murmushi. ?Najibullah kaine ka k'ara girma haka??.
Najib dako magana bai gama iyawaba ya lafe a jikinsa, yayinda Aunty Ruk'ayya ta zauna saman kujera tana dariyar maganarsa.
Yaranta Sadiya da Naja'atu suka shigo da sallama hannunsu d'auke da ledoji.
?A'a Aunty kice harda y'ammatana kike tafe??.
Sadiya da Naja'atu suka durkusa suna gaishesshi da tambayar ya Mai jiki?, fuskarsu washe da murmushi, shima cikin sakin fuska ya amsa yana tambayarsu makaranta.
Suka had'a baki wajen fad'in Alhmdllh Kawu.
?Naga gida gaba d'aya amma banga Ameer ba??.
?Kawu ai yana tare da Abba sunje anguwa?. ?Naja'atu tai maganar cikeda ladabi irin Na y'ay'an da suka samu tarbiyya?.
Aliyu yace, ?ALLAH Sarki, to ALLAH ya dawo dasu lafiya?.
Da amin suka amsa, kafin ya maida hankalinsa ga aunty Ruk'ayya suka gaisa tana tambayarsa Mai jiki.
?Aliyu maimuna dukta rame fa, sai haske data k'ara, kodai munsamu k'aruwane??.
Murmushi kawai yayi, kafin yabata amsa doctor yashigo da sallama, bayan yabama Aliyu hannu sunyi musabaha ya mik'a masa takardar result d'in yana masa murnar cikin dake jikin Maimuna Na watanni biyu da wasu kwanaki.
Tuni murna ta kacame tsakanin Aliyu da aunty Ruk'ayya dasu Sadiya, wasu kwallan farin ciki suka taruma Aliyu a gefen ido Na dad'i, Aunty Ruk'ayya kam ai saida suka zubo a kumatunta, koba k o m a i s a m u n l a f i y a r A l i y u t a t a b b a t a , d a m a t a n a t u n a n i n k a r a i t a t s o g u m i a k a n w a n n a n a u r e n n a s a d a z a i k ' a r a , D a m a t a j i a n f a r a k ' a n a n u n m a g a n a a g i d a n s u a k a n M a i m u n a , a m m a y a n z u k a m h a n k a l i n t a k w a n c e .
&&&&
L o k a c i n S a l l a n a g a b a t o w a Aliyu yatafi gida yabar auty Ruk'ayya da aunty Siyama datazo daga baya.
Bai koma asibitinba sai kusan tara Na dare, danma yau bai xauna karatuba, yanema uziri akan Mai d'akinsa batada lafiya.
Mutane sunta mata addu'a da fatan samun lafiya.
Lokacin daya dawo ya iske harda malam da matan gidansu suma sunzo duba Maimunatu data farka tuni, baiyi zaton ganin su malam ba, dukda dai shine yakira ya sanar masa batada lafiya, amma bai fad'i maganar cikinba saida sukazo sukeji a bakin su Aunty Siyama.
Maimuna nata duk'ar dakai tak'i yarda su had'a ido da kowa, koda Aliyu ya dawoma kasa kallonsa tayi, saicin abincin da aunty siyama takawo take a hankali. Duk yanda yaso su had'a ido tak'i bashi damar hakan, murmushi yayi yana k'arajin k'aunarta harcikin ransa. Yanason Maimunatu saboda k'yawawan halayenta Wanda Ada kafin aurensu baiyi zaton tana dasuba. Shiyyasa babu k'yau yakema mutum hukunci akan abinda baka tabbatarba, kakuma k'yautata zato ga kowa shine nagarta da cikar kimar d'an Adam.
Basu b a r a s i b i t i n b a s a i k u s a n s h a d ' a y a N a d a r e . K o w a g i d a n s a y a n u f a , s h i m a y a d ' a u k i m a t a r s a s u k a i g i d a b a y a n y a d ' a n M a t a s a y a y y a a h a n y a .
