da Isha? Amma kin tabbata ita d'in ce?"
"Kwarai kuwa ga Nan kamannin uwarta na gane ta"
"Allahumma ajirni fii musibati, to ita Ma'isha me ya had'a ta da tsinanniyar yarinyar Nan? "
"Allahu a'alam na biyo tane don naji dalilin zuwan ta har gida ta same ta, a ina take nema banji motsin ta?"
"Ha'aa ai na d'auka suna chan sabida ba ta dawo ba"
"Ikon Allah ko ta wuce asibiti ne?"
"Anya yau ai tana off"
"Shikenan Duk inda taje zata dawo ta same ni inji dalilin ta na magana da shaid'aniyar yarinyar Nan, da har zata zauna inuwa d'aya da ita" tana maganar cikin tsananin 'bacin Rai.
Umma Kam kasa magana tayi, don ta ma rasa abinda zatace.
"Rabi Anya kina tsoron Allah kuwa? Anya kina so ki Gama da duniya Lafiya kuwa? Shin kina son Shiga aljanna kuwa? Karfa ki manta cewar aljannar ki a karkashin kafata yake, Wallahi sai in take ta muga yanda zakiyi"
"Mtsww kaga malam Dan Allah Kar ka Dame ni kaji ko kazo ka tsaya akaina kana damina da surutu"
Nuna kansa yayi cike da mamaki yace "Ni Rabi? Ni malam Hassan kike fad'awa haka? Kar ki manta fa ni mijin ki ne"
"Kai ka sani don ni Wallahi na dad'e da daina kallon ka a matsayin mijina idan kana son kwanciyar hankalin ka a gidan Nan ka sauwake min na tafi gidan mu"
"Na fad'a miki bazan sake ki ba, Wallahi ko mutuwa zakiyi bazan rabu dake ba in ko Kika bar gidan nan to ki sani ban yafe miki ba, Wai ma shin kin San hukuncin Matar da ta nemi Mijinta ya sake ta kuwa?"
"Ayyirriiiiiii har Kai ka Isa ka nuna min sanin Allah me ka sani a game da adddin ka, da ka sani baza ka Rika aikata abubuwan da kake ba"
"Oh kina nufin ni jahiline Kenan ko?"
"To me banbancin?"
"Oho Wannan Kuma kai ta shafa, Dan Allah idan ka gama ka fice min daga d'aki"
"Naji zan fita Amma ina bukatar ki yau a turaka ta"
"Allah ya sauwake na had'a jikina da naka, a Bayan ma ban San abinda kake aikatawa bane yasa na saki jikina da kai"
Kasa kasa yayi da murya yace "Rabi kiji tsoron Allah tun lokacin da yaron Nan ya Shiga comma kika kaurace min, ya kike so nayi ne Dan Allah Kar ki manta Ina da hakki fa Akan ki"
"Kaje chan inda aka saba baka karb'a idan Kuma kaji haushi Kaje ka kara Aure mtsww" ta cigaba da kallon da take, kallon ta ya tsaya yi kana yace "Zanyi maganin ki dani kike zancen" Yana kaina ya fita.
Da d'an karfi Tace "Do your worse, d'an halak ka fasa, tasan yaji abinda tace Amma yayi kamar bai ji ta ba, fita yayi daga gidan gaba ki d'aya Bai Kai awa d'aya ba ya Dawo tare da wata yarinya wacce baza ta wuce sa'ar Ayrah ba, a lokacin Mamy ta fito parlor Suna Kallo da ita da Nabila, Faisal da Sunusi kannen Ayrah.
Malam hassan har cikin parlor suka Shiga da yarinyar , Mamy ko kallon inda suke batayi ba bare ya dame ta, Nabila ce tabi su da Kallo har suka haura sama sai da suka Shiga d'aki Nabila tace "Mamy Wace ce wanchan suka shigo tare suka da daddy?"
"Kije ki tambaye shi mana, ba uban ki bane"
Faisal yace "A gaskiya Mamy Wannan cin fuskan yayi yawa, har cikin gida daddy ya fara kawo Yan matan sa Bayan maganganun da muke ji a unguwa yana zubar Mana da mutunci Mana"
(Yaran Malam Hassan guda hud'u ne, Ayrah sai Nabila da take binta sai Faisal sannan karamin cikin su Sunusi).
Kallon su kawai Mamy take batace musu komai ba, Nabila Tace "Mamy Yanzu Dan Allah haka zamu zubawa baba Ido yana abinda ya ga Dama a gidan nan?"
