me zan zauna da irin Wannan mutanen sai su kashe ni ai"
"Babu Wanda zai kashe ki Isha, sanin Kanki ne Ma'aruf mutumin kirkii ne, shikan sa baiji dad'in abinda tayi ba please ki bar maganar nan iya mu Dan Allah"
Kallon ta tayi kana ta girgiza Kai tace "Da ce miki nayi zan kai maganar wani gun?"
"To what's the difference Tunda Kince kin fasa auren sa, idan Kika fad'awa daddy dole sai kin Sanar Masa da dalili Kinga Kenan bak tsaya a iya Nan ba"
"Uhmn Wai yaushe nace miki bazan aure shi ba? Kawai dai naji kamar na fasa ne"
"To Dan Allah Kar ki ji kin fasa,Wallahi mutumin kirkine Kuma yana sonki"
"To naji,ke dama ai bakya son laifin sa"
"A'a gaskiya dai na ke fad'a idan yayi laifi Kam Dole a hukunta shi"
"Meerah sarauniyar dad'in baki"
"No kema kin san ni ai gaskiya nake fad'a miki"
"To naji mubar zancen please kaina har wani sarawa yake"
" Dole ai ni kaina hakan nakeji"
"Allah ya kyauta ya mana Mai kyau"
Meerah ta amsa da "Ameen"
Nan sukayi ta hirar su har Saida akayi sallar Isha ta tafi.
Mummy kuwa bata tafi ba har Saida daddy ya taso daga gun aiki yazo ya d'auke ta suka wuce gida.
Ma'aruf na kwance ya rasa me ke Masa dad'i kallon silin d'akin ya tsaya yi yana tunanin mugun Hali irin na kanwar sa jin an turo kofa ne yayi saurin d'ago kansa ganin ta yayi a tsaye tana kallon sa wani dogon tsaki ya jaa had'e da fad'in "idan kina tunanin kinzo bani hakuriy ne to kin makaro don ba sauraron ki zanyi ba sabida haka ki fice min daga d'aki" ji ba karfi ta fice tana fita ya mike ya kulle kofar da key ya Koma ya kwanta, wayar sa ya d'auka da niyar Kiran Isha a waya har yayi dialling yayi saurin kashe wa tsaki ya jaa yace "mtsww to me ma zance mata, she has all the right to be angry, Mardiya kin cuce Ni" da Wannan tunaniin bacci ya sace shi.
Washe Gari
"Auta je ki dubo yayin ki har karfe 9 bai fito ba ko Lafiya"
Jin an ambaci sunan sa sai da taji gaban ta yayi mugun fad'iwa , Mama ganin bata Mike ta a d'an tsawace Tace "Ke Lafiyan ki kuwa? Tunanin me kike haka?"
Zumbur ta mike had'e da fad'in "Babu" tayi saurin barin gun, d'akinsa ta nufa, kirjin ta na duka uku uku ta kwankwasa kofar had'e da sallama, jin bai amsa ba ta tura kofan a hankali ta shiga, hangoshi tayi a kwance yana danna wayar sa har ta Isa kansa bai sani ba, zagayawa tayi don ganin abinda yake, hoton Isha ta gani yake kallo Duk ya manta kansa , gyara Murya tayi a razane ya d'ago kai ya kalle ta, a tsawace yace "Ke Wace irin dakikiyace da zaki shigo min d'aki ba sallama?"
Cikin sanyin murya Tace "Nayi sallama baka ji bane"
"Oh na Zama makaryaci kenan ko?"
Ka ta d'aga Masa alamun a'a. Yace "Uban me ma ya kawo ki d'akina"
"Mama ce tace Nazo na Kira ka karya"
"Naji fice min daga d'aki"
Tace "Yaya Dan Allah kayi hakuri nasan ban kyauta ba ,Dan Allah ka rufa min asiri Kar ka fad'awa su Mama"
"mtsww Ce miki akayi ban San me nake ba? Dole ma na gaya musu jira nake Baba ya Dawo na Sanar Masa komai da komai ya kamata su San shaid'aniyar da suka Haifa"
Durkusawa tayi tana kuka Tace "Dan Allah Yaya Kar kamin haka Wallahi zasu tsane ni"
" Mtsww Wannan Kuma ke ta shafa, indai na rasa Ma'isha Wallahi kema sai kin rasa farin cikin ki, sabida Ma'isha itace farin cikina"
"Inshallah baza ka rasa ta ba yaya,zanje har gidan su na bata hakuri Dan Allah Kar ka Sanar musu."
