wanke hannunta da juyo ta rungumeshi tana cewa Wlcm 'dan Qanina kuma mijinta..
Jan ajiyar xuciya yayi jin yanda qamshin sanyayyan turaranta yanda yake shigarsa
Ya lumshe ido ya 'dago da kansa a hankali suka ha'da ido
Yace Aunty....
Tace kadawo da futuna ko
'Daga mata kai yayi Cikin yimata kallan qaunah Tace toh baqona yaxo
'Dan waro ido yayi Yace aike dashi saikin haifamin Babyna...
'Dan uwana yayi mafarkin kin haifa min kyawawa biyu masu kamarki
Tace waya ganni da 'yan biyu. Kabarni dai da 'dayan
Qara rungumeta yayi Yace Wlhi xaxxafar addu'a nayi miki akan Allah yabaki 'Yan biyu sau uku
Kafin ya bara baki 'yan 'dad'daya ๐
SAILUBAH tawa waro ido ๐ณ Tace tab wannan story ne
A'inama kata6a jin anyi haka
Yace xa'a fara daga kanki
Nasiya miki kayan kwa'dayi da yawa tunda nalura babyn nawa kwa'dayayyene
Tace aidama shine yake sani kwa'dayi
Yace eh mana kuma shinema ya qara miki da'din wannan abun
Ya qarashe maganar da shafa bayanta
Murmushi tayi dakai nakinta cikin nashi yana aika mata da sakwanni itamah tana bashi nata salan....
Ganin da tayi yafara rikice mata ne tajashi bedroom nasa
Ya rigada ya sabar mata dayi masa wanka dan haka yanxu mah itace tayi masa
Saidai Suna fitowa ya ya rungume abarsa sanda yasami cikakkiyar nutsuwa da gamsuwa sannan ya xuba mata ido
Yace Auntyna dana rasaki matsayin matata dana shiga uku.
Tace ai tun ran farko ni taka CE RAMADAN
Shiyasa kake samun sa'a akaina kaketa juyani San ranka.......
Wasa yahauyi da qirjinta yana cewa jifan ki nadinyi da addu'a shiyasa
Shuru tayi masa Ganin yana san qara samin nutsuwa
Sosai taqara bashi ha'dinkai. Sanda suka 'dauki lokaci me tsawo kafin suka tsaftace jikinsu
Tana gyafan gado tana tsame gashinta ne taga message 'din nasa
Gyara xamah tayi Sosai ta waro ido Cikin matuqar raxana Tace kaikakai
RAMADAN ya rungumeta ta baya Yace lapia Aunty
Tace kaduba maqudan ku'din daka turomin๐ณ
Toh menene
Yafa'di hakan da kissing 'din wiyanta
Tace miliyoyun ku'dine fah RAMADAN kaduba fah๐ณ
Yace eh nagani
Tace toh ai ban sanka dasu bah......
Juyowa yayi gabanta ya 'dane cinyarta hannunsa saqale da wiyanta ya manna mata kiss Yace kinutsu Auntyna kijini dakyau
Cikin damuwa Tace ina jinka mijina
Yace Ni da d'an Uwa na junior marayune fah...
Arikice ta qara tsaida idanta gareshi
Kwantar da kansa yayi ga qirjinta yafara bata labarinsu. Tas ya gaya mata Komai
Tuni xuciyar SAILUBAH tacika da qaunar mijinta da 'dan uwansa
Ita bata ta6a sanin Dady da Momy basu suka haifesu bah
Rungumar mijinta tayi Tace Allah yasaka muku MUH'MD RAMADAN yabi muku haqqin kisan da Dady Jibiril yayi ma Dadynku
Sannan Allah yaji qan Momy da shi
Ina sanka mijina xanci gaba da baka farin ciki na har abada
Tafa'di hakan hawaye na xubar mata
AmEEn RAMADAN Yace Yana lasar hawayan nata dayi mata nuni akan tadeba bayaso
Sam sun shagala dajin 'dimin juna sai kawai jin kiran sallar Isha'i sukayi
Anan suka ankare
Washe gari Suna breakfast Tace ni mai Xanyi da wa'yannan ku'da'dan mijina
Sunyi yawa sun xarce burika nah
Murmushi RAMADAN yayi Yace kisan yanda xakiyi dasu Auntyna nidai nagama nawa
Tace toh kaini gida inyi shawara da Abbana da Kakah
Pls ka kashe wanan ranar gareni kakaini gidan marayu asibitoci da sauransu
Yace sai dai gobe muje
Tace meyasa
Yace Aunty XEE tace min in gaya miki xataxo yau
Tace ok Allah ya kawota
Yace Amiien sai kiyi addu'a Allah yasa gobe banda lectures
Tace hmm kundai kusa gamawa muhuta da maganar karatunnan
Yace kifara shan allurai bah๐
Dariya tayi kawai
Haka suka gamah taraka shi mota daqar yabar mata bakinta ya huta wajan tsotso
Murmushi tayi gaskiya RAMADAN baya gajiya da jikinta...
