Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
farin ciki da irin daular da Aminu ya narka miki Tace ba'abinda xai sani farin ciki ayanxu kamar inji muryar RAMADAN XEE tayi dariya Tace RAMADAN dai RAMADAN dai Karki damu yana tare dake Ba qarya SAILUBAH taga irin daular da take fatan samu Saidai ba farin ciki aranta da kwanciyar hankali. Musamman Washe gari da kowa ya watse ya barta daga ita sai 'yan aiki masu fuskar rashin imani πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘― SAMAREEN BANAH πŸ‘― πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘―πŸ‘― Su XEE sundawo gida sunnata santin gidan SAILUBAH KHAMIS ya kalli FAWAS Yace munyi missing 'din Aunty LUUVAH Tace kadai bari kawai Allah ya kareta ya xaunar da ita lafiya da mijinta KHAMIS Yace AmEEn RAMADAN Yace story....... Muna xaune daku xata dawo gida batare da sun huta da juna bah Wai meyasa tunda aka 'daura Auran nan nata baka mata fatan alkairi ne. Cewar FAWAS KHAMIS Yace bar 'dan iska insha Allah baxata fitto ba RAMADAN yayi dariya Yace kamar yanda nasaba gaya muku xance ya tabbata haka wannan mah baxai Sha ruwa bah FAWAS Yace hmm ni inata nemanta awaya na rasata KHAMIS Yace Wlhi nima 'daxuma Aunty XEE take gayamin itama ta rasata a waya. RAMADAN yayi shuru can ya ta6e baki Yace Allah yasa ba aiki ya fara mata yanxu ba KHAMIS Yace me kake nufi. Khana nufin dan xaiyi..... RAMADAN bai barshi ya qarasa ba Yace 'dan iska ba haka nake nufi ba. Ina tabbatar maka Wlhi ko kissing 'dinta baxai samu damar yiba Ya maida kallanshi ga FAWAS daya saki baki yana kallansa Yace HAMEEDA na jiran xuwanka fah. Kuma lokaci na wuccewa pls muje banaso dare yayi mana scan FAWAS yajah numfashi Yace Wlhi RAMADAN kana bani tsoro wani xubin KHAMIS Yace aha Na xata baxa kace bah..... Ta hanaka bacci na kwana 'daya idan kabari yauma ta hanaka Wlhi gobe da Asuba xakayi qauyan takai RAMADAN ya fa'da hakan dasan kawar da hiran da Murmushi akan fuskarsa FAWAS Yace kamar ko kasani. Yarinya kamar Aljana tabi ta rikitani ta hanani sukuni KHAMIS yayi murmushi dan tuno da 'dan malelan data bashi Yace kace yauma xaka qara cin wannan abun Gaban FAWAS ya fa'di cikin sanyi Yace eh. in har tace sainaci Kasan ba abinda xai hanani ci RAMADAN ya tada mota suka nufi supermarket siyayya Sosai FAWAS yayi mata Sukayi biotic ananma yasiya mata Kaya danginsu dogayan riguna da riga da siket Ya siya mata qaramar waya dasa mata layi Kana suka nufi qauyan takai HAMEEDA na ixa wutta tana hawaye wani yaro yashigo gidan nasu cikin ra'da yake CE mata tayi ba'ki Wasu kyawawa masu ku'di Da sauri tasaki Murmushi Tace kaje kace FAWAS ne Cikin san'da yaran yaje gasu RAMADAN Yace wai FAWAS ne FAWAS ya fitoh daga motar Yace kace mata eh shine Yaran yadawo ya gaya mata Tacije yatsa takalli kofar innah Hansai taga a wangale take taje ahankali ta 'dauko gyalanta dan Innan bacci take ta hangame baki... Usaina da rabi 'yayanta kuma sunfita gantali Dan