Nagode kwaraai da Addu'an ku, Allah ya bar kauna,gamo da Typhoid da malaria nayi Kun san Basu da mutunci😅
Ina sonku fans Allah ya bar Kauna
_________________________
Please comment and share
Milhaat ce
Yar Terawa
[7/6, 1:26 PM] Miilhaat: 🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
51&52
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
```Continuation.......``` "Naji na amince bazan fad'a musu ba, Amma da sharad'i"
"Mene ne shi Wallahi zanyi Koma mene ne in dai Bai fi karfina ba"
"Okay kije ki bata hakuri idan ta hakura Shikenan"
"To Amma yaya kana ji fa ranar Tace Baza ta tab'a yafe min ba"
"Wannan Kuma ke ta shafa, don wallahi idan Isha taki aure na hmmmm...... " Girgiza kai yayi had'e da ciza leb'en sa yace "Idan taki aure na, na rantse da girman Allah sai na muzguna Miki mark my words" ya karasa maganar yana nuna ta da Yar yatsa mikewa yayi kana ya fice.
Bin Bayan sa tayi da Kallo girgiza kai tayi Tace "Za'ayi auren nan,Kuma Insha Allah daga Kai har ita sai kunyi dana sani." Sai ta fice d'akin ta ta nufa ta Kira Ayrah ta Sanar da ita abinda ke faruwa, Sannan ta Sanar mata da zata je gidan su Isha anjima Kuma tana so ta mata rakiyi, Ayrah ta amince don daga jin muryar kawar tata tasan tana cikin damuwa.
Mama na ganin sa Tace "kana Lafiya kuwa? Meyasa baka fito ba tun d'azu?"
"Ina kwance ne mama"
"Okay zauna ka Karya sabida ina so mu yi maganar kayan lefen Nan"
Ji yayi gaban sa ya fad'i, zama yayi had'e da fara cin abinci.
Bayan sun gama wayar ne ta fita, dinning itama ta nufa suka zauna suna cin abinci, Bayan sun gama ne ta fita da niyar zuwa gun Aiki, Amma ba gun aikin ta nufa ba, gidan su Ayrah taje, Basu d'au wani lokaci Mai tsawo ba suka nufi gidan su Isha, Suna Isa Kwankwasa karamin gate d'in gidan Sukayi bayan sun gaisa da Mai gadi Mardiya Tace "Dan Allah Baba gun Ma'isha muka Zo da fatan tana ciki?"
"A'a bata Nan"
Ayrah Tace "Dan Allah ka San inda taje ne?"
"Eh to Dama gun zuwan ta Basu wuce wuri biyu ba zuwa uku"
Tace "Ina da ina Kenan?"
"Gidan Baffan ta ko asibiti, Amma na fi sa ran tana asibiti"
A tare suka ce "Toh Mun gode" motar da suka Zo da ita suka Shiga kana sukayi hanyar asibiti, Bayan sun Isa asibitin da Isha ke aiki Kai tsaye pharmacy suka nufa, wata pharmacists suka gani Bayan sun gaisa ne suka tambaye ta Ma'isha ko tazo ta tabbatar musu da cewar yau bata Zo ba tana shift.
Tsaki Ayrah tayi kana Tace "Ai na fad'a miki da Mun fara zuwa gidan Baffan nata tukunna"
"Mtsww kina da matsala Wallahi Yanzun da kafa muka zone? Kar ki manta fa sa motata muka Zo Kuma man ciki ni Na saka bake Kika samin ba mtsww" tana kai na tayi gaba bin Bayan ta Mardiya tayi Tace "Banga laifin ki ba, Ni na jawo wa kaina da na rako ki, Sannan sannin Kanki ne mu ba matsiyata bane bare kice zaki min gorin Mota"
Yar karamar dariya mardiya tayi a dai² Nan sun Isa jikin motar ta, Jingina jikinta tayi a jikin motar tana fuskantar Ayrah had'a hannayen ta tayi kana Tace "To Yar a
Karuna Ni ba Gori nake Miki ba ke d'ince kin fiye mita dayawa, and karfa ki manta Ni dake Duk muna cikin matsala, Kud'in da ma na wani kuke ci" ta karasa maganar kasa² , Ayrah gyara tsayuwar ta tayi cikin Muryar tuhuma "Me kike ce?"