Y a n a t a j a n t a d a h i r a a m m a t a k a s a a m s a s h i d a k ' y a u s a b o d a b a r c i n d a k e c i k e d a i d o n t a .
('('('('('('('('('('('
T u n d a Abba yabar kasuwa babu abinda ke caccakar zuciyarsa sai maganarsa da Alhaji Garba, sai k'ullawa yake da kwancewa, yana hangen k'urar da zata iya tasowa tsakaninsa da Umma da Uncle yahya, gefe kuma yana kallon d'unbin kud'in da Alhaji garba hace ya barmasa inhar Jiddah ta dawo garesa, yasan ko k'asa da sama zata had'e bashida kud'in biyan Alhaji garba, koda kuwa za'a saida gidansane da kayan kasuwarsa da komai daya malakka, dan kud'in daya ranta a banki a shekarun baya dasune ya ida ginin gidansa, ya kuma k'ara jari sosai a kasuwa, suka kuma hau kan sauran kud'in shida Hajia Hindu da y'ay'ansa sunaci hankalinsu kwance, da kud'in kasuwa yad'an fara bama banki miliyan goma, daga baya kuma saiya daina biya, lokacin da suka ajiye shida banki na cika suka nemi kud'insu, amma sai suka iske babu wani abun arzik'i a k'asa sai kayan kasuwarsa, kwanaki goma suka bashi ya maido kud'in kokuma komaima yafaru shi ya sani, wannan ne ya tashi hankalinsa sosai har hajia Hindu ta fahimta, tashin farko tabashi shawarar Neman bashi wajen Alhaji garba. Baiwani dogon tunaninaba ya amince saboda mafita yake nema a lokacin, da taimakon Hindu hajia deluwa ta lalla6a musu Alhaji garba yabada kud'in, sai dai a lokacin shi Alhaji garba saiya 6oyema Hajia deluwa adadin kud'in da Abba ya nema saboda wani dalilinsa, cemata yayi kawai miliyan gomane. Shikuma Abba maimakon dayazo kar6ar bashi ya kar6i miliyan arba'in tunda yabama banki miliyan goma tuni, saiya kar6i hamsin d'in, ya biya banki arba'i ya ajiye goma a hannunsa da zummar ya k'ara jari danya samu ya gama biyan Alhaji garba da wuri. Bayan faruwar haka babu jimawa Alhaji garba yaga Jiddah, d'uwawunsa Na rawa yace yabarma Abba rabin kud'in inhar yabashi auren Jiddah, yakuma lamunce masa ahankali ya biyasa sauran rabin. To dagabaya da auren Jiddah da Alhaji ya rabu sai Alhaji garba ya aikoma Abba cewa ya janye k'yautar dayaymasa ta Rabin kud'i, a yanzukam yanemi miliyan hamsin d'insa ya basa cif. To yanzu kuma Alhaji garba yadawo ruwa saboda ganin Jiddah daya k'arayi ya rud'e, a wannan karonma gaba d'aya ya barma Abba kud'in inhar an maido masa Jiddah, idan ank'i kuma abashi kud'insa da wuri. kunga kuwa dolene Abba yashiga cakwakiyar tunanin son wargaza auren Jiddah da malam Aliyu yakuma k'ullawa da Alhaji garba a Karo Na biyu.
Tofa masu karatu, Yaya wannan cakwakiya zata kasance? Minene makomar Abba zakari idan baisamu cikar burinsaba?.
N i d a i b i l y n K u n a c e y a s a k a y a n M A S A R A U T A R B I L Y N A B D U L L D A M U T U M D A D U N I Y A R S A G R O U P S a k a s u w a y a b i y a b a s h i n s a h a n k a l i k w a n c e =??=??=??=???&
@&?&
@&?&
@&?&
@&.
('('('('('('('('('('('
B a k i h a j i a d e l u w a t a t a 6 e s a b o d a s a u r a r e n z a n c e n A l h a j i g a r b a d a t a k e y i a k a n J i d d a h . Wai kana nufin da gaske itace kenan Alhaji??.