haka da murna tafitoh wajan FAWAS yaba yaran ku'di ya maida kallansa kanta Yace naxata baxaki fito ba gabana yanata fa'duwa sai kuma gaki Tayi Murmushi Tace Barka da ranah Yace Barka dai ya gida. Tace lafiya lau Yace toh Madallah Tace ai baxanqi fitowa bah Yanxu hakama innah bacci takeyi shine na lalla6a na fitoh naganka kona sami sanyi araina Da Murmushi FAWAS ya kalleta Yace na 'dauka ni ka'dai na rasa nutsuwata Ashe harda ke Tace kai😳 Hmm dama haka masoya sukeji idan sun fa'da soyayya Yace wani abu ne YAYATA....... KHAMIS da suke Cikin mota shida RAMADAN Yace wannan 'Yar surutu CE RAMADAN Yace nalura kam. idan suka cigaba ko kisa tayi xata gaya masa Komai. Saurara kaji cewa xatayi takasa bacci ranar daya tafi ya barta KHAMIS yayi dariya Yace da tayi hakuri shi xai fara gaya mata RAMADAN Yace kaidai jisu ka'dan kaji Tace daka tafi ban shiga gida ba har sanda Innah tadawo Har mari nasha wajan shagalewa da tunaninka Ata qaice wannan ranar ban iyayin bacci bah. Tunaninka yadami xuciyata FAWAS ya qura mata ido Yace yayi daidai hakan dan nima hakance ta faru dani Yakai hannun shi faskarta yana shafawa ahankali yaciga da fa'din Wlhi da badan Innah bace ta mareki da anyi 'dan qaramin yaqi akan hakan Kanta tayi magana Innah ta leqo idanta ko ya sauke a fuskar HAMEEDA Wanda har lokacin FAWAS bai cire hannunsa bah Innah ta doka salati tana fa'din mexan gani haka ni Hansai FAWAS ya janye hannunsu Cikin tsoro da tashin hankali HAMEEDA Tace Wlhi innah baiyi min komai bah Kuraje yagani afuskar tawa shine yake ta6awa dan yaban magani FAWAS yabi HAMEEDA da kallo dan jin yanda ta tsara magana cikin sakwanni qalilan Ta kallesa cikin shagwa6e fuska tacigaba da fa'din. Ina hakane.... Da sauri FAWAS 'daga mata Taqara shagwa6e fuskar hawaye nasan xubo mata Tace kayi magana mana Cikin wani yanayi FAWAS ya kalli Innah Yace xan iya rantse miki da Allah abinda tafa'da hakane Innah ta gyara tsayuwa Tace Naji Ku suwaye RAMADAN yafitoh Yace aikomu akayi Tace Waye ya aiko ku Yace gwamnati CE Innah tawaro ido😳 Tace miye ha'dinmu da gwamnati Yace kayane taturo mu mu rabama mutane. Toh acikin wa'yanda xamu rabawa hadda HAMEEDA aciki Yanuna FAWAS Wannan yanada sani akan quraje shine yake tambayarta ya akayi quraje suka 6ata mata fuska Innah tasaki ranta Tace aiho toh ina kayan FAWAS yabu'de motar suka ibo kayan da suka siyama HAMEEDA suka dire mata agaba Tabi kayan da kallo Tace Naga harda kayan 'yan iska KHAMIS ya fito yana cewa eh haka oganmu na 'yan sanda yace tasasu haka ba'a yarda wani yasa mata ba. Duk Wanda yasa mata xai turo 'yan sanda Su kamashi Cikin Innah Hansai ya 'doru ruwa cikin sanyi da tsoro Tace insha Allahu bamai Sa mata Ganin tsoran data shiga yasa RAMADAN qarawa da cewa yana nuna FAWAS yace wannan 'dan shugaban 'yan sanda ne Yana San HAMEEDA dafatan Allah yasa Ki amince ta aureshi Da sauri Innah Tace Xanyi magana da ita wannan aiba matsala bane Yanda jikinta yake rawa