Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
tofeta sanan yashiga mata tausa a hankali. Luf tayi tamkar tayi barci, hakanne yasaka Aliyu barinta, ya kashe mata fitila sanan ya fita tareda ja mata ?ofar. Yana fita hawayen da batasan dalilinsuba suka ziraro mata, itadai tasan tayi murna dazaije can ya kwana, dan itadai takura takeyi da kwanciyarsu a gado Waya, amma batasan dalilin dayasa wani sashen zuciyarta yakejin Waciba, komi hakan yake nufi oho?. Ta daWe batayi barciba tanata juye-juye, sai can tsakkiyar dare barci Sarawo yay awon gaba da ita. &&&&&&& Da asuba lokacin daya le?o tashinta salla harta tashi, tana zaune a bakin gado tana addu'ar tashi daga barci ya shigo. Kallo Waya taimasa tai ?asa da idonta tana gyara wuyan rigarta take a buWe sosai. baice da ita komaiba ya juya ya fita, ta Wanbi bayansa da kallo harya Sacema ganinta. Ajiyar zuciya ta sauke tami?e zuwa bayi Wauro alwala............ '?#?_. _ZAFAFA BIYAR MASU ZUWA A 2020 INSHA ALLAH._ *?AURIN ?OYE!* (Safiyya Huguma *SAUYIN ?ADDARA!* (Hafsat rano) *KAI MIN HALACCI!* (miss xoxo) *BURI ?AYA!* (Mamu gee) *WUTSIYAR RA?UMI..!* (Bilyn Abdull) =?G?????????????????

Chapter 27 of 31