Kirkirerren dariya tayi kana Tace "Nothing Shiga mu tafi please"
Ayrah Tace "Anki a shigan salon ki sake min gori tafiya ta zanyi" ta juya da niyar tafiya, mardiya tayi saurin taro ta tana fad'in "Am sorry am Sorry Qawata ke Baki San wasa bane" tsaki kawai Ayrah tayi tana kokarin tafiya, rike hannun ta "kiyi hakuri Dan Allah , kizo muje gidan Baffan nata kin San karfe 4 zan Koma gun aiki"
"Ke da aikin ya dama ba inace Ni gashi haryanzu na kasa samun aikin"
"zaki samu Insha Allah, zo mu tafi" a zuciyar ta kuma Tace "Abinda ka shuka shi zaka girba (Niko nace ke d'in ma Allah ya barki da halin kine na wayon ki ko dabarar ki bace tasa Kika samu aiki ba).
Motar suka Shiga suna Hira sama² har suka Isa gidan Abba, horn sukayi Mai gadi ganin Mardiya ya gane fuskar ta sabida jiya suka zo da Ma'aruf hakan yasa bai tsaya tambayar su gun wa suka Zo ba ya bud'e musu gate , a parking lot tayi parking motar ta kana suka fito.
Cikin gidan suka nufa tun daga nesa suka hango Meerah da Isha, Ayrah Tace "Wai nikam Wannan wasu irin mayune kullum suna tare?"
Mardiya Tace "Ni kaina ina mamakin irin qawancen Nan nasu, ban tab'a ganin qawaye irin suba"
Wani irin Kallo Ayrah ta mata kana Tace "Kina nufin qawancen mu bai kai nasu ba?"
Girgiza kai tayi had'e da dariya kana Tace "Ke dai ayi sha'ani Qawata namu ai ba irin nasu bane" suna maganar suna tafiya.
Meerah na hango su ta tsaya chak, yayin da isha ke danne² a wayan ta jin Meerah ta tsaya ne yasa ta juya tana kallon ta had'e da fad'in "lafiya? ya naga kin tsaya mu tafi mana kin San Mummy na jiran mu." Meerah takaicine ya sa ta kasa magana, Isha ganin inda take Kallo hakan yasa ita ma tayi saurin kallon gun da take kallo, baki a bud'e take kallon su, a dai² Nan suka iso kallon kallon suka tsayi yiwa juna, Mardiya ce Tace "Kiyi hakuri Mun Zo gidan ku ba notice and we know that we're not welcome here, Amma Dan Allah inaso ku d'an ara mana Lokacin ku kad'an idan baza ku damu ba please"
Cikin 'bacin Rai Meerah Tace "As you can see we are about to go out and you interrupted us so bamu da Lok....... " Isha ce ta katse ta da fad'in "Calm down Meerah let's listen to what they want to say"
Meerah Tace "But Isha.... "
"Please Meerah kiyi hakuri mu saurare su Kinji?"
Shiru tayi had'e da kawar da kanta gefe.
Isha Tace "Uhmn ina sauraron ki"
Ayrah Tace "Da so samune mu zauna please" tab'e baki tayi had'e da d'aga kafad'a Tace "If you say so why not? mu shiga ciki"
Riko hannun Meerah tayi don taga alama bata da niyar motsawa, ba don taso ba ta bi bayan ta, Isha juyowa tayi ganin suna tsaye Tace "ku Shigo Mana" sukayi gaba su Kuma suna biye da su.
Mardiya da Ayrah kallon parlor suka tsaya yi ganin yanda aka Tsara gidan, gidan ya had'u iya haduwa sabida kud'i sunyi kuka anan gun, inda d'akinta yake suka nufa, Bayan sun Shiga d'akin ne Isha da Meerah suka zauna a bakin gado kana ta nuna musu sofa dake fuskantar su had'e da fad'in "Bismillah ku zauna"
Zama sukayi, Bayan sun zauna ne Isha ta Mike had'e da fad'in "Ina zuwa please" Bata d'au lokaci ba ta Dawo hannunta d'auke da exotic sa glass cup guda biyu a gaban su ta ajiye kana ta koma ta zauna Tace "Bismillah ga abin Sha"
A tare sukace "Thanks."