ko Minti ishirin RAMADAN baiyi Da fitta ba saiga XEE Tace qawata naga sai kyau kike kina wani cika
SAILUBAH tajah numfashi Tace kedai bari XEE
*Ciki ne dani*
Waro ido XEE tayi Tace ciki๐ณ
SAILUBAH ta'daga mata kai cikin shagwa6a Tace Ashe wayo RAMADAN yaymin ๐ฐ
XEE tasheqe da dariya Tace ya'ayi kika bari qaramin Yaro ya haqe rijiyar manya๐
Tace yanda naki qaramin yaran yabi ya haqe taki rijiyar haka RAMADAN yabi ya haqe tawa
.dariya Sosai XEE tayi Tace kuma har yanxu da sauranki ko....
Da sauri ta katseta da cewa aa Wlhi ba Saura ko ka'dan๐๐ป
Ashe ba'a raina namiji...
Ya nuna min shi na mijine kuma jarimi
Gaskiya RAMADAN yaban mamaki
XEE ta qara yin dariya Tace ga xahiri nan tunda ya 'kunsa miki ciki๐
Tace hmm RAMADAN 'dan wayo ne
Kin San wani abu
XEE Tace saikin fa'da
Tace wasu ku'da'de yaban bansan mexanyi dasu ba
Tace ina burikanki suke
Tace Wlhi duk burina XEE ku'din sunyimin yawa
XEE tajah numfashi
Tace ki'ajiye wasu dan nima akwai wasu ku'da'de da KHAMIS xai ban inasa ran sunada yawa
Kinga saimu fara harkar kasuwanci irin kayan mata danginsu sutura takalmah da jakunkuna sarqoqi da dadai sauransu
SAILUBAH rungumarta tayi tace masha Allah
Haka ko yau 'din SAILUBAH na ha'duwa da Abban nata da Kakah
Shawara Sosai suka bata akan dukiyar
tadai bama Abban nata abinda ya dace
Da Kakah harda matar Abban nata
Sannan sukayi gidan marayu ita da mijin nata RAMADAN daga nan suka yi asibitoci
Basu tsaya ananba sanda suka shiga ga talakawa yana bada nasa tallafin itama tana bada nata
Sai yamma can ya sauketa a gida ya kalleta cikin murmushin soyayya Yace Ki kulamin da kanki da kuma Babyna yanxu xan dawo pls karkayi Komai kihuta dan Allah kinji
Tace angama mijinna
****
Bayan sati 'daya RAMADAN ya mallaka ma SAILUBAH wata xaxxafar mota
SAILUBAH tayi murna Sosai da wannan kyauta
*************
Haka dangi kowa yasan da xuwan ku'dinsu RAMADAN
Albarka yabo fatan alkairi ba irin Wanda RAMADAN baya Sha
Haka agyefan SAILUBAH mah
Ba qaramin murna KHAMIS da FAWAS sukayi bah.
Wajan kyautar da RAMADAN yayi musu
Fa'di yake RAMADAN na baku ne kawai dan jin da'dina bawai dan wani Abu ba nasan kunfi qarfin haka dan Allah ya hore muku Amma kuqara da nawa Allah yasa muku albarka a Cikinta.
Amiien AmEEn sukace
Zuciyarsu cike da qaunarsa
.
