baki d'aya, sannan Ku tayani da addu'ar samun damar yin adalci a tsakinku, dan ina tsoron ranar da za'ace gani natashi cikin mutane masu shanyayyen jiki saboda rashin adalci a tsakanin iyalina. Daga k'arshe ina kuma rok'onmu dan ALLAH muji tsoron ubangiji adukkan abinda zamu aikata a wannan zaman, karmu zama cikin masu shiryama juna makirci ko jifan juna da sharri koda Na maganane, karmu biyema duk Wanda zai kawo 6atanci a zamantakewarmu, koda kuwa acikin makusantanmu ne, karmu biyema sharrin zuciya ta sak'a mana abinda zamu dawo muna Dana sani, muringa tinawa a kowanne motsinmu akwai mala'iku dake biye damu rik'e da alk'alaminsu, kuma Ubangijin al'arshi yana jinmu yana ganinmu, ALLAH yay muku albarka yabamu zaman lafiya da kwanciyar hankali Na har abadan?.
Kowacce ta amsa da amin, zukatansu duk sai suka kuma raunana dayin sanyi, aganinsu minene abin zafafawa akan wannan gajeruwar rayuwar da bakada tabbacin kaiwa safiya.......
Aliyu ya katse musu tunani da fad'in ?Maimunatu mizakice??.
'Dan murmushi tayi na k'arfin hali tana had'iye hawayenta da suka cika mata ido, ?Duk abinda Zan fad'a Yaya ka fad'eshi, sai dai nace ALLAH yabamu zaman lafiya da hak'urin jure yau da gobe, dan itace mai wahalar, insha ALLAHU zaka samemu fiyema da yanda kake tunani, kamar yanda kafad'a hak'uri shine jigon komai Na rayuwa, ALLAH ya bamu mai amfani, yakuma baka k'arfin gwiwar adalci agaremu, dukda Alhmdllh kakai ayaba maka, dan nidai Zan iya bugar k'irji ako ina nace mijinmu adaline, ya banbanta da maza da yawa dakan wulak'anta matansu aduk lokacin da zasu k'ara aure, sannan kuma bakaimin romon bakaba nacewa k'addarace ta sakaka k'arawa badan kasoba, kafito kanka tsaye kasanarmin sonta kakeyi shiyyasa zaka aurota, kaga hakan dakayi ka k'ara Mata kima da daraja a idona, sannan baka tozartaniba yanda Zan kalli k'ara aurenka a matsayin gazawata ba, kabi dukkan sharud'a da matakan da kowanne musulmi adalin magidanci yakamata ace ya d'ora gidansa akai, dan maza da yawa suke gur6ata zaman lafiyar gidansu tunkan aure da bayan shugowar amarya, harga ALLAH ina k'aunar y'ar uwata a matsayinta Na musulma kuma Mace, abinda zai k'ara sakamin ita arai kuma shine zamantakewarmu cikin aminci babu cutar da juna ko k'untatawa, ALLAH yabamu zaman lafiya yakuma k'ara mana tsoronsa koda gujema azabar wuta?.
Amin, jiddah da malam suka fad'a. Sannan ya d'ora da fad'in ?ALLAH yaymiki albarka, yakuma k'ara muku k'arfin gwiwa bisa k'yak'yk'yawar niyyarki?.
Nanma Jiddah ta amsa da amin.
Ya maida kallonsa ga Jiddah itama, ?Jiddah fa mizakice??.
Kai Jiddah ta girgiza, cikin sanyinta tace, ?Duk abinda yadace kun fad'a, fatana ALLAH yabamu k'warin zukatan aikatawa da hak'uri, sannan nima harga ALLAH Aunty tashiga raina saboda k'yak'yk'yawan halinta da awannan zamanin yay k'aranci ga mata, akanyi dogon bincike kafin asamu mace irinta, wadda miji zai k'ara aure sannan ta kar6i matar da hannu biyu dakuma zuciyar musulinci, nagode sosai aunty, halayyarki na gari da ya sanarmin tunkan shigowata gidannan tabbas nagansu a yanzu a gareki, ALLAH yabani ikon koyi da nagartarki?.
Murmushi Aliyu yayi sannan ya amsa da amin. ?To Alhamdullahi matana nagodema ALLAH Na gode muku, sai maganar kwana, Yaya kuke ganin za'ayi??.
Itadai Jiddah k'asa tayi da kanta, dan a ganin wanan ba huruminta baneba yanzun.
Maimunatu tayi murmushi tareda d'an kallonsa ta kauda idonta. ?Nidai a 6angarena banida matsala, akan kwana hud'un a marya Na k'ara muku shida, wannan shine gift d'ina agareku na aure, sannan aganina kwana bibbiyu Alhamdllh, amma k'anwata ya kika gani??.
Shiru Jiddah tayi tana sunkuyar dakai.
?Kiyi magana k'anwata, dan kema kinada hak'in fad'ar ra'ayinki?.
?duk yanda kikace yayi?.
Maimuna zata sake magana Aliyu ya dakatar da ita, ?Yanda kika fad'ad'in yayi, sannan kuma maganar kwana shida da kika k'ara mana mun amshi uku kawai, mun gode?.
?Kayi hak'uri babu jayayya a tsakaninmu, idan kukak'i amsa sainaga kamar kun rainane?.