?Minene ribata idan namiki k'arya Yahanasu, to yanzuma haka maganar da nake miki mun k'ark'are magana da mahaifinta zai dawomin da ita?.
A zabure hajia deluwa tace, ?Ban gane zai dawo maka da itaba, dama ba Saki uku kai mataba??.
?A'a k'arya haramun, wlhy Saki biyune, da bama tagama iddah ba datun yau zance na maidata a gabansa, to amma babu komai, nanma da sati d'aya za'a sake d'aura mana aure?.
Wata makirar dariya Mai had'e da shewa hajia deluwa tayi, kafin ta callara bud'a akan Alhaji garba tana fad'in ALLAH ya nuna mana ango?.
Da wani kallo tuhuma ya bita harta bar falon amma baice komaiba.
Hajia Deluwa na shiga d'aki wayarta ta d'auka ta dokama malam Na marwa Kira, yana d'agawa ko gaisuwa bata tsaya sunyiba tafara magana, ?Malam Alhaji zai kuma maido shegiyar yarinyarnan, wannan Karon sonake ka haukata min ita kawai tabi duniya?.
Numfashi Malam Na marwa ya sauke, kafin yace, ?Hajia hakan bazata yuwuba gaskiya, dan a yanzu haka zancen da nake miki wandama yake kanta zai iya zame miki babban Matsala, dan aljanin dana had'ata dashi yana shan wahala a hajenta, Sam yarinyar bata sakaci da ibadar ALLAH, danma aljanin yanada nacine, amma wlhy yafara nunamin gazawarsa, kibi tawata hanyar kawai kidai dakatar da auren inaga zaifi?.
Tsaki taja tana yanke wayar, ?Dak'ik'i kawai, ashema bakomai zaka iyayiminba?. (Hummm)
Maida akalar kiranta tayi ga hajia Hindu bayan sun gaisa tace, ?Hindu wani aikin zakimin akan Y'ar mijinki, amma kafin sannan idan kinada wani malami kimin rakiya gunsa koki bani lambarsa?.
?To Hajia kinsanfa ni indai harkar malamai ce ba'a yinta Dani, akullum bakina shike kwatata a hannun miji da kishiya, dan shine malamina shine bokana, amma bazan bama k'aton banza kud'ina yaci ya had'omin k'aryaba?.
?Kinga ya isa haka, idan bak'ya wannan ai saikimin aiki da bakin naki, sonake kiyi duk yanda zakiyi kar auren Y'ar mijinki yakuma k'ulluwa da mijina, idan har kikayi haka Zan baki miliyan d'aya?.
A rikice hajia Hindu tace, ?Miliyan d'aya fa? Akan hana aure kawai? To kibani nanda kwana uku kacal zakisha mamaki?.
?Nabaki, amma karya wuce haka?.
Gaba d'aya Hajia Hindu ta rikice, batayi sanyaba wajen nufar d'akin Abba, tashin hankalin data iskeshi a ciki naneman mafitar k'ulla auren Jiddah da alhaji garba ne ya sakata samun damar bugar cikinsa, nanko yashiga Mata bayani dalla-dalla akan k'udirinsa Na sake aurama Jiddah Alhaji garba.
Tana gamajin komai tai saving d'in r e c o r d i n g d ' i n d a t a y i .
A b b a d a i b a i s a n a n a y i b a >?#?.
('('('('('('('('('('('
W a s h e G a r i A b b a N a f i t a k a s u w a h a j i a H i n d u t a i s h i r i t a t a f i g i d a n u n c l e y a h y a , a b i n d a b a t a y i a r a y u w a r t a , d a n i n b a M a m a n S a d i q c e t a h a i h u b a b a z a k a t a 6 a g a n i n t a a g i d a n b a , s hima barka take zuwa, minti talatin kuma yayi yawa zata baro gidan.