[8:37AM, 26/01/2017] R๐ฆHAโ๐ฆT: Bayan watanni shidda
******************************
Allah Sarki rayuwa yau taxo maka da da'di gobe sa6anin haka
Ayanxu HAMEEDA CE a toilet tana tsaftace bakinta
Taji wani maseefaffan ciwan mara ya riqeta
Nan tadurqushe tana ihun azaba
Sam tamanta da wata addu'a
Ni dai Rahamat nasan wannan na qudace tah kamata
Ina cikin saqar xucin yanda Xanyi in temaketa
dan karna fitto adirkeni ace me ya kawoni ๐ณ har cikin toilet 'din mata๐
Idan naqi fitowa kuma ladan temakwan ta ya wucceni......
Kamar anjafo Momy falan nata taji ihunta
Nan Tace lapia 'yata
Cikin axaba HAMEEDA Tace Momy xan mutu cikina......
Ai Momy bata jira qarashen xancanta ba Tafa'da toilet 'din
Cikin tashin hankali take kwa'dama baba me aikinta kira
Nan tabaiyana
Tace temakamin mukaita mota aihuwa CE taxo mata
Tun safe HAMEEDA take naquda bata tashi aihuwa ba sai Cikin dare kusan qarfe 1 'daya
Lokacin FAWAS yana kan sallaya yana yima matar tasa addu'a
Sai kawai yaji Momy na dariya
Aiko da sauri ya shafah addu'arsa yaje gareta
Ganin jariri ahannunta shi ya tabbatar mishi da cewa yaxama Dady๐
Baibi takan Babyn ba saboda kunya. Sai kawai yaje ga matarsa Yace sannu my MEEDAT
Tace Yauwa
Yace nagode da baby sai naga ko
Da sauri tawo ido da harararsa Tace Wlhi na gamah
Yace tab mekikayi
Aisai namiki kinta ban doxin doxin ๐
Kuka tasa mishi wiwi
Momy tashigo tana cewa ina kuka ya qare tunda kin sauka 'yata
Tace wlhi momy shine yasani kukan
Momy takallesa Tace aa toh tashi kabar nan toh
Murmushi yayi kawai
Washe gari aka sallamesu da yamma
KHAMIS ne riqe da babyn ahannunshi XEE na gyefanshi
Tace kai wannan Yaro yaxo dakyau
FAWAS yayi Murmushi Yace kai Aunty XEE
KHAMIS Yace aigaskiya tafa'da
Yace toh ai mamansa yayo
HAMEEDA dai shuru tayi tana Murmushi qasa qasa
XEE ta qanqame KHAMIS kamar xata shige cikinsa Tace wayyo Allah
Yace menene
Tace kuliya
Dariya FAWAS yayi ya futar da ita daga 'dakin yana cewa harna tuna ranar da junior ya sumar da Aunty LUUVAH sanadinta
XEE Tace au dama kai kabashi
Yace eh
Tace ai banta6a ganin 'dan iska irin junior ba
Ko tausaya mata baiyi ba ya callah mata
KHAMIS Yace naso dake ya cillamah inga ya xakiyi
Tace tab๐ณ
ainima sumewan Xanyi kamar ita......
Kan KHAMIS yayi magana saiga RAMADAN da SAILUBAH sai wani qanqameshi takeyi tana tafiya daqar daqar da wani tulelen cikinta๐ aihuwa yau ko gobe
Da sauri XEE Tace bana ce Karki xo ba
Tace tab'di inajin yanda RAMADAN yake xuxutamin kyan yaran saina xauna kallo ya shigeni....
KHAMIS ya miqa mata babyn Yana cewa dan Allah Aunty LUUVAH kidena fitta
Tace ai daga wannan KHAMIS nadena
RAMADAN Yace sannu me jego
Tace ina yininku
SAILUBAH Tace lafiyanki
Dariya sukayi atare
XEE Tace yaushe Xaki dena hausar qauye ne HAMEEDA cewa fah xakiyi Barka da ranah
Tace Aunty sai ahankali xan saba
SAILUBAH Tace yanxu kuma saina miki fatan Allah ya kawo wani cikin kiqara bamu wani kyakkyawan
Da sauri HAMEEDA Tace aa Aunty Wlhi nagamah daga kan wannan
Dan ciwan naquda yafi kowane ciwo xafi aduniya
SAILUBAH ta kalli RAMADAN Tace ina cemin kayi ba wani xafi ๐ณ
FAWAS XEE KHAMIS suka bushe da dariya
RAMADAN yayi fuska Yace nata ne yaxo mata da xafi Auntyna
Tace toh nawa fah ๐ณ
Yace aina gaya miki kina xaune kawai saidai kiga babynmu tafitoh sulubbb
HAMEEDA ta waro ido๐ณ Tace kai ka kai.