shiyasa KHAMIS yin dariya cikin ransa yake fa'din 'dan qauye da tsoran 'dan sanda Har cikin gidan RAMADAN ya rakata da kayan suka fitoh HAMEEDA ta kafe FAWAS da ido jikinta na 'dan rawa Tace yanxu babanka 'dan sanda ne Ya kalleta ka'dan yayi Murmushi Yace Ki nutsu YAYATA idan kinasan kwanciyar hankalina Tace toh gayamin Yace aa Tace har hankalina ya kwanta Yace kema kina tsoran 'Yan sandan ne Tace Sosai mah Yace toh kidena dan ina tare dake Tace toh Inje in ha'dama 'dan malele Yace yau naci abinci basai kin wahalar da kanki ba Tace toh yaushe xaka dawo Yace ko yaushe kikeso Tace toh da daddarema kadawo Ya waro ido Yace 'dan qaramin ka'dan mana Tace toh gobe Yace Yauwa YAYATA bara mutafi Kinga dare nayi Amma kafin nan bara in 'daukeki a photo ko yau na sami cikakken bacci me da'di Tayi dariya ya 'dauketa. Kana ya bata wayar daya siya mata tadinga murna yana binta da kallan jin da'di da Murmushi Haka ya dinga nuna mata yanda wayan take da yanda in aka kirata xata amsa da kuma yanda ita xata kira da saka waqa da kashewa da kunnawa Ta kalleshi da murna Tace toh samin hotanka nima indinga ganinka Yace toh Nan yatura mata hotunan shi Tace Yauwa shi kenan Yace bashi kenan bah Tace toh miye Yace kidinga saka wannan kayan Tace toh Amma fah idan ya matseni baxan saba dan xa'acemin 'Yar iska FAWAS yayi shuru. can Yace toh muntafi Tace xansa toh karka tafi Yace Karki damu YAYATA dare ne yakeyi kinga fah kamar ruwama xa'ayi Tace toh sai goban in kaxo Yace Allah ya kaimu Amma gayamin kalma me da'di wacce xata sani farin ciki Tarufe fuskarta Tace ina sanka Ahankali ya ra'da mata akulle bai isheni bah Da ta6ara Tace toh xan gayama idan kakirani a waya anjima Yace yayi saikin jini bye bye Yashige motar ta'daga mai hannu tana fa'din karka kalli wata mace fah Yace ke ka'dai ce☝🏻 RAMADAN yajah motar yana qaryane yanada Aymana Bata jishi ba ta shege gidansu da murna πŸ‘―πŸ‘― Qarfe Tara FAWAS ya kirata Lokacin tana 'dakinta Wanda ya kasance daga kayanta sai taburmar kunciyarta Jiran kiranshi takeyi tun bayan isha Tana ganin kiran ta'dauka da sauri tana fa'din salamu alaikum Yace AmEEn wa'alekis-salam Tace ka sauka lpy Yace lpy lau lau Tace toh Nagode Allah Yace gayamin meya faru Bayan tafiyata Tace ina shigowa gida nanuma innah wayar da kaban saitaja tsaki tace in bata guri Can Tace min wai ina sanka Nace eh Tace toh ai shi kenan Na San ta tsorata ne daku tunda kuka ambaci 'dan 'yan sanda Yace toh tabar miki kayan nan Tace ba'abinda tata6a dan ta tsorata Sosai Yace toh yanxu gayamin Kalmar da kikace saina kira xaki gayamin Tace toh ka rufe idanka πŸ™ˆ FAWAS ya gyara kwanciyar shi kan gadan RAMADAN Yayi Murmushi Yace na rufe Tace toh kaine farin cikin na Kaine me sani nisha'di A kwana biyu ka hargitsa min tunanina. Bana fatan kabarni ko da wasa Ina sanka SosaiπŸ™ˆ Ta qarashe da rufe fuskarta kamar yana gabanta FAWAS yayi Murmushi yama rasa mexaice mata. Wlhi shi mamaki ma take bashi