Mardiya Tace "Isha nasan na cutar dake da kawar ki ko ince mun cutar daku Dan Allah find a place in your heart and forgive us what we did was very terrible but please Forgive us"
Meerah Tace "hmm And what if we decide not to Forgive? Look idan baku da abin fad'a muna da abinyi"
Ayrah Tace "Meerah ko kad'an Banga laifin ki ba, kina da right d'in da zaki Fad'i ko ma mene ne sabida an cutar dake, har ga Allah ko nice aka min haka da na dad'e da d'aukan mataki akai but please have a second thought on this"
Mardiya Tace "Hakane zancen ki gaskiya ne Ayrah, and Isha please Kar laifina ya shafi Yayan Wallahi yana cikin wani hali bazai jure rashin ki ba"
Murmushin gefen baki Isha tayi kana Tace "Da nayi niyar fasa auren nasa Amma zuwan ku yasa na Canza shawara zan auri Yayan ki Amma fa da sharad'i idan kikayi abinda nake so ina mai tabbatar miki da cewar bakina da Ma'aruf ranar Friday mai zuwa babu abinda zai sa a fasa shi sai dai in bana numfashi"
Ajiyar zuciya Mardiya tayi kana Tace "Insha Allah Koma mene ne zanyi Wallahi"
Meerah Tace "har da rantsuwa da dai ki bari kiji bukatar ta kamun nan ki rantse ko da yake ma baki San illan sa ba mtsww"
Ayrah Tace "Isha Insha Allah zamuyi dukkanin abinda kukace muyi, ina da na sanin abinda na aikatawa d'an uwana na jini, na bi hud'ubar mahaifina sannan nayi amfani da maganganun sa na karya da gaskiya, a dalilina Ya Haisam ya kusa rasa ransa yana neman Almost 3 years kenan a kwance, bazan tab'a yafe wa kaina ba" ta karasa maganar cikin kuka.
Isha Tace "Uhmn Haka Allah yaso kuma shima insha Allah zai farka ko ba yanzu ba"
Ayrah Tace "Allah yasa"
Duk suka amsa da ameen.
Mardiya Tace "Isha ina sauraron ki mene ne sharad'in naki?"
Isha kallon Meerah tayi, Meerah ma ta kalle ta Yar karamar dariya sukayi Wanda na kasa gane dalilin dariyar tasu, hankalin Ayrah da Mardiya yayi mugun tashi, kallon Kallo suka Shiga yiwa juna, Turo kofar da akayi ne yasa dukkannin su kallon kofar don ganin Wanda ya turo kofar.
Kuyi hakuri da wannan please,ba yawa,haryanzu jikin ne ba dad'i, dakyar nake samun Daman typing d'in, nagode sosai da Addu'oin ku.
_________________________
Masu tambayar complete d'in littafin Nan babu sabida 6th/01/2022 na fara typing, sabon littafine am just typing it.
Ina Jin dad'in yanda kuke son book din Allah ya bar Kauna.
Milhaat ce
Yar Terawa
[7/7, 10:02 PM] Miilhaat: 🍃 *DANGIN UBANA*🍃
Story & Written
By
Milhart
Na zo muku da littafi Mai ban tausayi,cike da abun al'ajabi,wannan salon na daban ne.
*🌍MANAZARTA*
*WRITERS ASSOCIATION📚🖊*
*M. W. A*
*Wannan labarin kirkirarren labarine ban yarda a chanza min labari ba Wanda ya chanza bamu yafe ba.*
Ina alfahari da rubutu,sabida alkalami yafi takobi🗡️🗡️🗡️
*BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM*
Page
53&54
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah._
```Continuation......``` Da gudu suka shigo d'akin suna fad'in "Umma kin ganta ko, mun fad'a miki bata tafi ba" Aymana da Aima ke Wannan maganar.
Umma dake biye dasu Yar karamar dariya tayi had'e da fad'in "Eh lallai Kun fini Gaskiya" kallon inda Isha ta ke tayi Tace "Daughter Kince min Zaku fita Ashe Kuna Nan?"
"Eh wallahi Umma, munzo fita ne muka had'u da Mardiya da Ayrah"
Umma jin ta ambaci sunan Ayrah hakan yasa tayi saurin kallon inda suke, tana ganin fuskar Ayrah ta gane fuskar ta sabida tana Kama sosai da mahaifiyar ta.