Maman Sadiq ma tayi mamakin zuwan Nata, tadai kawo Mata ruwa sannan suka gaisa. Suna cikin gaisawa Uncle yahya dayay shirin kasuwa ya fito, shikansa yayi mamakin ganin Hajia Hindu, amma saiya zauna suka gaisa danyaji dami tazo. Batawani ja musu ajiba tabashi recording d'in yaji. Sosai mamakin Abba da d'unbin wautarsa ta Kama Uncle yahya amma sai baice komaiba ya mik'ama hajia Hindu wayar yana fad'in ?ALLAH ya k'yauta? kawai. Dan itama bata isa ya tattauna komai da itaba akan lamarin. Sallama ma yaymusu ya fita abinsa.
Uncle yahya bai zame ko inaba sai gidan Umma, ya iske ita kad'aicema a gidan, tana falo zaune tana sauraren redio.
Zama yay suka gaisa kafin yaymata bayanin komai kamar yanda yaji.
Umma zata birkice masa yace, ?Kinga kwantar da hankalinki Maman Nafisa, ni nasan matakin dazan d'auka akan Yaya wannan karon, bayace kafin sati biyun da mukasa zai d'aura Mata aure ba, toni kafin sati d'ayan dayasa nima Zan d'aura mata?.
?Oni Yagana, wai Alhaji kuwa yasan miyakeyi? A ina yata6a ganin nema akan nema? Balle wannan da harma an biya sadaki? Anya kuwa lokaci baiyiba dazan raba jaha dashi??.
?A'a dan ALLAH kibar fad'ar haka Maman Nafisa, ki duba yarannan dake suke kallo suji sanyi a ransu harsu Nafisa dabake kika haifesuba, mucigaba da masa Addu'a, dan son zuciyane kawai ke d'awainiya dashi, ita kanta hindun nasan akwai dalilinta nayin hakan, amma mu insha ALLAHU a garemu alkairi zai zama?.
?To ALLAH ya rufa mana asiri, wlhy ni sam Uncle d'insu bana ganin laifin Hindu, dan tunkan zuwanta gidannan yake fama da mugun halinsa, ita idan kagama ta aikata d'orata akayi a layi?.
?Wannan gaskiyane Maman Nafisa, ALLAH dai ya rufa mana asiri, ni bara naje wajen malam d'in mu tattauna, daga nan zan wuce kasuwa?.
?To ALLAH ya tsare, ya raya mana su Sadiq yabiyaka da mafificin alkairi kaima?.
Da amin ya amsa yana ficewa.
&&&&&&&
K a i t s a y e g i d a n M a l a m U n c l e y a h y a y a n u f a , d u k d a y a i s k e s h i d a b a k ' i h a k a y a s a k a a k a k a i U n c l e y a h y a f a l o n s a y a t a s o y a s a u r a r e s h i .
B a y a n i n d a z a i g a m s u s h i m a y a y m a s a , s h i k a n s a m a l a m y a g i r g i z a d a l a m a r i n A b b a , a m m a s a i y a b i s h i d a a d d u ' a r f a t a n s h i r i y a k a w a i .
S u n k ' a r k ' a r e m a g a n a a k a n z a s u d ' a u r a a u r e n r a n a r j u m a ' a b a y a n s a k k o w a m a s a l l a c i , n a n d a k w a n a 4 k e n a n , k u m a A b b a z a k a r i b a z a i s a n i b a s a i a w a j e n d ' a u r i n a u r e n .
D a g a b a y a i d a n a n k i m t s a J i d d a r s a i t a t a r e .
&&&&&&&
K o d a A l i y u m a y a z o d a y a m m a h a k a m a l a m y a s a n a r d a s h i s u n d a w o d a d ' a u r i n a u r e J u m a ' a .
K a n s a a k ' a s a y a a m s a d a A L L A H y a k a i m u b a b a , A L L A H y a s a h a k a s h i y a f i a l k a i r i , d u k y a n d a k u k a y a n k e y a y i .
M a l a m y a j i n j i n a k a i y a n a s a k a m a s a a l b a r k a .
