Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
a bamu Zarah . Dariys sukayi, Zarah na faWin,  Ai sai arasa gane matar gidan da ?ar zaman Wakin . Mi?ewa yay yana murmushin maganar Zarahn, yaWan saci kallon jiddah dake gefe kanta a ?asa ya fita abinsa. Sosai suka shiga yaba masa dajin ?arin ?aunarsa a ransu, tareda kuma taya ?ar uwarsu murna. Sai la'asar lis suka bar gidan, bayan sun kammala kimtsa komai, kayan gara kuwa sashen Maimunatu suka kaisu tareda kayan cin-cin daduk suka Wiba mata, itama Jiddah aka ajiye mata nata. Har gate suka rakosu Jiddah na hawaye, duk sai tausayinta yakama Maimunatu, dan da gaske duk amarya saitaji wannan damuwar a farkon aurenta, kaitajin tamkar ka koma gidanku. Itace taita lallashinta bayan tafiyarsu, harma jiddahn taWan saki jikinta. ('('('('('('('('('('(' Abba baibi takan hajia hindu ba yagama shirinsa ya fice, yau koma yaran bai sauraraba, danshifa haushinma kowa yakeji, shikaWai yasan tanajin kalar rashin mutuncin daya shirya zuwa ya saukema Uncle yahya da Umma. Koda ya fito gidan Alhaji garba ya nufa. Da ?yar Amarya tabarsa ya fito, shima danya mata bayanin cewar kuWi ?ila Abba ya kawo masa, har tsakar gida tamasa rakkiya, saima tasamu wajen zama tana jiran su gama taja abinta su koma. Hajia deluwa batasan hidimar da akeba, tanacan zaune jigum a falonta abin duniya yagama addabarta. Fitowa abba yayi daga cikin mota yabama Alhaji garba hannu suka gaisa, kokaWan fuskar Alhaji garba babu fara'a, sai wani ciccijewa yakeyi, shidai Abba ya danne tashi zuciyar dan masalaha yake nema yau.  Alhaji idan ban takurakaba dan ALLAH magana nakeson muyi dakai .  Magana kuma Alhaji Zakari, to aini babu sauran wata magana a tsakaninmu yanzu saita kuWina .  dukda haka dai ka daure ka saurareni, nasan zakayi farin ciki da hakan?. Umarni Alhaji Garba yabama direba yakawo musu kujeru, hakan da hajia amarya taganine yasata komawa sashenta takawo musu lemo, Abba dai sai kallonta yake da mamaki, dan yasha ganinta tazo shagon Alhaji garba, har mutane kansha dangantata da karuwarsa ce, to yanzu kuma mitakeyi a gidansa?. Bashida mai bashi amsa dan haka ya maida hankalinsa kan Alhaji garban. Sabuwar gaisuwa suka sake kafin Abba ya Wora dayima Alhaji garba bayanin abinda ya faru akan auren Jiddah, Alhaji garba dai baice uffanba. Ganin haka sai Abba yakuma gyara zamansa yana faWin,  To ni yanzun nayanke wata shawarar danasan zatai maka daWi insha ALLAHU, tunda dai hakan ta kasance mizai hana nabaka ?anwar ita Jiddah Win Zarah, itama yarinyace mai hankali, kuma tana kama da Jiddahn ma sosai wlhy . Wani banzan kallo Alhaji garba ya zubama Abba,  Alhaji Zakari nakula dai kama maidani wani sha katafi kawai, to bara namaka gwari-gwari dai kawai, bana bu?atar auren kowace yarinya ma ni yanzun, dan na auro wadda take tsaremin komai dake sakani aure-aure, yanzu hakama dai zancen danake maka gobenan zakaga sammaci, dan nariga na shigar dakai kotu akan kuWina. Naji tausayin haWaka da Ashir ne kawai wlhy, dan kaWan daga aikinsa yasaka fitsari a tsaye, nabarka lafiya, saimun haWu a kotu . Gaba Waya abba yagama ruWewa, duk maganar da yakema Alhaji garba ya?i saurarensa, saima yun?urin shigewa sashen amaryarsa da yakeyi. Akuma dai-dai wanann lokacinne hajia deluwa ta fito saboda jin ?ar hayaniyar maganar da abba kema Alhaji garba. Ai tanayin ido huWu da Alhaji garba itama saitayi kansa da gudu. Saurin shan gabanta Amarya tayi.  