Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ɗauki handbag dinta ta bi bayan sa ta samu already har ya shiga Mota itama wajan nata motar tayi kawai ta tsinci muryar sa "Kar ki kuskura ki fita da wannan kayan jikin naki, you're behaving like someone who isn't married." Ta ɓata fuska ta kalli agogon hannun ta, sai kuma ta Kalle sa taga mugun kallon da yake mata, kawai ta samu kanta da juyawa ta wuce cikin gidan, ba'a ɗau lokaci ba sai gata ta sake saukowa da Hijab a jikin ta, ganin shigar ta yasa ya fara tada motar sa, ita kuma ta wuce wajan motar ta, ganin tayan a sace yasa tayi wajan sa da sauri dan har ya fara reverse Ta ce "Wait.. mota na da matsala barin bika kawai" Wani kallo ya mata sannan ya wuce ta ya fita, ta tsaya baki a bude kawai tayi ordern bold Tana zaune a office ɗinta tana aiki a system ɗin gaban ta wani ogan ta ne ya shigo da sallama a bakin sa, ta ɗaga kai tana kallon sa sai kuma tayi murmushi ta ce "Good morning, sir." ya ce "Morning, hope kin gama da aikin jiya?." Ta ɗan buɗe baki tana kallon sa sai kuma ta miƙe ta ce "I'm so sorry, wallahi Jiya saboda hadari na manta but I’m going to do the work now." Ya juya ba tare da ya ce mata komai ba ya fita daga office ɗin nata, ta bisa da kallo sai kuma ta miƙe ta buɗe wani File cabinet ta Ciro wani paper tana duba wa sannan ta ɗauki wayanta ta shiga e-mail tana kallon ko yayi daidai daga haka ta miƙe zuwa Office ɗin sa Ba tare da tayi knocking ba ta buɗe kanta tsaye ta shiga, Ajiye cup ɗin hannun sa da yake sipping yayi yana kallon ta da mugun mamaki, ta taɓe baki kamar ba shine ya gama cinye mata breakfast ba amma gashi yana sake wani breakfast ɗin a Office Ya ce "Don't you know how to knock or say hello before coming in?" Dama da haushin yaki mata left take, ta Kalle sa kamar ba zata ce komai ba sai kuma ta ce "Aikin da Jiya kaki ka min ne yanzu Oga Mahmud yace nayi na kai masa" Wani kallo ya mata sai kuma ya cigaba da aikin gaban sa ba tare da ya sake bin ta kan ga ba Ta tsaya for almost 5 mins ba tare da ya sake ko kallon ta ba hakan yasa ta ce...... _At a young age, Azrah had accomplished what many only aspire to:_ - Worked multiple jobs to fund her education and support her family  - Landed a role as a personal assistant to a demanding CEO, proving her capabilities under pressure  - Built a life of independence and resilience, despite the odds against her  _But none of this came easily, and every step forward was hard-won._ Will her strength be enough when her past finally catches up to her? Find out in the next powerful chapters..… An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 50 of 50