"Nabila!!! Nabila!!! Nabila!!! Sau nawa na Kira sunan ki?"
Kai a kasa Tace "Sau uku Mamy"
"Good idan Kika sake min maganar uban ku Wallahi tallahi sai na miki baki, ba ke Kad'ai ba har daku" ta karasa maganar tana nuna Faisal da Sunusi.
Mikewa tayi ta shige d'akin ta, kallon juna su sukayi sannan ko wanne su ya Shiga taitayin sa.
Isha gudu take sosai, tana driving d'inne ta Sanar musu da cewar Haisam ya farka.
_________________________
Please comment and Vote
Milhaat Ce
Yar Terawa
[7/13, 8:42 PM] Miilhaat: 🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
55&56
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
```Continuation........``` Su Ma'isha na Isa asibitin fita tayi ba tare da ta kashe motar ba, gudu take sosai har ta isa ICU Dr Ali ta gani yana kaiwa yana kawo wa murya na rawa Tace "Dr Ali ina yake? Yana ciki ne?"
Kan ya Bata amsa da sauri ta kusa kanta cikin d'aki Meerah, Ayrah da Mardiya Suma suna kokarin Shiga ciki yayi saurin d'aga musu hannu had'e da fad'in "A a please ku jira ta anan" sai yabi Bayan Isha.
Isha inda ake Canza Kaya ta nufa ta cire takalmin ta,ta sanya Wanda ake Shiga cikin ICU dashi, da sauri tayie inda Haisam yake, ganin Haisam tayi yana rarraba idanu yana son gane inda yake Isha tsuman tsaye tayi tana kallon sa, suna had'a Ido dashi ta masa Murmushi shima Murmushin ya mata sannan ya rufe idanun sa.
A dai dai Nan Dr Ali ya Isa inda suke fuskar Haisam ya kalla cikin kid'ima ya nufi kansa duba nakurar da ke Kan Haisam ya Shiga yi ajiyar zuciya yayi ya fita, Isha ma tabi Bayan sa.
Sai da suka fita waje tace "Dr ya naga Kuma ya rufe idon sa?"
Ya amsa da "I don't know isha, ban San ya akayi hakan ya Faru ba, baifi mintuna 30 da farkawa ba fa, ina ganin ya farka na Kira ki"
Dafe kanta tayi Tace "This is not what I asked you Dr meyasa ya rufe idanun sa?"
Kallon ta yayi kana yace "I don't know and I just told you that, look Isha hakan na faruwa dama Kinga Kenan akwai alamun ya kusa ya Dawo"
Cikin murya Mai d'an kara tace
" What? Kana nufin ya sake Shiga comma ne?"
Kai ya d'aga Mata alamun eh.
Jiki a Sanyaye ta zauna a kasa hawaye d'aya na bin d'aya daga nesa suka hango su da sauri suka karasa gun, Meerah ce take kokarin d'aga ta Amma ta kasa hakan ne yasa Ayrah tayi saurin riko ta, Ma'isha da dukkanin karfinta ta ture ta har sai da ta Fadi a kasa
cikin zafin nama Ma'isha ta Mike cikin tsawa tace "How dare you Ayrah? Who gave you the audacity to touch me?"
Meerah baki a bud'e take kallon Isha don Bata tab'a ganin 'bacin ran Isha har haka ba, cikin sanyin Murya Meerah Tace "Isha calm down please,muna asibiti ne fa ki duba kiga kin sa ana ta kallon mu"
"A kalla Mana I don't care,gara su kalle mu su san cewa akwai Mutane mugaye azzalumai kamar Ayrah a dalilin ta na rasa d'an uwana kuma masoyina ta rabani dashi,Kuma kice min I should calm down?" ta karasa maganar cikin kuka.
Meerah Tace "Na sani Isha Amma kiyi hakuri Insha Allah, Allah zai bashi Lafiya,but ba Kince ya farka ba?"
"Eh ya farka don har na kalli cikin idanun sa Amma ya sake rufe idanun sa,Ayrah bazan tab'a yafe miki ba Idan wani abu ya sami Ya Haisam"
Ayrah da tun d'azu take durkushe a kasa ta Mike had'e da kakkab'e Kuran da ke jikin ta tace "To hell with You Isha,so what Idan baki yafe min ba? Did I asked for your Forgiveness? Haisam d'an uwana ne jinin da ke yawo a jikin sa shi yake yawo a jikina,na fiki son sa"
Dariya Isha ta Shiga yi sosai harda rike ciki Amma fa hakan baisa ta daina zubar da kwalla ba sai da tayi mai isarta kana Tace "Su d'an uwa manya,so tell me Soyayyar da kike masa ne yasa Kika Masa hakan? A dalilin ki ya Shiga wannan halin shima Duk Soyayyar ce?"
