayi ba,hakan yasa suka ma daina Neman ta sabida su kansu sun gaji .
Kamar yadda ya saba tafiya ya barta haka yau ma yayi,sai washe gari ya dawo,Yana Bud'e kofar ya hango ta a zaune kan koshin ta zuba Uban tagumi ga TV na aiki Amma hankalin ta Sam baya Kai,bata ma San ya shigo ba,har gaban ta yazo ya tsaya bata sani ba,har Saida ya tab'a ta,a razane ta d'aga kai ta kalle shi,ganin shine ta kwar da kanta gefe Don a ko wani Rana tsanar Adnan karuwa yake a zuciyar ta, cikin murya Mai sanyi yace "Ayrah me yake damun ki?"
Kallon ka raina min wayo ta masa kana ta kawar da kanta had'e da yar karamar tsaki, murmushi yayi kana ya zauna a gefen ta yace "Nasan kin tsane ni baki ki ma ace na mutu ba ko?"
Shiru bata ce masa komai ba,murmusawa ya kumayi kana yace "Am sorry Ayrah babu yanda zanyine,sabida Ina son ki Ina so na kasance Dake na har a bada,idan kin amince wallahi zan aure ki kuma na miki alkawari daga yau bazan sake kusantar ki ba har sai na mallake ki a matsayin matata ta sunnah."
Mikewa tayi Tace "Bayan abubuwan da kamin Adnan? I won't fall for your lies anymore, ka cuce ni, ka wulakanta Ni, yanzu Kuma kazo kana gaya min maganar banza maganar wufi" ta karasa maganar tana kuka Mai tsuma zuciyar Mai sauraron.
Ledan da ya shigo dashi ya ajiye, har kasa ya durkusa ya hard'e Hannayen sa alamun roko, hawayene suke gangarowa daga idanun sa Zuwa kuncin sa, cike da mamaki take kallon sa, cikin sarkewar murya yake fad'in "Dan Allah Ayrah, Kar ki min haka kiji tausayina Wallahi ina sonki Kuma Ina kaunar ki, bazan iya Rayuwa babu ke ba Ayrah"
Tunda ya Fara maganar take kallon sa cike da mamaki, ji take kamar ta shake Masa wuya ya mutu.
"Kana Sona kace?" Cikin sanyin Murya take magana.
"eh Wallahi , ina sonki sosai fiye da tunaniin Mai tunanina"
"Hmm to ina so ka bud'e kunnuwan da kyau kaji abinda zan Fad'a maka yanzu" magana take in a serious tune, ganin hakan ya mike ya tsaya da kafafun sa, Duk Jikin sa yayi sanyi.
Matsowa kusa da shi tayi,har suna iya jin numfashi junan su, cikin Murya Mai d'an karfi Tace "Ni Ayrah Hassan na tsane ka, na tsane ka kuma bazan tab'a son ka ba"
Yace "Ni Kuma ina sonki ina sonki Kuma bazan tab'a daina son ki ba"
" Ohh haka kace? Haka kace?"
Cikin d'aga Murya yace "Eh haka nace"
"To tabbas nice ajalin ka Adnan"
Murmushi yayi kana yace "Da nafi kowa Farin ciki idan Kika kashe Ni"
Wani abu taji ya tokare ta a kirji, Bata Jin dad'in yanda Sam bai da mu da maganganun da take Masa ba, tsaki tayi ta shige d'akin ta.
Kallon ta ya tsaya yi har ta shige d'akin, a bayyane yace "Wallahi sai na sace zuciyar ki kamar yadda nayi a baya." Kofan d'akin ta ya nufa ya tura a hankali ya hango ta zaune Akan gado tana aikin kuka, ji yayi ba dad'i, ledan hannun sa ya ajiye Mata ya fita gaba ki d'aya daga gidan.
Alhamdulillah Haisam na samun sauki sosai don har ya Fara takawa, maganar sa Kuma ya Dawo normal, Duk da wasu kalmomin idan ya furta su kamar yaro.
Wata Rana, Yana kwance a Kan gadon jinyar sa, Isha Kuma na zaune a gefen sa a Kan plastic chair kallon ta yake yayin da ita Kuma hankalin ta na Kan wayan ta.