Jiki na rawa suka durkusa har kasa a tare suka ce "Ina wuni?" A d'an yasine ta amsa da "Lafiya" riko hannun Aima da Aymana tayi suka fice daga d'akin, jiki a Sanyaye suka koma ma zaunin su, Meerah dad'i taji wani irin Murmushi tayi Mai d'an sauti.
Isha Tace "As I was saying zan auri Yayan kine on one condition, and the condition is zamuje inda kuka binne Wannan layan ku kona shi da hannun ku"
Ayrah zaro ido tayi tana kallon Isha Tace "Amm.... Amma ai... " Sai Kuma ta kasa karasa maganar da take son yi Isha Tace "Amma me"
Cikin Murya Mai sanyin Tace "Babu komai"
A zuciyar ta Kuma Tace "Ya Rabbi ya zanyi zasu ruguza min shiri gashi yanzu ina son Haisam sosai" muryar Meerah taji tana fad'in "Kunyi Shiru? Bazaiyu bane?"
Mardiya Tace "Me zai Hana yanzu ma sai muje in Kun shirya"
Mikewa Meerah tayi had'e da fad'in "Good Sai ku tashi muje bari na Shiga kitchen nasha ruwa" sai ta fice.
Isha, Ayrah da Mardiya fita sukayi suka tsaya a katafaren compound na gidan suna jiran fitowar Meerah , fitowa tayi hannun ta d'auke da jakar ta tana wasa dashi ta karaso inda suke Tace "Muje ko?"
Tafiya suke ganin Su mardiya da Ayrah sun nufi motar su cikin Muryar fad'a Tace "Excuse me ina Kuma zaku? Wai Kuna nufin motar ku zamu shiga Bazaiyu ba"
Ayrah Tace "Uhmn to kin San inda aka binne abin ne? Idan kin sani to bismillah mu shiga motar taku"
Kawar da kanta kawai tayi Isha Tace "Meerah you know they are right let's use their car"
Meerah Tace "Oh stop it please Duk abinda sukace sai kice they are right? Ai mu ba baki bane a garin ko? Gombe fa garin mune anan aka Haife mu so zamu sani"
Mardiya Tace "zaiyi wuya kusan gun gaskiya Amma babu komai mu yi amfani da motar taku sai na Rika nuna muka hanya"
Isha Tace "A'a ai wannan wahalane goma da ashirin muje kawai" jaan hannun Meerah tayi tana bata hakuri dakyar ta shiga motar, Meerah da Isha a baya suka zauna Mardiya ke jaan motar sai Ayrah a kujerar Mai zaman banza, fice wa sukayi daga gidan suka kama hanya.
Tafiya suke Babu Wanda ke magana da d'an uwan sa, Meerah ganin tafiyar taki karewa Tace "Irin Wannan tafiya haka kamar zamu bar gari are we safe?"
Murmushi Mardiya tayi kana Tace "Of course you're safe, kusa da makabarta ne"
Zaro Ido Isha da Meerah sukayi a tare suka ce "Makabarta dai?"
Ayrah Tace "Eh Makabarta" shiru sukayi basu ce komai ba, ko wacce da abinda take tsakawa a ranta, a Haka har suka Isa gun.
A bakin hanya sukayi parking motar su, kana suka Fara Shiga wani daji sun d'auki tsawon mintuna 20 suna tafiya mardiya ce Tace "Mun iso ganan gun" tana nuna gun da d'an yatsan ta.
Meerah Tace "kin tabbata Nan ne?"
"Eh Nan ne"
Isha Tace "But ya akayi Kika gane gun shekara kusan bakwai Kenan fa ko?"
Ayrah tace "da wannan bishiyar muka gane shiyasa muka binne a karkashin bishiyar"
Isha girgiza kai tayi alamun ta fahimta had'e da fad'in "Oh."
Ayrah Tace "To yanzu ya zamuyi mu tona Ni shaf na manta ma da Mun d'auko ko da wuka ne"
Meerah Tace "Worry Not na d'auko" had'e da zaro wuka a Jakarta ta mikawa Ayrah, Ayrah hannu tasa ta karb'i wukan tana juyashi tab'a Kara kallon wukan tace "Mardiya gashi ki tone"
Tana Mika mata wukan, banka Mata harara tayi Tace "Kila kin manta ko,kece Kika binne Kuma kece zaki tona shi bani ba"
Girgiza kai tayo ta Mika Mata Jakarta da durkusa ta Fara tonawa, tono take yayin da su Kuma suna tsaye suna kallon ta, har sai da ta fara jin alamun abu a kasan ta ajiye wukan ta sa hannun ta tana kokarin cirewa, Isha da Meerah ganin abinda ta Ciro suka jaa da baya a razane, ajiye shi tayi Kana tace "Gashi Nan" had'e da kakkab'e Hannayen ta.