"Ai ba'a..........." Da sauri mardiya Tace "Please ya Isa Haka,Ni Banga amfanin chachan bakin da kuke ba Kar ku manta fa a asibiti Muke Kuma akwai marasa Lafiya moreover a bakin ICU Muke kunsan ba a son surutu Dan Allah ku yayyafa wa zuciyar ku ruwan sanyi please"
Dr Ali yace "Finally" ya maida kallon sa ga Isha yace "Kamar yadda nace miki ya kusa farkawa inshallah zai farka......." Maida kallon sa yayi ga Meerah yace "Please ki maida ta gida"
Riko hannun isha kawai tayi suka bar wajen ba tare da ta ce Masa komai,ba girgiza kai yayi had'e da fad'in "Allah shi kyauta." Ya bar wajen.
Mardiya na ganin yayi d'an nesa da su ta finciko Ayrah magana kamar rad'a Tace "Wai meyasa ke Sam baki da hankali ne"
Cikin 'bacin Rai Ayrah Tace "Nice ma ke Ni dake waye Mara hankali?"
Murmushin takaici mardiya tayi kana Tace "Ke Kanki kin San baki da hankali, to in ba rashin hankali ba me zai sa ki tsaya kina biye mata harda maida Mata da magana?"
"Mtsww Amma dai a gaban ki ta ture ni ko? Ni banji haushin ta rabani da d'an uwana ba ita sai taji haushi"
"Iyeeee jimin zafin raai Shirmen banza inda kin d'auke shi a matsayin d'an uwan ki ai da baza ki Masa hakan ba"
"Amma dai kin san ina son sa ko? The love she have for him is nothing compared to mine"
Tafi ta Shiga tana fad'in "Wow wow bravo bravo, so now you love him? It seems like Baki San mene ne Soyayya ba, Soyayya fa sacrifice ne, Soyayyar da Isha keyi wa Haisam shine soyyayar gaskiya"
"meyasa kike ce Haka?" Cikin sanyin Murya ta mata tambayar.
Mardiya rungumar hannun ta tayi kana Tace "It's clear ai,Isha tana son Haisam sosai ita kanta ta San rabuwa dashi zai mata illa Amma fa hakan baisa ta danne zuciyar ta ba sabida tana son abinda yake so"
Cikin rashin fahimta Ayrah Tace "What do you mean? Why are you siding with her?"
"Am not siding with anyone,am just saying the truth,look malama bank da lokacin miki bayani sabida komai a bayyane take" tana kaina ta juya da niyar barin gun.
Ayrah Tace "Mardiya please help me I really love him"
Ba tare da juya ta kalle ta ba Tace "I can't help you this time sabida kinyi wasa da chance d'in ki,kizo mu tafi gida" ta cigaba da tafiyar ta, Ayrah kuwa ta Tsaya tana kallon Bayan ta,ganin fa dagaske tafiya zatayi ta bi Bayan ta jiki a Sanyaye.
Gun motar suka nufa Mardiya Duk a tunanin ta zata tarar dasu a gun motar , Kallon Ayrah tayi Tace "Laah sun tafi fa"
"Mtsww to sai me in sun tafi dama bana bukatar ganin ta a kusa Dani"
" Kyaji dashi nikam ina bukatar hakan sabida bana so asirina ya tonu, mun shirya komai yanzu kin Zo kin 'bata komai"
" Ban fahimce kiba me kuka shirya?"
"Mtsww Allah ya shirye ki maganay auren Yaya Ma'aruf da Isha Mana kin manta shine dalilin sa ya sa muka fita?"
"mtswwwwwww matsalar kuce wannan ba tawa ba , ni mamaki ma kike bani da har Kika damu da auren nan Bayan na san kin tsani yarinyar Nan tun kan ma ki San Yayan ki na neman ta"
"Amma dai na fad'a miki sharad'in Yaya ko? Inda banyi hakan ba kashi na ya bushe so Dole Nayi abinda yake so for the meantime ba gidan mu ba? Allah ya Kawo ta sai ta Raina kanta"
" Naji naji Dan Allah ki maida ni gida kaina ke ciwo"
Mardiya Kallon agogon hannun tayi kana Tace "gaskiya zaki makarar dani fa"
"Oh to ko na taka da kafa ne?"