Yace nima ina sanki Sosai da ace kina tare dani yanxu dana nuna miki *WATA RAYUWA*. RAMADAN ya kalleshi Yace 'dan iska duk abinka saika 'daga mah wannan qafa FAWAS ya shareshi yaci gaba da fa'da mata kalamai masu kashe jiki Tace toh Xanyi bacci Yace toh kiyi mafarkina Tace toh Ya kashe wayan Yana kallan RAMADAN Yace basai ka fa'da ba wannan nata na cikin gidana ne Kasan Allah xan gayama Dady Aure nakeso dan inasan in wayar da ita da wurri RAMADAN Yace dayafi kam Kafin ka lalatata mata tunani. KHAMIS Yace nayi gun Aunty XEE sai jini Suka bishi da kallo FAWAS Yace yau inasan mukai uku a club RAMADAN Yace imma biyar ne mukai ya rage min qewarta Sosai. FAWAS Yace wah RAMADAN ya kallesa ka'dan Yace farin Cikin ruhina FAWAS yayi dariya Asma'u ko Amina RAMADAN ya waro ido Yace wama naba hutu a cikinsu. FAWAS ya harareshi yace ban sani bah Kan yayi magana wayarsa ta'dau qara Yana dubawa yaga shahuda ce Tsaki yajah Yace Wlhi baxan 'dauka bah FAWAS ya leqa wayan ganin shahuda yasa ya fashe da dariya Yace kai wannan 'yar naci ce RAMADAN Yace bar shegiya kullun ni kenan a tsarata tamayar dani me magana kamar aku......... πŸ‘―πŸ‘― Jama'a mulequuuu SAILUBAH... SAILUBAH tanemi wayanta sama ko qasa ta rasa. Ita kuma da kanta ta ajiyeta Bayan tafiyarsu XEE Tafitoh falan nata taga wata 'yar budurwa kyakkyawa haka tana kwashe kayan abincin dasu XEE suka 6ata Tace ke bakiga waya ba da Allah anan gun Tace aa Saidai yanxu Alhaji ya 'dauki wata akan kujera ya futa SAILUBAH tayi shuru wato ya shigo ya fitta bai nemeta ba Tace Samsung ko Tace tabbas ita nagani ahannunsa Tace ke miye aikinki agidannan Tace jiya aka kawoni wai xandinga temaka miki da aiki A ina kike Tace suleja Owkie SAILUBAH Tace tashige bet room. Dare yayi SAILUBAH taji ango baixo gareta ba. Har safiya Abin fah yabata mamaki yanda taga ta'dau sati ba Ango ba alamarsa Saidai taci abinci tayi wanka tayi kallo damuwa da kewar gida da RAMADAN 'dinta ya dameta Yau dai ta'dau alqawarin saitayi waya da RAMADAN ko XEE da Abbanta Amma me duk tanemi waya agun 'yan aikin sunce basu da waya Hankalin SAILUBAH yatashi taxauna gun shaqatawa tana tunanin me Alhaji Aminu yake nufi da ita ya 'dauke mata waya bata ganinsa me yake nufi da hakan Kamar ance takalli can ta hango shigo yana fitowa daga motarsa Wani shashi taga yayi shida Wasu yara uku biyu Maza 'daya mace Aiko Tatashi tanufi shashin fatanta taga dama anan yake kwana kuma me ya ha'dashi da Yara Taxo daf da shiga falan gun wani murtuqeqen mutum Yace sannu Hajjiya wani abu kike buqata....... Kan tayi magana sai taga wani qatan mutumin baqi qirin dashi yaxo ya wucce da sauri da kan yarinyar da taga Alhaji Aminun ya shigo da ita. Wato anfille mata kai ga jini nan kaca kaca ahannun mutumin Sam bai lura da itaba yashigesu ya shiga wani 'daki da kan yarinyar ba gangar jiki......... Kan SAILUBAH yajuya hankalinta ya bala'in tashi Tayi mutuqar shiga furgici. Ainan take taxube sumammiya........ Wannan qatan mutumin ya'dauketa kamar wata baby ya kaita shashinta. Kana yaje yagama ogansu Alhaji Aminun Hajjiya fah taga kisan da yayi Cikin maseefa Alhaji Aminun yace ya'ayi kabarta taxo tagani Yace nima ganinta kawai nayi Yace yanxu tana ina Yace nakaita shashinta Ya tashi ya nufi gunta cikin xafin rai Wanene Alhaji Aminu Alhaji Aminu wanine Wanda ya taso agidan marayu Bashi da komai bashi da kowa Daya mallaki hankalin kan saiya tsere daga gidan marayun Ya fantama garin Abujah Anan yasamu wani ogansa meyin harkar ma'digo da qananan yara da manya kuma 'dan ungiya Wanda duk sati saika kawo jinin yarinya qarama wannan xaunanne ne Aminu ganin irin ku'din da ogan nasa yake sake masa shi yasashi cemai yanaso ya xama kamarshi Ogan yayi Murmushi Yace xaka iya kisa kuma kasha jini kuma kullun akayi amfani da yara da manya ishirin arana Aminu Yace eh kai. inhar xan xama me ku'di kamarka Ogan yayi Murmushi Yace toh daga yau kaxama Alhaji Aminu A sati 'daya kacal Alhaji Aminu yaxama cikakken me ku'di Yaga SAILUBAH ne abikin Saudat da yaxoma abokinsa taya murna Sai hankalinsa ya tashi akanta yaji yana San ya mallaketa a matsayin mata Gashi shi ba iyayene dashi bah Nan yasa amasa bincike akanta da kuma Abbanta Nan aka bashi tabbacin Abbanta yayi ku'da kuma ita tana da burin Auran me ku'di Yace toh acikin wa'yanda sukayi aiki a qarqashin Abban nata da can'din anemo masa 'daya☝🏻wanda yake cikin talauci yaxama uba agaresa dan maganar gaskiya xai Auri SAILUBAH dan tayi mishi tako ta'ina Nan suka samo masa Malam saluhu Wanda Abban SAILUBAH yayarda da gaskiyanshi da Amanarsa Alhaji Aminu ya cikasa da ku'di da siya mishi qaramin gida da xuba mishi 'danyakun abinci kala kala Sannan ya gabatar mishi da 'kudirinshi nasan mallakar SAILUBAH gashi bashi da iyaye yanaso ya xama uba agareshi Sam Malam Saluhu bai wani yi mishi gaddama ba. ya amince da 'kudirinsa tunda yanxu rayuwar taxama babuπŸ™…πŸΌ. marasa tsoran Allah komai akace suyi yi suke dan kare kansu daga yunwa. To yanda akayi kenan Alhaji Aminu yasamu SAILUBAH batare da wata matsala ba _______________ Da xafin rai yashiga falan SAILUBAN...... Saidai ganinta kwance kan kujera asume shiyasa shi 'dauke fushin nashi ya xauna daf da ita yana qare mata kallo musamman kyakkyawar fuskarta. Ya xubama breast 'dinta ido ya lumshe idon dan bashi da damar amfani da mace wannan dokace a kwungiyarsa Ya dinga bin kowane lungu da saqo na jikinta da kallo Maseefar sonta na qara mamaye masa xuciyarsa. Yaji aduniya ba abinda yake so kamarta. Yayi murmushi Yace abayyane shegiya kintara abubuwan more rayuwa da yawa. Wannan duk Wanda yanemi hutawa dake xai more Sosai 😍 . [6:43PM, 27/11/2016] Rahamat Nalele πŸ‘―: Ya 'dauki ruwa ya watsa mata... Ta farfa'do ta xubamai ido Nan take ta tuno meya faru Da sauri tatashi ta kallesa sama da qasa xatayi magana.Yace dakata. Nasan me xakice bara nabaki haske Ni 'dan ma'digo ne kuma 'dan kwungiya