('('('('('('('('('('('
Y a u d a i k a m m a l a m A l i y u y a s a n d o l e n e y a d a n n e z u c i y a r s a y a y m a M a i m u n a t u b a y a n i y a n d a z a t a f a h i m t a , d a n y a n a s o n s a i y a g a m a d a m a t s a l a r t a k a f i n y a j e g a w a c c a n s a r k i n k u k a n ( J i d d a h =??) .
Y a u j i k i n t a d a d ' a n s a u k ' i , s a i d a i a b i n d a b a ' a r a s a b a i r i n Na Mai laulayi.
Kamar yanda ya saba ya bud'e Mata hannayensa ta shige sunamai begen juna.
Bayan ya watsa ruwa sun dawo fallo takawo masa kayan marmarinsa, gefe takoma ta zauna, dan yanzu bata iya sha ita, ganin yayi shiru yakasa sha yanata kallon fruits d'in saita taso tadawo kusa dashi.
'Dago fararen idanunsa yayi yana kallonta amma baiyi maganaba.
Tad'an langa6e kanta gefe cikin salon kwantar da hankali tace, ?Wai mike damunkane Annur? Kwana biyunnan nalura Abu Na damunka amma kana 6oyewa?.
Ajiyar zuciya ya sauke yana juyowa sosai gareta, ?Maimoon ba 6oyewa nakeba, kawai dai ina tunanin ta yadda Zan fidda maganar ne gareki, dan bansan Yaya zaki d'auketa ba, kinsan Ku Mata duk dad'in zamanku da miji akazo wannan ga6ar idonku rufewa yakeyi?.
Cikin d'an nazartar maganarsa tace, ?Indai nice bazaka fuskanci hakan daga gareniba insha ALLAH Yaya Aliyu, akoda taushe Zan kasance Mai biyayya a gareka da girmama buk'atarka, kodan nasamu rabauta a wajen ubangijina da gamawa da wannan rayuwar Mai tak'aitaccen kwanaki lafiya?.
Jawota yay jikinsa ya rungume sabodajin dad'in kalamanta, ?Nagode gimbiyata, ALLAH yaymiki albarka, ina sonki da k'aunarki fiye da tunanin Mai hankaki?.
Maimuna dai Na saurarensa, yayinda a gefe d'aya zuciyarta ke tunanin mike faruwa? Kodai rabuwa zaiyi da itane?.......
Tunaninta ya katse lokacin da Aliyu ya d'agota daga jikinsa.
Hannayenta ya rik'e cikin NASA, idanunsa a k'asa dan kimarta tawuce ya kalli cikin idonta yafad'a Mata zai k'ara aure. ?Maimoon Zan k'ara aurene?.
Wata zabura tayi tana cire hannunta daga cikin nasa, yayinda tuni wasu hawaye masu zafi sun Fara bin kumatunta, tana niyyar mik'ewa yakai hannu zai ruk'ota, amma saita kauce tashige d'akin baccinta da gudu.
Kansa ya dafe a hankali ya furta ?Ya salam?.
Kasa tashi yay a wajen kusan minti talatin, saida ya tabbatar inma kukane take, tayi Wanda zai rage nauyin da zuciyarta tayi, kafin yamik'e ya bita.
Zaune ya isketa saman stool d'in mirror ta kifa kanta akan Mirror d'in tana shashshekar kuka..
Yad'an dad'e tsaye a bayanta yana kallonta, kafin yasaka hannu ya d'agota zaune sosai. Yanda fuskarta tai jajur sai tausayinta ya kamashi, kafad'unta ya Kama ya mik'ar da ita tsaye, yaja hannunta zuwa saman gado, koda suka zuna saiya sakata a jikinsa, ya saka hannayensa yana share Mata hawayen.