" a'a bance ba muje nayi dropping d'inki" tsaki Ayrah tayi ta shige motar, girgiza kai Mardiya tayi a zuciyar ta tace "Zanyi maganin kine" motar ta Shiga suka bar asibitin.
Su Ma'isha kuwa tunda suka bar wajen napep suka Tara suka wuce gidan su Isha, a parlor suka tarar da Mummy da Umma gaishe su sukayi suka nufi hanyar Shiga d'akin Ma'isha Murya mummy sukaji tana fad'in "Ku Dawo Nan"
Isha kallon meerah tayi itama ta kalle ta alamun Lafiya ta Mata da Ido Isha ta girgiza Kai alamun ban sani ba, jiki ba karfi suka Dawo had'e da neman Wurin Zama mummy tace "Isha ina miki kallon mai wayo da sanin ya kamata Ashe Baki da hankali ban sani ba?" Cike da rashin fahimta take kallon Mummy tun da ta fara maganar cikin rashin fahimta Tace "Kiyi hakuri Amma Dan Allah me Nayi?"
"Kinci gidan ku Isha, nace Kinci gidan ku, uban me ya had'a kie da tsinanniyar yarinyar Nan Yar gidan matsiyata wacce bata gaji arziki ba?" Isha kallon Mummy tayi kana ta maida kallon ga Umma da fuskanta ya bayyana damuwa karara.
Mummy ta ce "Ina Miki magana kin min shiru? Ko bakya jina ne?"
"Mummy itace tazo har inda nake kawar Mardiya ce kanwar Ma'aruf shiyasa suka Zo tare Ni ban ma San ta santa ba sai da suka Zo d'azu"
Meerah wani irin Kallo ta Mata hakan yasa mummy ta fahimci akwai abinda sume 'boyewa, "Meerah!!!" A 'dan razane ta kalli inda mummy take had'e da fad'in "Na'am"
Mummy Tace "Akwai wani matsala ne?"
"Umm mummy Dama..... Dama....." Isha tayi saurin katseta da fad'in "Dama Ya Haisam ne ya farka yanzu ma daga gunsa muke."
Zumbur Mummy da Umma suka Mike a tare suka ce "Yana Ina?"
Kai a kasa Isha Tace "Yana asibiti"
Mummy Tace "Shine baki Sanar damu ba"
Umma Kuma Tace "Alhamdulillah"
Isha Tace "Mummy akwai wata Yar karamar matsala ce shiyasa ban Sanar daku ba"
Umma Tace "wace irin matsala Kuma Bayan Wanda muke cikin ta?"
"Ya farka har na ga kwayon idon sa Amma ya sake rufe idanun sa"
Cikin rashin fahimta mummy tace "Ban fahimta ba me hakan ke nufi?"
"hakan na nufin ya kusa farkawa"
Umma zama tayi had'e da dafe kanta, mummy ma zaman tayi Isha kuwa mikewa tayi ta haura d'akin ta, Meerah ta bi Bayan ta.
A bakin gado suka zauna Meerah Tace "meyasa baki Sanar musu Gaskiyar dalilin zuwan su ba?"
Shiru tayi kamar baza ta amsa mata ba sai Kuma Tace "sabida dalilai guda biyu"
"Me Kenan?"
"Na farko Idan su Mummy sukaji dalilin zuwan su maganar fyade da aka miki da taimakon su zai zama ba sirri ba don tabbas Abba da Daddy zasuji harga Allah Ni ban so ma Ma'aruf yasan maganar ba sabida wannan sirrin ki ne"
"Haka ne to mene ne dalilin ki na biyu?"
"Dalilina na biyu shine idan daddy yaji abinda Kanwar Ma'aruf ta aikata na tabbata zai wargaza batun aure na da Ma'aruf Kuma bana son hakan gaskiya"
Meerah rike habarta tayi kana Tace "I thought ba son auren kike ba?"
"Eh bana so Amma su Daddy suna so ,so I have no option Dole nayi abinda suke so"
"Toh Allah ya tabbatar Mana da alhairi, ranar ma ai tazo tunda saura Yan kwanaki ne, ya kamata mu Fara shirya events d'in da zamuyi"
" Babu event d'in da zanyi Bayan walima, bani da ma lokacin wani abu bayan shi, Kuma kin San jibi zamu wuce Turkey da su mummy"
" Hakane har na manta ma Allah ya nuna Mana, amarsu ta ango" ta karasa maganar cikin tsigar tsokana.
Murmushi kawai Isha tayi suka cigaba da hirar su.