me kisa nasan Kinga kisan da nayi Karki tada hankalinki akan hakan pls Tace kutumai uba.... Me kace... Karna tada hankalina Wlhi qarya kake mugun axxalimi... Narantse da Allah saika sakeni Ya tashi da waro ido Yace saina sakeki fah kikace. Tace kwarai Yayi dariya Yace canja tunaninki dan Wlhi baxan sakeki bah Karki damu xan sama miki ramari masu lafiya kamar goma kixa6i 'daya a cikinsu Wanda xaki dinga hutawa dashi Ina sanki SAILUBAH Na aureki ne kawai dan in dinga ganin kyakkyawar fuskarki da surarki Ina San ki saki ranki dan xan mallaka miki duk wani Abu da kike buri arayuwarki Cukumeshi SAILUBAH tayi cikin maseefa Tace kai ka Isa ka rainamin hankali Wlhi kayi nadamar sanina dan saina tona asirinka 'dan iska mugu axxalimi mara imali 'Yar yarinyar nan me tasani meta sani daxaka fille maka kai Saika sakeni Yace ke kina da hankali kuwa Taqara cukumeshi Tace bandashi Xanci uwarka im baka sakeni ba Nafika maseefa da tashin hankali kwanciyar hankalinka 'daya ka sakeni Yace ni kuma baxan sakeki bah Bari kiji Wlhi inxaki ihun duniya ba Wanda xai jiki agidan Ba kuma Wanda xai barki Ki fita daga gidan. Sannan xanja miki kinne Karki qara gangancin cukumeni danni...... Aikan ya qarasa SAILUBAH ta falleshi da mari ji kake tassss Taqara cukumeshi Tace natsane ka bana qaunarka Wlhi in kana nema xaman lafiya karabu daniiiπŸ‘ˆπŸ» Da matuqar mamaki Alhaji Aminu yake kallan SAILUBAH Yace ni kika Mara Tana niyar bashi amsa ta hango wayarshi na shirin fa'diwa daga ajjiwun wandansa Aiko tayi saurin xarota ta sakeshi da fallewa da gudu xuwa bet room 'dinta ya bita da nashi gudun Aikan yakai tasaka key ta xareee Cikin kuka ta fara saka numbar Abbanta bai shiga ba Aiko tayi saurin saka numbar RAMADAN tana kuka duk hankalinta atashe Lokacin RAMADAN Suna shirin xuwa qauyan takai shika'dai FAWAS da KHAMIS suke jira amota ya tsaya saka wani takalminsa Kwana hu'du kenan suna jelan xuwa qauyan dan FAWAS ya Riqe wutta Sam baya wasa da xuwa gun HAMEEDAN sa..... RAMADAN Ya picking da Aloo Cikin kukan SAILUBAH Tace RAMADAN RAMADAN RAMADAN na mutu na lalace Gaskiyanka ne meshan jinine me kashe mutane ne 'dan ma'digo ne 'dan ungiyane xai kasheni Wlhi kasheni xaiyi RAMADAN..... Da tashin hankali RAMADAN Yace Ki nutsu Auntyna kidena kukan nan kimin magana Cikin nutsuwarki pls Taqara fashewa da wani kukan...... Da sauri RAMADAN ya xauna yana cewa Naji Tace ka fahimta Yace eh Tace xai kasheni im baka xo bah. Yace addu'ata akanki baxata barshi ya ta6amin lafiyarki bah Tace RAMADAN Yace Auntyna Tace wannan wayarshi CE yanxu nasan Komai akansa Bayan tunda akayi Auran banga idanshi ba. Yace Karki damu ba abinda xai miki Tace kaxo yanxu katafi dani dan Allah Ya kalli agogo yaga kusan uku Yace xanxo gareki Auntyna Amma kidena kukan nan kuma Karki nuna mishi munyi waya....... Bu'de 'kofar taji anaji Ta qara fashewa da kuka Tace ni Wlhi kaxo yanxu kaga yana qoqarin xuwa gareni Yace toh kashe wayan Ki goge numbar tawa saiki qara kirana Tace baxan katse ba. Cikin maseefa Yace ke wai wacce irin wawiyace Nace Ki kashe kigoge numbar tawa Sannan Ki qara kira Nan take ta kashe tayi yanda Yace mata Amma sai yaqi 'dauka........ Daidai nan Alhaji Aminu yayi nasarar bu'de 'dakin Yana shigowa ta cilla mishi wayan tasa Ya 'dauka yafara duba wa takira Nan yaga numbar Abbanta yakira yaga bata shiga Sai yakira RAMADAN nan ya 'dauka Yace Waye kai. RAMADAN Yace RAMADAN ne Alhaji Aminu Yaja numfashi Yace Qanin SAILUBAH Yace eh kai Waye Yace mijinta ne RAMADAN Yace ayya yanxu nake shirin kiranka Allah yasa lafiya dan naga miss call har uku Alhaji Aminu Yace ita takira Ashe baka 'daka bah Yace eh ban 'dauka ba dan ina toilet lokacin Yace toh yanxu na fita idan nashiga gidan anjima xan kiraka kugaisa Yace toh nagode Aminu ya kashe wayan yana kallan SAILUBAH da murmushin mugunta Yace kinci sa'a ina sanki... Yana fa'din haka ya ficce daga 'dakin SAILUBAH ta rushe da kuka wiwi RAMADAN ya tashi yana safa da marwa fa'di yake am sorry Auntyna........ Abin da RAMADAN yake ta fa'di kenan yana ciga da safa-marwa FAWAS yashigo yana fa'din ka shanyamu fah Ya kallesa Yace baxan iya xuwa ba kuje kawai FAWAS Yace me yasa Yace yanxu Auntyna ta kirani........ Da sauri FAWAS ya katseshi da kar6i wayan nashi da murna yake cewa Aunty LUUVAH Yace eh Yace nayi missing 'dinta ina number na kirata pls. RAMADAN ya dafa FAWAS Yace akwai matsala Jikin FAWAS a sanyaye Yace wacce irin matsala. Kar dai fatanka ya bita Yace nasan xai bita Amma ba kamar yanda na xata ba Kashare kawai xan gyarota..... FAWAS yayi shuru Yace Allah Sarki Auntynmu...... KHAMIS ya shigo ganin yana yinsu Yace lpy FAWAS Yace hmmm fatanshi ne yake san bin Aunty LUUVAH KHAMIS ya waro ido Yace what Tana ina yanxu RAMADAN yayi Murmushi Yace tana gidanta mana Fahimtar dani pls Naji gabana ya fa'di am serious. RAMADAN Yace kirana tayi yanxu muka gaisa daga yanayin muryarta ya nuna min akwai matsala. KHAMIS ya xauna kan kujera cikin sanyi Yace wayyo Allah Aunty LUUVAH Allah ya kareki Amiien FAWAS Yace RAMADAN Yace karku damu xan gyarota cikin sauqi. Inaga mah gobe xanje Abujan in ban ganta bah hankalina baxai kwanta ba FAWAS Yace amma tare xamu ko RAMADAN yayi Murmushi Yace kadinga cika alqawari a rayuwarka hakan xai qara maka daraja da kima ako kake Nasan yau ka fasa xuwa ga HAMEEDA inaso gobe kaje gareta pls KHAMIS Yace saimu tafi tare RAMADAN ya qara yin Murmushi Yace kaima kagare man. Kasan Aunty XEE da ru'dewa bana San tasan wani abu pls Kubarni naje. akwai waya ai nadinga muku bayani Yanxu dai muje ga Aunty XEE tayi min bayanin inda gidan nata yake...... Sun sami XEE a harabar gidan tana wanke gyalinlikanta sai surutu takeyi ita 'daya cikin damuwa Duk suka fito daga motar ta sakar musu Murmushi Tace kaga *SAMAREEN BANAH* Na Aunty Rahamat daga ina haka kuma xuwa ina KHAMIS ya saka hannunshi cikin wankin yana tayata da jefah mata wani