Isha cike da tsoro Tace "Me nake gani haka kamar kad'agare, sannan kamar alluraai ne a jikin sa?"
Ayrah Tace "Eh hakane"
Meerah Tace "Duk tsawon shekarun Nan Amma bai Rub'e ba ya akayi haka"
Mardiya Tace "Eh bazai rube ba sabida abubuwan da akayi amfani dashi, inda ya Rub'e to zai daina sonta ma'ana asirin ya karye Kenan Kuma ba abu bane Mai sauki"
Meerah Tace "Lallai asiri Gaskiya ne"
Mardiya Tace "To gashi nan Mun cire what's next"
Isha Tace "Burn it" Ayrah ji tayi gabanta ya Fad'i, "Bazan tab'a bari ku 'bata min shiri ba" a zuciyar ta take maganar a bayyane Kuma Tace "Dame za'a Kona?"
Mardiya Tace "I wonder"
Ayrah Tace "Mu tafi dashi kawai in yaso idan na Koma gida zan kona"
Meerah charab ta karb'i maganar Tace "Tabd'i kalle mu dakyau ce Miki akayi mu illiterate ne? To da ilimin mu, shiyasa ma na kawo wukan Nan, da Kuma ashana" tana maganar ta sa hannu ta ciro Ashana, ta wurga Mata.
Yar karamar dariya Isha tayi Tace "Inayin ki Qawata" tafi Sukayi suna dariya meerah Tace "Ooops I almost forgot ganan kerosene sai yafi konewa" ta Mika mata dariya suka Kuma yi.
Ayrah gaba ki d'aya taji hankalin ta ya tashi ba don ta so ba jiki na rawa ta zuba Kerosene akai kana ta kunna ashana ta wurga akai sai da ya kone kurmus kana suka bar gun, kan su Shiga mota wayar Isha ya Fara ringing.
Ganin Dr Ali (likitan dake kula da Haisam Kenan) hakan yasa tayi saurin picking murya na rawa ta amsa daga d'ayan 'bangaren yace "Good News,Haisam ya farka Yanzun Nan ya bud'e idon sa."
Ajiyar zuciya tayi had'e da fad'in Alhamdulillah, sauke wayar tayi daga kunnen ta suna tambayar ta Amma ta kasa basu amsa key d'in motar ta fizge daga hannun Mardiya ta fad'a cikin motar baki a bud'e Duk suka tsaya kallon ta, ganin ta tada motar Kuma tana niyar tafiyane sukayiw saurin Shiga motar su ma. Suna Shiga ta fizgi motar da wani mugun speed.
"oyoyo oyoyo Yarana" da gudu suka nufi inda mummy take suka rungume ta , Zama sukayi, Mummy kallon sa tayo Tace "Haba Auta baza kamin magana ba?"
Turo baki yayi kana yace "Ai ni bakya Sona Su Sister Aymana da Aima kawai kike so"
"Kai ma ina sonka nama fi sonka Akan kowa, kazo muje na baka chacolate"
Jin an ambaci sunan chacolate da gudu ya nufi inda take, hannun sa ta rike, d'akin ta suka shiga Aymana da Aima na biye da su chacolate da Biscuits ta Basu kana suka fito, Channel ta Canza musu Tasa Nicklodeon suna ganin favorite channel d'insu ki wannen su ya samu gu ya zauna suka cigaba da kallon su.
Mummy ganin Umma tayi shiru hakan yasa tace "Umman Yara lafiya dai ko? Ya na ganki haka?" Cike da kulawa take tambayar ta.
Gyara Zama Umma tayi kana Tace "Uhmn Mummy Yara ina cikin damuwa Wallahi"
"Sanar dani mene ne kuma ya faru?"
"Yarinyar Nan Ce tazo har gida wajen Daughter"
" Wace yarinya Kenan?" Mummy ta tambaya cikin rashin fahimta.
Umma Tace "Aurajy Yar gidan malam Hassan"
Zaro Ido mummy tayi tace "Ayrah kuma tare
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 15 Chapter of 24