Muryar sa taji ya kira sunan da ya saba kiran ta dashi "Princess!!!" Ajiye wayar hannun ta tayi tace "Akwai abinda kake bukata ne?" Ta mike tana kallon sa shima kallon ta yake, da ta lura da yana kallon cikin ta, itama kallon cikin natan tayi Wanda a yanzu Yana cikin wata hud'u, ya Fara fitowa, da sauri ta koma ta zauna.
Murmushi yayi kana yace "Princess Fad'a min abubwan da nayi missing Bayan na Shiga comma"
Wasa ta shigayi da hannun ta kana ta Fara fad'in Duk abubuwan da ya faru, Kama daga yanda ya Shiga comma har aka Kawo shi asibiti, da shekarun da ya d'eba Yana kwance, Sannan ta Fad'a Masa tayi aure Amma Bata shekara ba mijinta ya rasu, sannan ta Fad'a Masa halin da Malam Hassan ke ciki da 'batan Ayrah.
Ta karasa bashi labarin tana matsar kwalla, hankalin sa yayi mugun tashi Jin abubuwan da ya faru bayan kwanciyar sa, cike da jin tausayin ta yace "Yanzu ciki kike dashi?"
Kai a kasa Tace "Eh"
Ajiyar zuciya yayi kana yace "Allah ya raba lafiya"
Ta amsa da amiin.
Yace "ban San meyasa Baffana ya tsane ni ba , Bayan ya kashe min Uba Nima ya so ya hallaka ni, sunyi wasa da zuciya ta shi da Ayrah na kudiri aniyar d'aukan fansar abinda suka min Amma jin kaddarar da ta same su na tsinci kaina ina matukar tausaya musu, yanzu abinda yafi damuna shine Ina Ayrah take?"
"An bin cika ta ko ina Amma ba labari, gidan TV da gidan radio Duk ansa cigiya Amma shiru"
" Allah ya Kare ta"
"amiin"
" Amma ya Jikin Malam Hassan d'in?"
"I don't know gaskiya but Yana nan a asibitin nan"
"really tashi ki rakani"
" A a Ya Haisam, babu inda zaka ce a haka Kar ka manta fa ba cikekken Lafiya gare ka ba, tunda haryanzu kafar ka na rawa, by the way meyasa ma zaka damu da wa'annan mutanen Bayan irin abubuwan da suka maka?"
" It's simple...... " Mike Yana Mai gyara jallabiyar sa, ya d'aura da fad'in "They are my Family Princess, ai ba'a Canza wa tuwo suna" kallon sa ta tsaya yi tana tunaniin irin hali irin na Haisam ace Duk abubuwan da suka masa Amma ya damu dasu, ganin bata da niyar magana yace "Muje ko?"
Ba don ta so ba, ta Mike tayi gaba yana biye da ita, girgiza kai yayi.
Ward d'in da Malam Hassan yake suka nufa, kofan Isha ta tura had'e da yin sallama kasantuwar, uniform ne na asibiti a jikinta hakan yasa suka d'auka tazo Duba shi ne, Mamy na ganin Haisam biye da ita ta Mike tana kallon sa, shima kallon ta yake don bazai tab'a manta fuskar ta ba, sabida ta kasance tana nuna Masa so da Kauna tun Yana yaro ba kamar yadda Baffan nasa yake ba, Murya na rawa Idanun ta fal da hawaye Tace "Hai......sam!!"
Malam Hassan da ke kwace Yana fuskantar bango yaji an Kira sunan Haisam ya juyo a hankali, yayin da Nabila ita ma ta Mike tana kallon sa, sabida ita Sam bata tab'a ganin d'an uwan nata ba.
_________________________
Please comment & vote
Milhat ce
Yar Terawa
[8/13, 8:26 PM] Miilhaat Writer✍🏻: 🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
69&70
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
```Continuation......``` Murmushi Haisam yayi Wanda yake Kara bayyana kyawun fuskar sa, rike shi Mamy tayi tana kallon sa daga kafan sa har tsakiyan kansa, idanun ta cike yake da hawaye, tana matukar son Haisam, tana Kuma Jin tausayinsa, hannu yasa ya share Mata hawayen da suka fara gangarowa daga idanun ta, Yana girgiza Kai alamun ya Isa.