kallo irin na tuhuman nan FAWAS Yace daga gida Aunty... RAMADAN ya xauna kusa da ita Yace Aunty XEE bayani xakimin akan inda gidan Auntyna yake Ta kallesa da sauri tace aha..... Yanxu kuma kana buqata ne Yace Sosai mah dan xuwa xanyi gobe Tace hmm yanxu nake magana kamar wata ta6a66iya akan na rasata awaya kuma gabana sai fa'duwa yake Sosai akanta. Tafa'da da damuwa akan fuskarta... RAMADAN Yace hmm Karki damu insha Allah ba wani Abu. Tace Allah yasa Yace AmEEn Nan tayi mishi bayanin gidan. Yako fahimceta Sosai dan bayau yasaba xuwa Abujah ba dan Qanin Dadyn shi acan yake Tace kushiga falo mana RAMADAN ya tashi Yana cewa aa Ya maida kallansa ga KHAMIS daya xage yana tayata wankin. Yace muna jiranka a waje Yace OK. Suka fitta XEE takalli KHAMIS Tace my Luv baka iya wankin nan ba pls bar shin kawai Ya kalleta yayi Murmushi Yace dama ke kike wanki ina injin 'dinku Tace aa yau dai nayi niya ne bakaga bashi da yawa ba kuma dan ba wutta ne Yace toh kidena bana so Me yasa Hakka dai Fa'di dai dalilinka Jiya na barki kina mura. Har yau bata canja xani ba. Kin wani kama wanki da yamman nan. Kalan Ki jaxa min tashin hankali ciwan yafi haka muni ko. Tayi Murmushi da kallansa yanda ya 'daure fuska shine abunda ya burgeta Tace nayi lefi Ya harareta Tace toh am Sowie Yace daga yau...... Tayi saurin katse shi da cewa. Baxan sake bah Yace Promise..... Tace Aha promise Yace gashi mun gama a ina Xan shanya miki Tace xan busar a injin naga sun kawo wutta kalli Yace basu burge bah Tace yanxu ina xaku Yace da wai qauye Amman mun fasa Tace mexa kujeyi can Yace xance Wajan wah Wajan wata kyakkyawa Miye ha'dinka da ita Yace ha'a SO mana Tatashi cikin maseefa Tace toh tashi kaje sai ka dawo Shima tashin yayi yana murmushi Yace ki temaken Ki Kawar da wannan fushin naki ko nasamu nutsuwa Ta gallamai harara fuska 'daure Tace kafita kafin raina yafi hakan 6aci Yace kwantar da hankalinki my luv Ki sakarmin mara dan da gaske kin sani jin futsari... Na rantse miki da Allah ba budurwata bace Tayi Murmushi da cewa ban yarda ba Yace ki yarda pls ina tare dake baxan ta6a ganin kyawun wata 'ya mace bah Tace har kasa hankalina ya kwanta. Je kayi futsarin karya dameka Ya harareta da cewa hmm gidan surukai fa nake rufamin asiri kar wani yaji Tace dan kayi futsari Ya shafi gefan fuskarta da murmushi Yace Ki kulamin da kanki bye Tayi Murmushi Tace bah bye my baby Yafita yana Murmushi da 'daga mata hannu XEE ta 'dauki butikin wankinta tayi ciki xuciyata cike da qaunar masoyin nata . [2:08PM, 29/11/2016] Rahamat Nalele πŸ‘―: Misalin qarfe takwas ne 8:00pm ne na dare RAMADAN yasami mahaifan nasa a falo Suna hira cikin kwanciyar hankali Ya xauna kusa da Dadyn nashi bayan ya gaidasu Yace ina San xuwa Abujah dad Dadyn nashi ya waro ido Yace me yasa Yace xanga Auntyna Sannan na da'de banga Dadyn Yusra ba Dadyn shi yayi shuru Yace skull fah Yace akwai sauran lokaci ba damuwa Dadyn ya gyara xama

Chapter 7 of 33