Mardiya Bayan tayi dropping d'in Ayrah ta juyo ta koma domin zata gun aiki, Ayrah na Shiga cikin harabar gidan ta hango mahifin ta Yana rugume da wata yarinya matashiya wacce baza ta wuce sa'ar ta ba, Kan ta karaso inda suke har sun Shiga mota, ta gefen ta suka wuce waigawa tayi tana kallon motar , Mai gadi ya wangale gate d'in suka fita, Saida Mai gadi ya rufe gate d'in kana ta Shiga cikin gidan da d'an sauri sauri.
Nabila Kad'ai ta tarar a parlor tana kallo Amma Sam hankalin ta baya Kai, magana take mata Bata ma jinta sai da ta tab'a ta a d'an razane Tace "Aunty kin dawo?"
Ba tare da ta bata amsar tambayar da ta mata ba Tace "Wace ce wacce naganta tare da Abba?"
Tab'e baki tayi had'e da fad'in "Karuwarsa Mana"
Wani gigitaccan mari taji ya sauka a fuskar ta a razane ta Mike tana kallon wacce ta mare ta hannunta Akan kumatun ta sabida zafin Marin da taji.
_________________________
Da fatan anyi sallah lafiya , Allah ya maimata mana , ameen.
Milhaat ce
Yar Terawa
[7/18, 8:33 AM] Miilhaat: 🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
57&58
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
https://www.wattpad.com/1246873923?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp
```Continuation.......``` cikin Muryar kuka Tace "Mamy Mari?"
Cikin hargitsi da d'agawa tace "Eh Mari idan na kuma Jin makamanciyar maganar nan daga bakin ki sai na sab'a ki wawiya Mara hankali, mahaifin ki kike had'awa da mugun kalma irin wannan"
Ayrah cikin sanyin Murya Tace "Amma Mamy gaskiya ta fad'a Kuma kema kin San gaskiya ne, why won't you fight for your right?"
Mamy tunda Ayrah ta fara magana ta kawar da kanta tayi kamar bata jinta, Ayrah ganin tayi shiru Kuma bata ga alamar zata kulata ba ta Kuma cewa "Mamy Dan Allah kiyi hakuri ha horo Haka Mamy, da wanne zanji Dan Allah da rashin kulani da kike zanji ko kuma da matsalar da take tsakanin ku da Daddy Wanda Nasan duk nice sila"
Ajiyar zuciya Mamy tayi kana fuskanci Ayrah dake tsafe a bayan ta tace "Sam ba Wai bana son kulaki bane sabida abinda kuka aikata da mahaifin ki ba a'a so no na nuna miki kuskuren ki"
Langwabe kai tayi Tace "Mamy Wallahi na gane kure na, 3 years ba wasa ba, Dan Allah mamy ki yafe min Kuma yanzu daga gun Haisam d'in nake ya farka"
Murmushi Mamy tayi cikin Murya kamar dariya tace "Dan Allah dagaske?"
Kai a kasa Ayrah tace "Eh Mamy amma fa bai dad'e ba ya kuma komawa"
"Ban gane ya kuma komawa ba?"
" Ya sake Shiga comma"
Dafe kai mamy tayi Tace "Ai ga irin tanan Wallahi Ayrah kin cuci d'an uwanki kun biye wa son zuciya da uban ki, Dole Mutane suji tsoron *Dangin Uba* kuma Wallahi idan Haisam bai yafe muku ba baza ku tabay ganin rahamar ubangiji ba" tana kaina ta haura d'akin ta cikin tsananin 'bacin rai da takaicin abinda Mijinta da yar ta suka aikata.
Ayrah fashe wa tayi da kuka mai sauti da karfi ta saki jikin ta a kasa ta cigaba da rera kukan ta,da gudu Nabila ta karasa inda take cike da kulawa ta fara rarrashin ta tana tambayar ta laifin da tayiwa Mamy cikin Muryar kuka ta Sanar mata da komai, baki a bud'e Nabila ke kallon ta Tama rasa abin Fad'i hakan yasa ta tsaya kallon Yar uwar tata.
Muryar Faisal sukaji yana Fad'in "Tabbas biri yayi kama da Mutum Wai ace abinda Daddy yake aikatawa Kenan? Taya na za'a ce alhakin su zai barmu gaskiya daddy ya cuce mu"
Sunusi yace "Ka duba kaga ni fa Yaya abin fa bai tsaya Akan sa shi Kad'ai ba harda big sis yayi involving a ciki and abin haushin ma she
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 16 Chapter of 24