K ballagazar mace nutsu mana, minene kikeyi haka tamkar sabon kamu? . Takaicine ya cika Hajia deluwa, ta Waga hannu da nufin marin Hajia Bariki sai caraf aka ri?e hannun nata, Alhaji garbane yari?e, yayinda Wayan hannunsa ya toshe hancinsa dan wani irin mugun warin dayafi na jiddah yaji tana masa .  k shashasha, karki sake ?azamin hannunki ya hau kan matata . Ya ?are maganar tareda hankaWe hajia deluwa yakama amarya suka shige abinsu. Tibiran Hajia deluwa tashiga hauka a cikin gidan, ta koma sashenta ta Wakko taSarya tazo taita dukan ?ofar, su balki mai aiki da mai gadi da Abba dabai tafiba sunyi cirko-cirko suna kallon ikon ALLAH. Daga ?ofa hajia deluwa saita koma winduna taita fasa gilasan. Dolefa Alhaji Garba ya sake fitowa, ?ya?y?yawan mari ya zubama Hajia deluwa. hannunta dafe da hancinta. Cikin jin azabar shigar marin ta cakumi wuyan rigarsa, tunifa kokawa ta hargitse a tsakaninsu, ?arfi ba Wayaba yahau jibgarta ganin zata zubar masa da mutunci gaban ma'aikatan gidan. Saida yay mata lilis tana kuka da zaginsa da jan ALLAH ya isa ya turata cikin sashenta ya kulle. Su Ashir duk basa gida, shiyyasa Alhaji garba yasamu wannan damar. Mota Abba ya shiga yafita yana she?a dariyar mugunta, aganinsa wannan tashin hankalin kaWai ya ishi Alhaji garba mantawa da maganar kuWinsa, indai hakane kam zaisa hindu taita tunzura Hajia deluwa dan ta Wauke hankalin Alhaji garba. =??=??maga yanda za'a kwashe to?& @&=??. ('('('('('('('('('('(' Su Umma na zazzaune a tsakar gida tanashan labarin gidansu jiddah da su aunty hannatu ke basu Abba ya shigo fagan-fagan tamkar an jehoshi. Saikuma yayi turus ganin duk ?a?ansa gasu Yaruwaiya kuma, gashi duksun watso masa idanu tamkar wani ojuju. ?auke kai Umma tayi tamkarma bata gansaba, sai yaranne suka shiga gaidashi, cikin sar?ewar harshe ya amsa musu da tambayarsu ya yara. Abin yabasu matu?ar mamaki. Umma data fahimci tsorata yayi da ganinsu sai abin yabata dariya, dan alamunsa duk sun sunana bada arzi?i yazoba, ita dama tasan arzi?in bazai kawoshi a irin wannan lokacinba, ballema Jiddah ta tare bai saniba. Gani kawai sukai yajuya yafita batareda yashiga cikiba, hakanne yasasu tunanin anya lafiya kuwa?, Yaruwaiya tayi murmushi dan itama ta fahimci ba arzi?i ya kawoshiba, ganinsune yasakashi tsorata shine yafita.. Daga nan gidan Abba gidan Uncle yahya yaje ya aika a kira masashi, danya kira wayarsa a kashe. Amma koda Wan aiken ya fito saiyace ai Uncle yahya bayanan ma, ance yaje Adamawa.  Adamawa kuma? Abba yafaWa a fili cikin mamaki da al'ajabin uwarmi akeyi a adamawar kuma?. Bashida mai bashi amsa, danhaka yabar anguwar da ?udirin ai gobema ranace ko, zai dawone. >?#?>?#?Abba kana ruwa gaskiya=??. ('('('('('('('('('('(' *BAYAN KWANAKI UKU* Abubuwa dayawa sun faru takowanne Sangare, dan hajia deluwa tana cikin jin azabar jin jiki su Ashir suka dawo suka sameta, hankalinsu tashe sukahau tambayarta miya faru, cikeda magagin azaba tafaWa musu abinda ya faru, takumace Alhaji Zakari ne da Amarya suka saka Alhaji garba dukanta. Sosai Ashir da bala suka hasala, suka kuma kira babban wansu suka sanar masa abinda ya faru. Ransa a matu?ar Sace shima yazo gidan, sai dai kuma Alhaji garba ya?i fitowa, wannan ne yasaka su sakawa amusu bincike akan Abba. Ita kuma suka kaita asibiti, kwananta uku cif tana jinya acan, yau da safe aka sallamosu, suna direta a gida kuma suka nufi gidan Abba da akai musu kwatance. =?F?????????

Chapter 25 of 31