Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
kuliya ko Tace habah dai yanxu ya isa Murmushi RAMADAN yaqara yi yarungumeta Yace Allah kabarni da Auntyna Tashafah kansa Tace Amiien nima kabarni da Qaninah kuma mijinah........❣ . Sakata yayi agaba yana kallanta Yace baxan gaji da godemah Allah daya bani ke a matsayin matata bah. Murmushi XEE tayi da Qara kusanta kanta gareshi Tace Kullun addu'ata Allah yabarmu cikin qauna da aminci ya barmu murayu har qarshan rayuwarmu. Ya kashemu tare karya 'dau daya yabar 'daya Cikin damuwar SOO... Rungumar abarsa KHAMIS yayi yana shinshinar qamshinta da cewa my luv kinako addu'a akan Allah yabamu baby Tace hardako qarawa dame albarka sweetypie Yace Madallah Amma Xan qara dagewa... Muntsinarsa tayi Tace dame Yace tunda kika mintsineni baxan gaya miki bah Tace hmm bar abinka damah baso bake bah. Shafa fuskarta ya hauyi Yace 'daxo Aunty LUUVAH takira number naki baya shiga Tace ni bamma san inda na jefah wayan bah Tace takirani wai in gaya miki Aunty Saudat ta aihu dan haka gobe Kishirya in kinada lapia Tace Ayya natayata murnah Sosai Allah ya kaimu. Amiien Yace yana shafata kamar me shafeta da mai😀 Itako HAMEEDA tana kwance kan kujera bacci takeyi me da'di hankali kwance..... FAWAS ya shigo falan yana qare mata kallo tayi mai kyau Sosai Cikin shifar riga da wando Ahankali ya durqusa a gabanta yakai tsaftataccan makinsa cikin nata Yana tsotso ahankali ahankali Aiko tabu'de ido ahankali tana tana kallansa ganin hakan yasa ya janye kansa Yana dariya Yace nasan dan kinji motsinane kika wani rufe ido ba bacci kikebah Murmushi tayi Tace hmm sannu da dawowa Yace yauwa. Watoh kinbarma Momy Ahmad kinxo nan kinata hutawa da jiran mijinki ko Tace Kasan aiki da nayi 'daxo ne😠 Yace toh 'dan sake fuskar mana karkisa in tsorata Hararar wasa ta aika mishi da ita Tace idan kana so na sake fuskar saika goyani Yace ba damuwa indai bedroom zankaiki ai ba matsala Harararsa ta qarayi Tace kai ko A shagwa6e Yace Allah YAYATA..... Tashi tayi yayi goho ta'dane bayansa Aiko yatashi yayi bedroom da ita Bayan Komai ya kammala ne yake gaya mata yayar RAMADAN Saudat ta'ahu Dake damah HAMEEDA nasan fitta sai Tace yanxu xamuje Yayi Murmushi Yace aa sai gobe Aunty XEE xata biyo miki saiku sami Aunty LUUVAH Tace OK Allah ya kaimu Amiien Yace da qara matseta jikinsa yana bata wasu sirrika. . *** Washe gari takama Monday SAILUBAH tagama kintsawarta ta shirya yaranta gwanin ban sha'awa Khairat na goye da KAULAT XEE da HAMEEDA suka shigo. SAILUBAH tayi Murmushi Tace Allah yasa mungama shiri dasai kunyi xaman jira. HAMEEDA tayi Murmushi Tace Aunty ina wini. SAILUBAH Tace lapia lau HAMEEDA Ahmad na baccine. Tafa'da tana mai kallansa a hannun XEE. Tace eh tun agida nalura yanaji akan hanyarmu taxuwa kumah yayi. Barka da ranah 'Yar Uwa. XEE tace da SAILUBAH hakan Murmushi SAILUBAH tayi Tace abarka dai. Ya Qanin nawa Tace hmm qani ko futunanne SAILUBAH Tace ai duk futunar KHAMIS baikai RAMADAN bah Murmushi tayi Tace ai futunar RAMADAN ta musammance.... Kar6ar KAULEET HAMEEDA tayi tana cewa toh mujenku Aunty naxaqu najini Cikin taro Dariya XEE da SAILUBAH sukayi mata kawai dan tun ba yau bah. Sukasan HAMEEDA da San taganta Cikin mutane