Sai kuma takalli FAWAS taci gaba da cewa wai haka
'Daga mata kai FAWAS yayi yana Murmushi
Saitaja bakinta tayi shuru
XEE ko maida kanta Bayan KHAMIS tayi tana dariya ciki ciki ahankali Tace pls my Luv tashi mutafi tunkan na 6atama RAMADAN shirinsa SAILUBAH ta hargitse masa
Tashi KHAMIS yayi yana murmushi da kallan SAILUBAH yana rayawa aransa lalle RAMADAN ya sami SAILUBAH
Yace toh mu muntafi
FAWAS Yace tnx abokina sai munyi waya
XEE kalli SAILUBAH dariya fal ranta Tace 'Yar Uwa saikin jini. Me jego sai Allah ya kaimu
Suka tafi Suna rungume da juna
Amota XEE Tace wai yaushe SAILUBAH xata dinga ankarewa da abubuwa ne
KHAMIS yayi Murmushi Yace kibarta indai RAMADAN ne xai gyara tunaninta da ankarar da ita cikin salansa
SAILUBAH ko Su XEE nafitta kuliyar nan tashigo 'dakin
Wani ihu SAILUBAH tasake....
Da sauri RAMADAN ya rungumeta yana cewa lapia
Tarintse idanta mararta tam da futsari Tace kuliya
FAWAS Ya fita da ita da sauri
Taqara qanqame RAMADAN Tace mutafi gida pls
Yace toh Auntyna
Ba shiri suka bar gidan HAMEEDA nayin dariya FAWAS Yace ke Kinsan yanda takejin tsoran kuliya kuwa
Tace aikam gashi nagani tafi Aunty XEE tsoranta
Yace har fah sumewa take......
Bai kai qarashen xancansa ba momyn shi tashigo 'dakin tana cewa tashi kikoma part 'dina
FAWAS yaarairaice Yace pls Momy kibarta anan
Tace aa nagyara mata 'dakina
Baxata dawo nan ba sai tayi arba'in kashiryo mata kayanta yanxu
Shuru FAWAS yayi
Tashi ko HAMEEDA tayi sukayi part 'din Momyn tare
FAWAS yajah tsaki aciki tare dajin haushin Momy tashi .
Yana shirya kayan nata yana mita ๐
Ahankali RAMADAN ya xaunar da SAILUBAH kan kujera
Yace in kawo miki drink Tace aa barshi
Yace kinfah kusa sumewa 'daxo ko๐
Tace shegiyar kuliya ba
Wlhi RAMADAN bani San kuliya Sam
Yace nasani Auntyna
Ya fada yanamai kissing 'din cikin nata cikin so da qauna
Tace naxaku yafito na huta
Yace ya kusa ai
Washe gari da FAWAS da KHAMIS sukayi qauyan takai suka fa'dama Innah Hansai aihuwar HAMEEDAN
Sosai tayi mamaki dan kwanaki da taxo mata Sam bata lura da Cikin ba
Tace Insha Allah ana gobe Suna xasuxo sai sukwana washegarin sunah sai sudawo
FAWAS Yace toh Allah ya kawoku
Hakan ko akayi ana gobe Suna dangin HAMEEDA sukaxo gidan nasu
Sosai Momy ta kar6esu
Yau ta kasance Suna
Yaro yaci Suna Ahmed.๐๐๐ผ
RAMADAN da KHAMIS sunma Yaro hidimah ta bam mamaki banda matansu
SAILUBAH bata sami xuwa ba dan ciwan maran da yake damunta
Amma ta nuna halin girmah Sosai wajan siyamah mejego Kaya nagani na fa'da
Washe garin Sunan ne ko da qarfe goma sha biyu na ranah SAILUBAH tana xaune a 'dakin Innah Yalwa naquda tatasan mata.....