Harara yad'an zabga Mata sannan yace, ?To mungode?.
Itadai Jiddah Uffan batace dasuba.
('('('('('('('('('('('
A b b a t u n y a n a z a m a A b u j a d a s h a u k ' i h a r t a f i t a a r a n s a , g a s h i s a i c i n y e y ' a n k u d ' i n s a y a k e w a j e n b i y a n h o t e l d a a b i n c i , k u l l u m y a z a g a y a g i d a n A l h a j i S a m m a n i s a i m a i g a d i y a c e a i b a i d a w o b a .
Y a u m a d a i y a n a t s a y e a b a k i n g a t e s a i hucin 6acin rai yake saboda abinda mai gadin yamasa Na wulak'anci da jifansa da Kalmar maula, da girmansa da mutuncinsa a kirasa d'an maula?, horn d'in mota ya sakashi saurin d'agowa, dad'i ya kamasa domin ganin Alhaji Sammani, ajiyar zuciya ya sauke tareda ambaton Alhamdullahi.
Har driver zai shige Alhaji Sammani ya dakatar dashi saboda ganin Abba dake jingine a jikin motarsa, ya sauke gilas lokacin da suka tsaya dai-dai saitin Abban.
?Wanake gani haka kamar Alhaji Zakari yaro??.
Abba yay dariya mai cike da tsantsar farin ciki yana matsawa jikin motar Alhaji Sammani, ?Wlhy nine kuwa abokina, inata zaryar ganinka amma hakan yaci tura?.
?Ashsha Alhaji zakari, wlhy banda wannan labarin, gashi kuma kullum ina gari, yanzu dai shigo muje ciki?.
Jikin Abba Na tsuma ya bud'e motar ya shiga kusada Alhaji Sammani, sai wani dad'i yakeji dajinsa a sama, jiyake yagama da matsalar Alhaji garba ma kawai.
=?9?=?9?>?+?A b b a =??
('('('('('('('('('('('
K o d a A l h a j i g a r b a y a d a w o g i d a b a i k o d u b i s a s h e n H a j i a d e l u w a b a b a l l e t a s a n d a d a w o w a r s a , i t a k o t a n a c a n t a n a c i k a d a b u n k ' a s a h a r y a n z u , y a y i n d a B a l a d a A s h i r k e t a k u m a t u n z u r a t a d a t s i n e m a a m a r y a r U b a n n a s u , h a r s u n a f a d'in tabasu dama su lakad'a mata duka yanda gobe zata tattara da k'afarta tabar musu gidansu.
Kumbura Hajia deluwa ta sakeyi, dan ita tafison Alhaji yadawo sufara cashewa kafin tabi takan waccan banzar, dan bak'aramin iskanci k'awayen Amaryar suka 6ararba yau a gidan, gud'a da habaici babu irin Wanda deluwa batajiba, gashi sun fita yawa, tanajin tsoron ta fita su lakad'a Mata duka. Hakanne yasata mak'alewa akan cewa da Alhaji zatayi badasuba.
Shikam baimasan tanayiba, yanacan yasamu tarba ta musamman ga amarya, tunima ya manta dawata banza hajia deluwa, Amaryarsa kawai yakeji da gani, yayinda ta gama kasheshi da dabaibayeshi da soyayya itakuma.
Har kusan 11 babu Alhaji babu labarinsa, hakanne yasaka su Ashir fitowa zasu sashensu, mamakine ya kamasu ganin motar Abbansu, Bala yakasa hak'uri yaje yana tambayar mai gadi ko Alhaji ya shigo. Mai gadi yace, ?Ah tun kusan takwas da rabi ai Alhaji ya shigo gidan ai?.
Idanu bala ya zaro, sannan cikin sassarfa yanufi sashen Hajia deluwa ya shaida mata.
Wata uwar ashar ta lailayo ta dire, kafin ta fisgi waya tahau kiran Alhaji, amma harta k'araci ringing ta katse bai d'agaba, saida tayi Kira kusan goma sannan aka d'aga.
Cikin masifa tace, ?Sannu munafiki, to ALLAH ya tona asirinka kadaw......?
A wata irin muryar kwarkwasa Hajia bariki ta katseta, ?O madam kekuma haka naki salon yake babu tarbiyya da girmama miji? Please kid'an jinkirta yana sunnah ne, zuwa safiya zaki iya ganinsa bye?.
Bata tsaya jin zagin da Hajia deluwa ta a n t a y o m a t a b a t a y a n k e w a y a r t a n a d a r i y a .
Z u b e w a k a w a i a k ' a s a h a j i a d e a l u w a t a y i t a d a d d a g e t a k w a d ' a i h u >?+?=?9?>?#?. . . . . . . . . . . . .
'??
* _ G o b e i d a n A L L A H y a k a i m u b a z a n y i t y p i n g b a s i s t e r s , a m m a i n a d a p a g e d a b a n k ' a r a s a b a Z a n k ' a r a s a s h i a n j i m a k a d ' a n i n s h a A L L A H , N a t u r o m u k u a n j i m a n k o k u w a a b a r i s a i g o b e ? _ *
_ W a n d a n a g a r a ' a y i n s u y a f i y a w a t o s h i z a ' a b i =?9?=ض???
@&_
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 22 Chapter of 31