damuwarta ata hira..... Sun sami Saudat da Santalelan yaranta Ta kalli SAILUBAH Tace ikwan Allah kenan XEE Tace wani abu Tace ai dole ince ikwan Allah dan banta6a tunanin xan haife cikin nan bah nayi tunanin farkawa Xanyi injini ina Allah rabbi😀 HAMEEDA Tace meyasa cikace haka Saudat tamaida kallanta ga HAMEEDA Tace saboda sharrin kishiya HAMEEDA. Naga abubuwa kala kala SAILUBAH tagyara xamah Tace me kuma ya faru. Tace hmm sanda nasami cikin nan Kinsan XEE Tace karna sake tagani harsai yayi wata shidda Da wiya da wahanah nadinga 6oyeshi dan kinsan nabari yasani toh kamar tasani ne Yana shiga wata bakawai bala'i ya qaure atsakaninsu wai ya munafunceta Yace baxai ta6a kusantata ba ammah yaxago yayimin ciki Kinsan dake agabana take wannan furucin ko qala baice mata bah Haka taqaraci xaginsa dacin mutuncinsa taxari gyale tabar gidan Daga baya bansan me yace mata ba nagadai sundawo normal. Saidai yayi min qaura Sam baya kallan shashina kamar dai yanda yayimin ina Amarya Sannan nida ita in muka ha'du da juna Wlhi gani nake a kwayar idanta tamkar ta cakamin wuqa dan nunumin tsantsar tsana Haka dai nadinga lalla6awa har jiya dana qudah tayi ram dani Abinka dana fari bansan Komai bah nakira wayoyin momy a waya bata 'dauka bah Ashe tafitoh tamantasu agida Nakira Ki dan nace miki kice Innah Yalwa taxo bana jin da'di kemah najiki shuru Sai kawai nanufi shashinta ina CE mata dan Allah tatemaka min cikina nayimin cewo dadai sauransu Kinsan metamin😒 XEE da HAMEEDA sukace aa. Tacigaba da fa'din cemin tayi inje part 'dina gata nan xuwa... Banyi musu ba da qar da axaba na qarasa part 'din nawa Sai ganinta nayi da kasko ta tulin gaushi ta xubah barkono da citta hayaqin natashi takafah kaina a cikin kaskwan hayaqin nashigata ina wani maseefaffan tare Wanda tunda uwata ta haifan banta6a yinsa bah Idona yayi jajawur hawaye na xubarmin kamar famfo Amma dake tsinanniyace cewa takeyi sannu yanxu Xaki aihu. Tana fa'din hakan tana qara gumbu'da burkonan a gaushin.. Ke naji axaba tai axaba ga naqudah na cina ai bansan lokacin dana sume bah Ni dai na farka naganni a asibitin Su RAMADAN wani doctor nayimin sannu Daga bisani yayimin wata allura me atsabah Ai banfi min biyar bah na aihu Saida nasamu nutsuwata Momy take cemin ai ina sumewa ita kuma tana sallamah a falonah tare tunaninta ko gobara CE tatashimin a falo Amma ganinah qasa sumammiya ga shegiyar a gefe fuskarta nanne'de da wani yadi dan kar hayaqin ya cutar da ita shine yasa Momy sakin qara da salati. Tuni taficce harda qarawa da gudu Momy Ko arikice tafara neman wayanta Saidai taji wayam ta barosu a gida Haka tafita waje tanemo temakwan mutane shine fah suka saka mata ni a mota mukayi asibiti Shine da aka sallamemu yau Momy Tace toh baxan komah gidan nawa bah mukayo nan...... Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace tab😳 lalle kinga mutuwa Allah ne yayi da sauran rayuwarki XEE Tace tab Lalle wannan tacika mara imani HAMEEDA tagyara xamah da 'daga hannunta samah Tace Allah naroqeka kamin rowar kishiya. SAILUBAH Tace bake ka'dai ba hardani😬 XEE tawaro ido Tace kunmanta dani ne Saudat tayi Murmushi Tace hmm Allah dai ya xa6a mana abinda yafi alkairi Amiien XEE Tace SAILUBAH Tace kemah ai bai kamata abarki haka ansar kina da ciki. Kuma ga irin xaman da kukeyi bah. Yakamata abaki wani yadinga kula dake saboda wannan ranar Saudat tayi Murmushin Takaici Tace Dady ne duk yaqi bamah lamarin nawa fawa Amma banda haka da tuni Komai ya canja. Da anyi magana sai kiji yace mah Momy shi ya Aurar dani dan haka bashi da damar shiga lamarin gidan Aurena Amma ai bakiga yanda ransa ya 6aci jiya ba SAILUBAH Tace aiko yanxu kin gamah da wannan wahalalliyar rayuwar xaman Auran naki. Tace hmm bara dai nayi arba'in naga wane mataki xasu 'dauka XEE tajah tsaki Tace ni wallahi xaxxafar xuciya gareni inda nice da taki Wlhi sai dai muci uban juna danko me kikamin saina ramah Saidai bamusan me hakurin naki yake nufi bah Insha Allah xai xame miki alkairi Allah yayi miki sakaiya cikin gaggawa Amiien Saudat tace Jikin SAILUBAH da HAMEEDA ko sanyi yayi Haka suka dinga tautauna labarin. Daga bisani XEE da HAMEEDA sukayi gida Xuwa can SAILUBAH tashiga gidansu Ta6ata lokaci Sosai Suna hira da Kakah Sai dare RAMADAN yaxo ya 'dauketa sukayo nasu gidan Ahaka akayi sunan yaran Saudat kyakkyawa ko dashi Nazir. *** Kwana uku da sunan Saudat Sauri sauri gudu gudu RAMADAN yakeyi dan yaje 'dauko junior dan Saura minti biyar jirgin nasu ya sauka SAILUBAH Tace pls mana Qanina kabi Komai a hankali Yace Wlhi Auntyna naxaqu naji 'dimin jikinsa. Tace inkabi dai asannu ai xaka ji 'dimin nasa ne..... Kiss ya sakar mata bayan tagamah saka mishi takallami Yace mu ha'du a gidansu Dady Tace aa yanxu fah nadawo 😳 Yace pls mana Auntyna muha'du acan dan Allah Bayanda xatayi dashi haka Tace toh Aiko yana futa tasa Khairat ta'dau KAULAT suka tarkata da Innah Yalwa dan kumawa gidan kamar bayanxu suka dawo bah RAMADAN kenan saida yaji jikinsa a jikin junior hankalinsa ya kwanta Ba RAMADAN bah. Hatta Dady ya hango kyau da wayewa nutsuwa kwarjini haiba da junior ya qarayi Sosai 'Yan uwan biyu suke maqale da junansu gwanin ban sha'awa Ahaka suka iso gida Wanda momy tayimah junior kalolin girki kala kala Wanda SAILUBAH tatayata Sosai junior yaji da'din dawowarsa Amma yana ido hu'du da SAILUBAH hankalinsa ya tashi Dake Komai ya ratsashi na wayo da dabaru haka ya danne suka gaisa KAULEET da KAULAT na kan cinyoyinsa Dady nayi mishi dariya. Momy Tace eh Lalle sunga ubansu banda haka wa'yannan yara dawa suke yarda da wani kwala kwalan idanuwansu agun Murmushi junior yayi Yace ai nawa sukayo. Inba kishi kike karsu kwace miki Dady ai idansu tamkar Mara yake Dariya Dady yayi Momy Tace wane Su da kwacemin miji aina fasa kan 'daya da ta6arya.... Dariya dukkansu sukayi...... KHAMIS da FAWAS suka shigo cikin ladabi suka gaida Dady da Momy FAWAS Yace sannu da dawowa nayi murna da dawowarka KHAMIS Yace nimah haka Junior yayi Murmushi Yace dafatan nasameku lapia SAMAREEN BANAH Dariya Senior RAMADAN yayi Yace ai kaima kana Cikin mu SAMAREEN BANAH. Murmushi ya qarayi Yace ainaku SALAN ne yake daban dana sauran SAMAREEN BANAN....... Haka abin yake dan Aunty Rahamat mah tace haka Dariya sukayi Dake angyara shashin RAMADEAN na dah anan junior ya yada xango. Yana qaremah 'dakin kallo dan Komai a gyare yake... Murmushi yayi daya tuna SAILUBAH lokacin data xo saka mishi kyenkyaso.... FAWAS Yace murmushin me kakeyi