Dama Innah a ankare take da ita dan haka tafara temakwanta irin nasu na manya
Nanko cikin ikwan Allah sulu6o 'yarta mace
Xucan taqara sullu6o wata
Innah Yalwa tayi hamdala ga Allah ta qyarata Sannan taqyara yaran kyawawa masu kama da ubansu sak
RAMADAN yana gidansu yaga kiran wayan SAILUBAH
Nan ya'dauka da sauri yana cewa Auntyna
Innah ta amshe da cewa nice kana'inane
Yace gidanmu yanxu nake shirin dawowa
Tace toh kagayamah momynku Allah ya sauki SAILUBAH lapia tasamu yara biyu duk mata......
Sakar wayan RAMADAN yayi yarungumi Dadynsa yana cewa Dady Auntyna ta haifamin twice ๐
Sosai Dadyn ya biyemishi yana cewa masha Allah ๐
Momy xura hijabinta tayi tana Murmushi Tace Maza muje
Da dugu yayi mota Momy da Khairat sukabi bayansa Suna masu farin ciki
Dady da dariyar jin da'di yabisu da kallo
Khairat Tace yah RAMADAN ga wayan ka
Qar6a yayi yana tuqin yakira Junior ya gaya mishi Yace aidama na gaya maka ka shafamin Kansu kafin naxo garesu murmushi RAMADAN yayi
haka KHAMIS mah yagaya mishi kana ya kira FAWAS shima yaji
Momy ko dangi tadinga kira tana gaya musu
Ahaka sukakai gidan cikin farin ciki....
Hmmmm RAMADAN takan yaransa yafara bi. Sam baibi tร kan SAILUBAH
'Daya na hannun Momy 'daya na hannunsa sai Murmushi yake
Ya kalli Momy Yace idan Auntyna sukayo Momy kuma kiduba yatsunsu irin na junior ne
Tace aikowa gashi nan kam
Saidai Komai na jikin junior irin naka ne ai
Innah tayi Murmushi Tace aiya fa'di Hakkanne dan yasan shi sukayo
Momy tace lah na sha'afah wlhi
Murmushi RAMADAN yayi kawai ganin Innah ta ramfoshi
suna cikin nuna farin cikin nasu ne.
FAWAS da KHAMIS XEE suka bayyana
da matuqar farin ciki KHAMIS yake cewa waw Aunty LUUVAH abani wannan
Murmushi SAILUBAH tayi Tace anbaka KHAMIS
FAWAS Yace xamu rabaki dasu gabaki 'daya dan nima 'dauke 'dayar zanyi
Tace Bakomai FAWAS 'dauketa kaima
XEE Tace ka 'dauka Wlhi xuwa xanyi in 'dauke Ahmad
FAWAS yayi Murmushi Yace ainaki ne Aunty XEE baxanji Komai ba
Murmushi Momy tayi Tace Allah yayi muku albarka yarannan kucigaba da kulawa da Kansu
AmEEn sukace gabaki 'dayansu Cikin farin ciki
Tace Innah ba wani matsala atare da ita ko.
Innah Tace eh. Abin yaban mamaki ai
kigansu manya dasu Amma basu qarata ba
Momy Tace toh Madallah bara in kira doctor Anisa taqara dubata
Innah Tace ya kamata kam
Ko minti gomah doctor Anisa batayi ba sai gata
Sosai ta duba SAILUBAH tagano ba wani matsala Sannan ta kwashe mata jininta sai Wanda ba'a rasa bah
Saidai tabata wani magana wanda xaiyi saurin fitar da sauran jinin nata
Taba nanda kwana gobe sha biyar tace xata dena fudda jinin
Sannan kuma taba wasu magunguna Tace Bayan 'daukewar jinin nata tayi amfani dasu na kwana biyar xasu tsuketa tamkar budurwa taqara da cewa magungunan Suna da kyau Wlhi tayi amfani dasu marabarta da budurwa shine furta Auran da tayine
SAILUBAH tayi mata godiya Sosai Tace xan qara dana HAUSA dan banaso ni kaina nayarda na aihu
Doctor Anisa tayi dariya Tace shegiya SAILUBAH kin camke RAMADAN pls karki xautar dashi dan Allah
SAILUBAH tayi Murmushi tayi Tace hmm Aunty kenan. xan kiyaye
Kantayi magana XEE tashigo 'dakin Tace wai Aunty Anisa wane gwulma kukeyi ne haka
Tace ina GYARA qanwar tawa ne
XEE ta waro ido Tace kai Aunty tun yanxu
Tace eh mana. Sauran ke ki haife kiga GYARA
SAILUBAH Tace ita kam tukunna dan haryansu shuru
Tace Ayya zansa qanina KHAMIS ya qara dagewa
XEE Tace tab ya kasheni kenan ๐ฐ
Dariya suka mata
Doctor Anisa ta numfasa. Inya kasheki yarasa nutsuwarsa kenan har abada dan ban manta kallan tsantsar qaunar da naga yana yi miki 'daxo bah.