Murya na sassarkewa Mami Tace "Haisam Ashe ka farka? Kai Allah mun gode maka"
Malam Hassan kallon Haisam d'in yake Yana daga kwance a Kan sick bed d'insa, a hankali a Haisam ya zare hannun Mami a Jikin Sa ta fara takawa a hankali, har ya nufi gun malam hassan, wani irin Kallo malam Hassan keyi wa Haisam Mai cike da ma'anoni, Haisam d'in ma kallon sa yake, mamy ce ta matsa kusa dasu ganin Shirun yayi yawa, Tace "Haisam!!!
"d'ago wa yayi ya kalleta ba tare da yace komai ba.
Tace "Yanzu Babu abinda kake ji ko?"
Murmushi yayi kana yace "Eh Mami" ya maida kallon sa ga malam hassan da ya juya masa keya kana yace "Ya Jikin Daddy?"
"Da sauki za'a ce kullum Babu improvement"
"Allah ya bashi Lafiya"
Mummy da Nabila suka amsa da Amin.
Jin Muryar Nabila ne yasa ya kalli inda take a tsaye bai ma lura da ita a gun ba, Yana kallon ta ya Gane Yar Mamy ce sabida duk yaran Kama da ita suke, hatta yaranta mazan ma Babu Wanda yayi Kama da malam Hassan, duk da shid'in bafulatani ne na usul Amma bakine, Nabila ce ma ta d'an d'auki kalar fatar sa, hakanne yasa duk ta fi su kyau, Kun San ance black is beauty.
Kallon ta yayi kana yace "Farida ko?"
Murmushi tayi kana Tace "A'a Nabila"
"oh sorry My Bad,Nabila amma Mami yarinyar Nan ta girma fa sosaiii"
Yar karamar dariya Mami tayi duk da haryanzu hawayene fal a idanun ta, Tace "Eh ta girma nan ma baka ga Auta ba"
Nabila turo baki tayi kamar zatayi Kuku, ita ta tsani daji ance mata wai ta girma, ganin yanda take ta kunkuni ba karamin bashi dariya yayi Amma ya gimtse dariyar tasa.
Babu Wanda ya Kuma cewa komai kusan na mintuna uku, mami Tace "Baka tambayi kanwar ka Ayrah ba"
Kai ya sane a kasa, kamar wani Mai nazari yayi ajiyar zuciya kana ya d'ago Kai ya kalli mami yace "Eh Mamy ban tambaya bane ba sabida ina da labarin abinda ya same ta"
" kaga Allah ko Haisam? Baka da hakkin su shiyasa Allah ya Kama su, ban San me ka terawa malam ba, babu yanda banyi dashi ba Akan ya d'auke ka kamar d'an cikin sa, Amma ina son zuciya da son Kai irin nasa ya rufe Masa Ido, bai tsaya a iya Nan ba ya had'a har da Yar sa wacce bata da ji ba bata gani ba yayi amfani da ita wurin biyan bukatar sa....... " Kuka ne yaci karfinta ta kasa karasa maganar, Nabila ce ta sa hannu tana d'an bubbuga mata baya alamun rarrashi, mamy hannu tasa ta share hawayen ta,kana ta had'e Hannayen ta wuri gudu alamun roko kana Tace "Haisam Dan Allah na roke ka ka yafe Mana a Karo na sau ba adadi, kila in ka yafe mana Rayuwar mu zata Koma dai dai" ta cigaba da kukan ta.