?Haba Maimunatu, mumini Na k'warai shike kar6ar dukkan abinda yazo a shari'ance garesa koda yana kallonsa k'untata a rayuwarsa, kefa Mai ilimice, iliminma Na addini, sannan ALLAH yayiki cikin Mata masu hankaki da Nisan tunani, nasan kishi abune Mai zafi, amma idan muka gaurayashi da hak'uri da k'yautata zaton Alkairi a junanmu saimu sameshi da sauk'i, kisaka a rankin mijinki Na matuk'ar sonki, kuma insha ALLAH zaiyi adalci agareku, itama wadda zata shigo matsayin k'anwa a gareki ki k'yautata Mata zaton samunta Mai k'yawun hali da fatan zamu zauna lafiya, dan ALLAH ki kwantar da hankalinki kodan babiena dake tare dake, badan bana sonki bane zanyi aurennan, bakuma dankin gazamin a komai baneba, kawai dai kisaka a ranki San k'ara aure ga kowanne namiji tamkar an haliccemu dashine, dan ALLAH kiyi koyi da halin matayen MANZON ALLAH (S.A.W), hakan shine zaikuma girmama k'aunarki a raina, dan abinda Mata basu ganeba, shirme da sukeyi yayinda mazajensu zasu k'ara aure shike janye k'aunarsu da tausayinsu a zukatan mazanma gaba d'aya, amma idan kika kwantar da hankalinki saikiga Mijin Nata k'ok'ari danya faranata miki Yakuma kare martabarki ga wadda zata shigo, dukda dai nasan akwai azzaluman maza da inhar zasu k'ara aure burunsu shine su wulak'anta matayensu Na gida, suyita tozartasu gaban yarinyar da zasu aura, wannan kuma ba daidai baneba zaluncine, kuma sai ALLAH ya sakama Matar, shiyyasa saikiga yarinya kanta shigo babban burinta shine data shigo ta kori Matar gidan, kinga tunkan tazo cikin gidansa ya gama wargaza farin cikin gidansa gaba d'aya. Nidai insha ALLAH bazan kasance irin wad'annanba Maimoon, dakinga kuma Zan kauce kiyi azamar maidoni, dan kinada kima da daraja Mai yawa a zuciyar Aliyunki wlhy?.
Tashi zaune maimuna tayi sosai tana k'ara share hawayenta, ?Kayi hak'uri Yaya Na fahimceka, ka yafemin tasowar danai Na barka d'azun, wlhy Yaya kishi Nada zafi, dama Ashe haka duk wadda za'aima kishiya takeji Yaya?, Yaya kamin Addu'a ALLAH yabani ikon jurewa, wlhy ina sonka sosai, amma hakan bazai sakani bijirema ubangiji naba, domin yayimin dukkan ni'imarsa.....?. Tak'are maganar da k'ara fashewa da kuka.
Jikinsa ya jawota ya rungumeta tsam, tsantsar tausayinta da k'aunarta na ratsashi, sun dad'e a haka kafin ya d'agota ya mik'e, ruwa ya d'ebo a Kofi ya dawo ya isketa zaune inda ya barta tana cigaba da zirarar da hawaye, alkur'ani ya d'akko ya bata sannan yakoma ya zauna yana Mata nuni data karanta, batayi musuba tabud'e tafara karantawa a zuciyarta tana cigaba da hawaye, yayinda shikuma yake tofa Mata addu'oi a ruwa yana kallonta.
Yadad'e yanayi, yana kammalawa ya kar6i alkur'anin yabata ruwan addu'ar, kar6a tayi ta shanye tana masa murmushi, dan tad'anji nauyin zu c i y a r t a y a r a g u .
K o d a t a s h a n y e r u w a n a d d u ' a r s a i y a j a w o k a y a r s a j i k i n s a y a s h i g a n u n a M a t a t s a f t a t a c c i y a r s o y a y y a . ( d a g a n a n n a j i b u l u m =???&
@&) .
S a i d a y a k u m a b a t a n u t s u w a d a k u m a j a d d a d a M a t a k ' a u n a r t a d a k e r a n s a s a n n a n s u k a d a w o f a l o y a s h a f r u i t s d ' i n . . . . . . . . . . . . . . .
'??
?&
@&?&
@&d
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 15 Chapter of 31