SAILUBAH Tace kai Aunty dasa ido kike
Tace Wlhi ba qarya nayi bah na lura Sosai kun asirce maxajanku
XEE Tace da ayar Allah ba
Ni dai ba ma'a bociyar sallar dare bace Amma danaga kansa na rawa Sosai natashi tsaye wajan gaida Allah cikin dare ina jifansa da addu'a
SAILUBAH tayi dariya Tace Allah Sarki RAMADAN shiyake tashina yanxu dan da'din 'dumin jikinsa sani yake namanta kaina
XEE Tace ai RAMADAN ba daga nan ba
Duk shi ya 'durasu akan hanya
Doctor Anisa Tace shiyasa duk fuskarsu take cika da annuri da hasken kwarjini
Pls kuriqe maxajanku dan Wlhi kunfi kowa tashin hankali ayanxu
Dan maxajanku yara ne masu aji da tashen balaga da ku'di ga kyau da Allah yayi musu kallo 'daya xakuyi musu kusan dole mata subisu
Toh bare insu kansu sun furta kalmar sO agaresu
Kunga sai Luv kenan Su Auro muku su
Araxane SAILUBAH tawaro ido
XEE Tace afurgice. Wlhi inna tuno haka gabana mugun fa'duwa yake
yayinda hankalina yake tashi
Yanxu ya xamuyi ni ZAINAB
Tace abinyi shine ku kula dasu
SAILUBAH Tace Allah duk wacce tayi gigin Shuguwa gidana saina babbakata ๐ฌ
Tace toh SAILUBAH ya xakiyi da qadda idan tahau kanki
Tace haquri
Tace toh kidage daba mijinki kulawa kawai
Tace xan qara dagewa
Anisa taqara jan numfashi Tace Da xanga matar FAWAS dana ja mata kunne Sosai akansa
Dan akwai wata yarinyar unguwarmu Aymana Sosai takesan FAWAS kuma haryanxu Suna tare. Ba wani makawa FAWAS Yana Santa dan Sun da'de da juna mah
XEE Tace tabbas nata6a jin KHAMIS yana cemah FAWAS 'din yau wajan Aymana zamu ko
Dake lokacin kishina na kusa bakiga rikicin da mukayi ba
Duk dako ya rantsemin ba budurwarsa bace
Tace toh Wlhi ta FAWAS CE
Haka dai doctor Anisa tatafi tabarsu da tunanin maxajan nasu
Candai suka ware
XEE ta kalli SAILUBAH cikin tsokana Tace ya dai Qawata kina xaunan kika haife biyun. Saiji kawai kikayi sun fitto sululub ko๐
SAILUBAH ta harareta Tace Allah na'dauka da gaske RAMADAN yakemin
Ashe gaskiyar HAMEEDA ne da tace ciwan haihuwa yafi kowane ciwo xafi aduniya gaskiyane haka abin yake
Dariya XEE tayi kawai
Bayan su XEE sun tafi ne RAMADAN ya lalla6o gareta yabarsu Momy a falo
Duk da hutun da SAILUBAH take nemah bai hana shi d'anewa kan ciyarta ba. Ya hau kissing 'dinta yana cewa wayyo Auntyna na gode miki dan kinbani abinda yafi Komai faranta min rai ayau
Tace naji tashimin ajiki
Ya maqale mata kafa'da alamar aa
Yana shafata tako ta ina
Tace haba 'dan Qanina nifah yanxu me jego CE
Yace toh wani Abu nayi miki Auntyna
Tace eh mana. bagashi kana neman Breast ba
Yace ganinsu kawai fah xanyi inga ko yarana sunsha
Tace toh basu shaba
Yace har yansu๐ณ
Ta 'dagamai kai
A shagwa6e Yace toh na d'an ganiiii ni dai Auntyna pls
Yafa'di da marairaice mata
Tace katemaken RAMADAN kaje dan Allah
Yace korata kikeyi Auntyna
Tace aa ni na'isa.
