Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ke hamdala da samun irin wad'annan y'ay'a acikin al'ummar musulmai. Malamin dake kiran sunayensu yay gyaran murya yana fad'in, E'4'  'DDG  'DE9DE  ,/)  GJ 'D7'&A) 'DE3DE) 'D*J J-*',G' 'DE3DEHF  DB/ ('1C 'DDG -J'*C. ?????#GF& H'D/JC 9DI 'D-5HD 9DI 'DH69 'D1'GF  HG0' ('DF3() DF'  AJ CD E1) *B1# AJG' 'DB1"F H*B1#G (/EC HE9F'G HE' J*-/+ 9FG  (CD 71B 'D.HA EF 'DDG H BH) 'D%JE'F 3*C+1 #J6' AJ BDH(F'. C'F 'D#E1 CE' DH CF' B/ 3DEF' 7AD ,/) AJ 1-E 7ADG'.  Masha ALLAH malama Jiddah, irinku sune al'ummar musulmi da musulinci ke buk'ata, ALLAH ya albarkaci rayuwarki. ina taya iyayenki farin ciki da samunki matsayin d'iya, wannan wa'azine a garemu, yanada k'yau idan kana karanta alk'ur'ani karingajinsa har cikin jininka, ma'anarsa da abinda yake magana akai, ta wannan hanyarne tsoron ALLAH da k'arfin imani zai kuma yalwatuwa a zukatanmu. kamar dai yanda mukaga malama Jiddah zakari yaro ta tsinci kanta a ciki yanzu?. ?Kuma sauran d'alibanmu ALLAH ya albarkaci rayuwarku gaba d'aya?. A take wajen ya d'auki kabbara ta d'alibai da ambaton Amin. Dad'i ya kama Uncle yahaya sosai, sai nanata godiyar ALLAH yake a zuciyarsa, da takaicin d'an uwansa daya gaza fahimtar baiwa da ni'imar da ALLAH yay masa ta samun wad'anan yara. Jiddah kam wajen zamanta takoma ta zauna tana cigaba da sauke ajiyar zuciya. Abubuwa masu muhimmanci sun cigaba da gudana har zuwa k'arfe 3:40pm, lokacinne kuma taro ya tashi lafiya, cikeda addu'oi ga d'alibai da iyayensu. *washe Gari* Washe gari kam an gudanar da lecture ne, wadda gaba d'ayanta malam Abdul-ra'uff maina ne yayita, sosai tsohon ya birge Jiddah, jitake inama ita jininsace. Bayan kammala lecture d'in malam aka bada k'yauta gasu Jiddah, wadda cikin amincin Ubangiji tasamu babbar k'yauta da saka sunanata a jerin d'alibai uku da za'a tantance su wakilci Nageria musabak'a dazata gudana a k'asar saudia ta y'an shekaru 20 zuwa k'asa. Wannan Abu bak'aramin farin ciki yasaka malam Abdul-ra'uff maina ba, ganin d'aya daga cikin d'aliban yankinsa kuma yarensa tasamu wannan dama. Yayinda Jiddah ke gudanar da godiyarta ga ALLAH da jigogin wannan taro sai kuka ya sark'e. Malam Abdul-ra'uff yay murmushi yana ambatar ?sarkin kuka kenan? akan la66ansa, shi kansa malam mustafa murmushi yayi, yayinda uncle yahaya idonsa yacika da hawaye, dan shikam ya fahimci kukan Jiddah da biyune. Yau kam antashi karfe 1pm, yayinda manyan bak'i sukayi haramar tafiya. Sukuma su Jiddah sai zuwa gobe idan ALLAH ya kaimu da rai.............. '?????-?, jiya gidansa Na yini tunda duk kunki zuwa gaisheshi ku=??=??=???& @&_* *_ALLAH ka gafaiyayenmu=?-?=?O???

Chapter 7 of 31