Haisam da d'an saurin sa ya nufo ta Yasa hannu Yana share mata hawaye, yace "Mami Wallahi ban tab'a rike Daddy a Raina ba ko da na minti d'ayane, Kuma maganar yafiya tun a ranar na yafe Masa wannan kadara tace Ni Musulmi ne na yarda da kaddara Mai kyau da Mara kyau,a ranar da Daddy yasa wa Abba guba na ganshi,Amma yace idan na kuskura na fad'awa,kowa sai ya kashe Ni ya kashe Umma,sannan a ranar da muka Koma gidan su Isha,na fito naje gidan mu don na d'auko Abu,babu Wanda ya sani daga ni sai maigadi,da idona naga daddy yana fad'a musu su sa petir ta ko ina,hmm su mutu kowa ya huta,a ranar na gane Isha is an Angel to me sends from the almighty Allah........." Ya d'aga Kai ya kalli Isha,da take ta matsar kwalla tana jin tausayin Yayan ta, ya maida kallon sa ga Mamy yace " let the bygones be gone Mamy, Allah baya barin wani don wani but am Very sure that ya barni a Raye ne to make things right and I'll surely do that insha Allah yanzu abinda ya Kamata muyi shine mu maida hankali gun Nemo Ayrah"
Fashewa Mamy tayi ta kuka Tace "Innalillahi wa Inna ilaihirraji'un, Haisam kaga rayuwa, kaga rayuwa sabida dangin Uban ka, tun kana yaro kaga jarrabawa kalala"
Murmushi yayi yace "Kuma Yanzu ya zama tarihi ba, please Mamy ki daina kuka haka, nasan kin Soni tamkar d'an da Kika Haifa a cikin ki, har Yanzu ban manta lokacin da idan Kika sayo abu sai ki ja ni d'aki a 'boye ki bani sabida Kar Ayrah ta gani duk ina tune dasu Mamy"
Hannun ta ya rike ya zaunar da ita akan Plastic chair dake d'akin,ya durkusa a gaban ta Sannan ya Mika hannun ya d'auki bottle water ya bud'e kana ya Mika mata, ba musu ta Karb'a tasha, goran ta sauke kana sauke wani ajiyar zuciya, tana kallon Haisam da shima yake aikin kallon ta, shafo fuskar sa tayi had'e da fad'in "Allah ya maka Albarka"
Ya amsa da "Amin Mamy"
Kiran wayan Isha akayi, ta d'aga ji nayi Tace "Mun d'an zagayane Umma Amma ga munan muna dawowa" ta sauke wayan da ga kunnen ta tana kallon Haisam, mikewa yayi daga sugunawan da yayi yace "Mamy bari muje Umma ba neman mu" ya kalli Isha yace "Muje"
Ta juya ta fice, Mamy Tace "Tsaya muje tare naga d'akin da kake" Murmushi kawai yayi ya rike hannun ta suka fice.
Malam hassan najin sun fita ya d'ago Kai, yayi ajiyar zuciya, Nabila da sauri ta nufi inda yake tana fad'in "Daddy Lafiya? Kana son wani abune?" Girgiza Mata Kai yayi alamun a'a hawayena na zubowa daga idanun sa , da sauri ta d'auki tissue tana share Masa.
Umma da Mummy sai mardiya ne zaune a d'akin Ma'isha ta Shiga, sannan Haisam da Mamy a biye da ita, Umma na ganin mamy ta Mike a d'an razane tana kallon yanda Haisam ya rike mata hannu, Rai a mugun 'bace Tace "Haisam Ashe baka da hankali me ya Kai ka gun mugayen Nan?"
Saurin sakin Mamy yayi ya Shiga d'akin Yana fad'in "Haba Umma" juya Masa baya tayi Tace "Haisam kace matar Nan ta fice min daga gani bana son ganin ta na tsane ta da ita da duk wani abunda ya shafe ta"
" Harda ni?"
Cike da mamaki ta juyo tana kallon Haisam d'in kallon baka da hankali take Masa, ya Kuma maimaita tambayar sa a karo na biyu "hardani Umma?"
"What are you saying Haisam? Are you in your normal sense?" Umma ke Masa wannan tambayar.
"Of course Umma am okay, Umma have you forgotten who this woman is?" Yana nuna Mamy da d'an yatsa, "Itace fa matar da mijin ta ya kashe min miji, ya so ya kashe mu, sannan ya sa Shiga comma for almost five years"
"Alhamdulillah Mijinta Kika
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 20 Chapter of 24