Kadai bari nida kaina xan xo in nunamah anjima insu Momy suka tafi
Yace promise
Tace yah am promise
Ya manna mata kiss Yace I Luv u matata
Tace me 2 mijina.
Yace toh 'dan bani aran bakinki nasha ka'dan
Tace idan innah ko momy sukaxo suka gammu fah
Yace sai ince kece kikace nayi miki........
Haka dai da wayo da dabara ta lalla6a yabar 'dakin
Momy kalli Innah Tace toh Innah saiki komah 'dakin SAILUBAH har tayi arba'in
Tace aikuwa haka xa'ayi dan nalura yaran naki ba damah
Cikin jin kunya Momy Tace ai yaran xamani ne Innah
Momy na tafiya Innah tatattara kumotsanta takoma 'dakin SAILUBAH
SAILUBAH ko taji da'din hakan dan ita tasan halin mijin nata...
RAMADAN ko tsaki yajah dan Sosai yaji haushin hakan
Bayan kwana uku kowa yasan da haihuwar SAILUBAH da Qaninta RAMADAN.
Takanas ta Kano 'Yan unguwarsu sukayo group dan kawai suga babis 'din SAILUBAH da RAMADAN 'din
Sunko ganowa kansu dan sunga kyawawan yara gwanin ban sha'awa
Kallo 'daya xaka musu kasan ubansu sukayo
Ba abinda yarabasu da RAMADAN Senior n junior
Saidai wata rabuwa inji 'Yan caca๐ณ
Samfah yara sunqi kar6ar nono
Anyi anyi Amma shuru kakeji
Haka aka dama musu masarar yara ta jinjiraye kamarsu
Cikin ko ikwan Allah suka qar6e suka dinga Sha abinsu
Ganin haka yasa hankalin Su Momy da RAMADAN ya kwanta.....
A 'dakin Innah ya ritsata taje 'dauko wasu magungunanta
Cikin qasa qasa da murya RAMADAN ya rungumeta ta baya yake ra'da mata ta cikin akunnanta
Qila sunbarma ubansu ne
Yafa'da yana qoqarin kama breast 'dinta
Aiko cikin sauri ta kwaci kanta
Harara SAILUBAH tagalla masa Tace kakamasu Wlhi kuka xansa maka
Yace ai nasani musamman da yanxu suka cika suna buqatar me shansu Saidai anyi rashin sa'a masu shan sunqi Sha toh abarni nasha mana Tace anqi
Yace zasu miki tsami fah๐ณ
Tace toh ina ruwanka suyi mana
Murmushi Murmushi yayi Yace xan miki afuwa xuwa kwana arba'in 'din
Wlhi kosunfi haka cika saina xuqesu dan baxan barki da Kaya Suna daminki bah
Ta qara gallamai harara Tace kabarni da abuna haka mana. bana so katakura min su pls
Yace Allah baxan barki dasu bah. Naji da'din yanda Babyna suka barni dasu. Kuma ki qara hararata kigani Wlhi ayanxu xan maqureki naxuqe abuna
Gaban SAILUBAH ya fa'di taqarema 'dakin kallo taga xahiri daga ita saishi ne. Xai iya yimata Komai dan tasan futunarsa tafi qarfin tunaninta gata da jego dan haka saita hau lalla6a shi har tasamu ya barta batare daya ta6osu bah
Haka dai ya ficce daga 'dakin yana Murmushi dan sarai ya gane lalla6ashin da tayi bana Allah bane
Yanako fitta Innah tashigo 'dakin tana cewa meya fitta da ita haka.....
Shuru SAILUBAH tayi mata har sukayi part 'din nata
๐ฏ๐๐ผ๐ฏ๐๐พ๐ฏ๐๐ป๐ฏ๐๐ฏ๐๐ฟ
Munga baqaqe munga koraye munga jajaye munga farare a sunan *KAULAT DA KAULET*
Yara kyawawa sunci Suna Khamsa'u da Aminatu.
