Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ta nemi gafara, tasan dai bama kowane zai yafe mataba, dan ita kanta batasan iya adadin matan data salwantar ba akan kar'a zauna mata da miji, wasu jini ta sakar musu, wasu warin jaSa, wasu hauka, wasu kuwa taita Sarar da cikin da suka samu dan karsu haihu a gidan, watama muguntar data saka bokanta yayi ta manta kalarta, gashi a yau tana girban abinda ta shuka. ALLAH ka shiryemu, ka tsaremu daga son zuciyoyinmu=??=?O????????????D? 2. Yana taimakawa wurin karfin gaba. *MAN KWAKWA* yana taimakawa sosai ka dinga sha cokali daya ko cikin abinci ne. WaWannan abubuwan Suna taimakawa sosai ka gwada .  Abinda muka faWa dai-dai ALLAH ka bamu ladansa, wanda mukayi kuskure ALLAH ka yafe mana, ALLAH ya sakama malaman mu da alkairi damu gaba Waya. 3O(R-N'FNCN 'NDDNQGOENQ HN(P-NER/PCN  #N4RGN/O #NFR D'N %PDNGN %PD'NQ #NFR*N #N3R*N:RAP1OCN HN#N*OH(O %PDNJRCN. *Subhanakal-lahumma wabihamdik, ashhadu an la ilaha illa ant, astaghfiruka wa-atoobu ilayk.* _Tsarki ya tabbata a gare Ka, ya Allah, da yabo gare Ka. Ina shaidawa cewa babu abin bautawa da gaskiya sai Kai, ina neman gafararka, kuma ina tuba izuwa gare Ka._ *(Wanan Addu'ar Tashi daga Majalisi ce, (Domin Neman Yafewa Ga Abin Da Ya Gudana A Cikin Majalisin. A'isha, ALLAH ya yarda da ita, ta ce: MANZON ALLAH, tsira da amincin ALLAH su tabbata a gare shi, bai taba zama a wani majalisi ba, ko ya karanta Alkur'ani, ko ya yi wata sallah face ya cika da wadannan kalmomi. (Sai A'isha ta ce: Ya MANZON ALLAH! Na lura cewa ba ka taba zama a wani majalisi ba, ko ka yi karatun Alkur'ani, ko kayi sallah face ka fadi wannan kalmomi. Sai ya ce; "Kwarai. Duk wanda ya fadi wani alheri sai waWannan kalmomi su zama kamar hatimi ne ga alherin da ya aikata, wanda kuma ya faWi sharri, sai su zama kaffara ne gare shi)*. Tuni Sheikh Aliyu ya sulale yabar massalacin, yabar mutane da tattauna wanan lecture ta yau, koda yaje yima malam sallama ma sai wani sunkuy da kai yake tamkar yana gaban surukinsa, shi malam ma dariya ya bashi, amma saiya danne baiyiba, yasan dai wannan lecture Wince ta yau takawo wanan sinne kan, haka Aliyu yake da tsananin kunya, ALLAH ya bashi sani kuma bai gazaba wajen bayyanama mutane, sai dai ko faWar yake zaka sameshi mai tsananin jin kunya a garesu. Shiyyasa inhar malam yasan Aliyu zaiyi wa'azi a wajen da zasu kasance inuwa Waya to bayama kallon inda yake, dan kuma sakashi a wata kunyar zaiyi, yauma fitowa yay daga massalacin tunda Aliyu yafara bayanin magungunan can, daga soro ya zauna yana saurarenshi yana murmushi. ('('('('('('('('('('(' Kasan cewar cikin Maimunatu ya tsufa sosai sai dukkan kulawar Aliyu da jiddah suka koma kanta, yanzu haka kowanne dare a sashenta yake kwana bisa amincewar Jiddahn, dan koda ranar girkintane idan yazo wajenta zai kusan raba dare, idanma yana da bukatarsa daya samu nutsuwa zai tsaftace jikinsa yakoma wajen Maimuna ya karasa kwanan. Bawai dan Jiddah batajin damuwar hakan bane ta hakura, a'a a ganinta wannan adalcine, dukda har yanzu bata san raWaWaWin koda laulayin cikiba Maimuna na bata matu?ar tausayi, tanada tabbacin da ace itace a wanan yanayin babu abinda zai hana Maimuna sadaukar mata da Aliyu harta haihu, dan ayanzu hakanma ranar girkin Maimunan idan yakasance ranar batajin daWi sosai, kuma bazata iya karSarsa ba, Aliyu kuma yanada bu?ata takan amince masa yaje ga jiddah ya samu nutsuwa, haka itama idan Jiddah na al'adah Aliyu yanada bukata kuma lafiyar Maimuna ?alau takan yarje masa yaje ga Maimuna ya damu nutsuwa, wannan adalcin nasune ke ?ara dasa masa ?aunarsu mai yawa a cikin ransa, shiyyasa kullum burinsa ya faranta musu da soyayyarsa da kuma abinda ALLAH ya hore masa, sanan ya tsare musu mutuncinsu bisaga ha??o?in da ALLAH ya Waura masa. Randa kuma ALLAH ya kawo saSani a tsakaninsu sukan zauna su fahimci juna wajen warware abin, dan kowa dai yasan zama na yau da kulkum sai ALLAH, tsakanin harshe da ha?orima ana saSawa balle zaman kishi kona mata da miji. Amma idan aka sanyama zuciya salama sai kiga komai yazo da sau?i, to hakane ga zaman su Jiddah, SaSani yakansha gittawa harma Aliyu ya fahimta ya zaunar dasu yamusu nasiha da sauraren tushen lamarin, atake kuma zaibama mai gaskiya ha??insa ya nunama mai laifi kuskurensa, shima kuma yakan samu daSanin tsakaninsa dasu, wanan kam daduk wadda yasamu sukan yitane a Waki su kaWai batareda ?ar uwar zamanki tajiba kota sani, kuma ko afusaka bazata saninba, saboda kowanne ya iya takunsa daga Aliyun har matan nasa. Lokacin daya iso gidan saiya iske Jiddah na kuka rungume da Maimuna daketa mur?ususu. Hankalinsane sosai ya tashi, bai wani zauna jan jikiba ya Wakko hijjab ya sakama Jiddah da Maimunan suka fiddata mota, asibitin dake kusa dasu wanda Maimuna keshan kwanci sukaje. Haihuwace gadan-gadsn dan haka suna zuwa aka shiga da ita Wakin haihuwa, kasancewar asibitin na kuWine baya rabo da ma'aikata. Jiddah sai kuka take, tama kasa tsayuwa waje Waya, ganin a rikice take Aliyu ya kamota ya sakata jikinsa ya rungume yana lallashinta.  Addu'a take bu?ata Jiddah, kiyi hakuri kibar kukan, muyi mata fatan ALLAH ya sauketa lafiya kinji . Kanta kawai ta iya Waga masa, tareda ?ara lafewa a jikinsa tana sauke tagwayen ajiyar zuciya............ '

Chapter 29 of 31