Ana kiransu da *KAULET DA KAULAT*
Komai anyishi cikin bajinta da nuna Komai ba Komai ba
Jama'a da dama sunyi farin cikin xuwansu wannan Suna dan suntafi da arxiqi me mugun yawa
Junior yaga hotonan babys 'din nasa dan FAWAS ya tura masa
Haka KHAMIS
Bare gogan RAMADAN harda Wanda ya tadama da Junior hankali sanda RAMADAN ya tura masa.
Wanda suke qale da juna shi da Auntyn SA
Aiko da sauri junior ya goge xuciyarsa na bugawa fat fat fat ๐ฐ
******************
FAWAS ya shiga tashin hankali Sosai dan baqaramin buqatar Matarsa yakeyi ba
Gashi Momy tasaka mishi ido Sosai
*to kai kayi hakuri mana tunda mah acikin jini take. Me xata iya yi maka. Rahamat Nalele CE mai wannan furucin*๐
Yau yayi ram da ita a kitchen tana tana San 'daukar Abu
Yace dan Allah Aunty MEEDAT kitemaken nasamu nutsuwa
Dariya ta kamata wai harda wani cemata Aunty. Tadai gimtse dariyar Tace Wlhi ina jini HABIBINA
Yace qaryane in gani
Tace Wlhi da gaske
Janta part 'dinsa yayi na falan
Yace toh nunamin
Ba musu tanuna mai
Yayi saurin runtse ido Yace nashiga uku ni FAWAS
Murmushi tayi dan tuno da garga'din da SAILUBA tayi mata dan haka ta qara tsaida idanta akansa
Tace karka damu dan dai nan da wata biyu
Ya waro ido Yace what ๐ณ
Ta gya'da mishi kai Tace ai kaji kuma Allah hakane
Yace ina kwana arba'in ne
dariya takama HAMEEDA ganin yanda yayi furucin cikin tabbatarsa
Tace xa'a barmu mudinga kwana ba Amma ai jinin baxai 'dauke ba saiyayi wata biyu
Shuru FAWAS yayi yana kallanta taficce har tanamai gwalo...
********
Anan ko byan sati biyu RAMADAN ne maqale da SAILUBAH akan tabashi hakkinsa sai wani lalla6ata yakeyi
Dariya itama tadinga yi masa Tace ai in mace ta haihu jini baya 'dauke mata sai tayi wata biyu
Toh bare ni dana haifi 'Yan biyu.
Kaga wata hu'du kenan Xanyi
Iya gigicewa RAMADAN ya gigicewa da sauri ya saki hannunta cikin tsoro Yace haba my Aunty fa'damin gaskiya
SAILUBAH tayi fuska Tace Wlhi da gaske nakeyi
Rungumarta RAMADAN yayi yasa mata Kukan soyayya sosai
Wlhi har yana hawaye akan ya xaiyi
Dan yanxu yana kwantawa ya runtse idansa ita yake ganowa
Sai yanxu yagane ba qaramin sabo yayi da jikin matar tasa da kuma xumarta ba
Sosai SAILUBAH tasaki baki tana kallan RAMADAN da guntun hawayansa
Yabata tausayi sosai amma baxata iya qaryata kanta ba
dan tanaso ta gyara kanta ta'dan huta tukunna
Dan haka saita qara qamqa meshi ajikinta tana lallashinsa
Tace toh kayi shuru haka. ai kamar yaune ranar xataxo
Auntyna yaxanyi
Nayi sabo da 'dumin jikinki
Nayi sabo da xumarki
Nayi sabo da Komai na halittarki
Wlhi baqaramin daurewa nayi akwanakin nan ba......
Tace ya'isa haka Babyna xanyi maka qoqarin kaina kaji
Yaqara lafe mata yana cewa Aunty bacci yaxo min banasan raba jikina da naki
Tace toh kayi abinka in kayi nisa na gyara maka kwanciyarka nakomah 'dakina ko
Shuru yayi mata da qara kananna 'deta yana sauke ajiyar xuciya
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 22 Chapter of 33