Yace hmm rikicinah da Aunty... Luuvañku... KHAMIS yayi Murmushi Yace na batun kuliya... Yace har yanxu tana tsoranta ne RAMADAN Yace kai kadena tsoran kyenkyaso ne Yace aa Wlhi har yanxu ina nan da tsoransa😳 KHAMIS Yace toh ai itama har tamutu baxata dena tsoranta bah FAWAS Yace gaskiya kam. Dan tayi nisa a tsoranta... ********** Hmmm kwananmu tafiya yake jama'a mu aikata kyakkyawa arayuwarmu Mudena aikata sa6o Mu kalli abinda da Allah yakeso Mubar abinda Allah bayaso Rayuwar da xamu barta mexai kawo aikata mummunan abu Mun sani lokacinmu qanqanine mexaisa baxamuyi amfani dashi wajan aikata kyawawa bah Yanxu yanxu xamu tashi xuwa lokaci qanqani sai kuga har ranah ta fa'di Shin bamu lura da yanxu xamu rabu da mutum anjima muji babu shi😭..... ******* Bayan shekara biyu da rabi da dawowar junior Komai ya faru dasu na da'di da kuma sa6anin hakan Dole suyi hakuri da junansu tunda Allah ya nufah sun xama abu 'daya Saidai maxajan nasu na matuqar qaunarsu Tunda yanxu kai ya Waye ba boka ba malam xaki siye xuciyar mijinki Har yanxu RAMADAN Yana tafiyar da rayuwarsa kamar yanda kuka sani da Auntynsa SAILUBAH Yaransu sungirmah sunyi qafah sun qara kyau. Sai surutu kamar aku... Sunfara xuwa skull da madarasa kagansu ba qaramin sha'awa zasu baka bah KAULEET da KAULAT Kenan 😀 Haka FAWAS Sam baya wasa da 6acin ran matarsa HAMEEDA Ahmed ya qirmah shima yayi kyau ansashi skull da madarasa gwanin ban sha'awa Har yanxu Allah bai bata haihuwa bah. Saidai duk binkice yanuna tana aihuwa sujira lokaci kawai XEE takan xauna tayi tagumi Cikin damuwa Yayinda MIJIN nata xai xare hannunta daga tagumi Yace ina sanki matata Karki damu da wani batun baby kedai kici gaba daji dani kawai. Dan inhar kikasa kanki cikin damuwa xan rasa nutsuwata Takan rungumesa tare da shafah kansa Tace Allah kabarni da mijina Yace Amiien matata Sam junior baya tare da budurwa Kullun cikin axumi yakeyi dan kare kansa daga xina tunda ayanxu bashi da abokiyar yinsa Shakira ******** SAILUBAH XEE HAMEEDA Sun shirya xuwa gidan doctor Anisa Auntynsu ayanxu da safe cikin waya XEE Tace subari sai gobe HAMEEDA Tace toh Allah ya kaimu SAILUBAH Tace sai kubiyo tanan mutafi.... Junior RAMADAN yana xaune a office 'dinsa yana yimah wata mata bayani akan cutar kansa dake itace take damunta Fa'di yake itadai wannan cutar qirqirarta akayi dan awannan xamanin namu tafitoh.. Matar tawaro ido Tace yanxu doctoh ana iya qiqirar cuta kuma har taya'du ga al'umah. Yace kwarai da gaske. Dan asalin H:I:V qirqirarta akayi Wlhi akwai maganinta amma sam turawa sunqi bada ha'din kai sufitoh da ita Tace meyasa Yace soboda inhar suka futo da ita kanfanoninsu sundena yin ciniki kenan Haka wannan cuta ta kansa yanxu in kikaji biliyoyin da suke samu wajan bayar da magani abin xai baki mamaki Tace mudai turawannan sun cucemu Murmushi junior yayi Yace cewa sukayi munyi yawa mutanan Nigeria kingako dole sudinga turo mana da cutuka kala kala Tace Allah ai yafisu Yace musashi kawai agaba shi xai mana maganinsu.... Bayan tafuta ne. Ya hau shirin dawowa gidah... Xai shiga motarsa kenan..... Doctor ina maganah Yaji amfa'di hakan Ahankali ya juyo cikin sanyayyiyar murya Yace ina jinki doctoh Maryam tayi dariya Tace nima yau naxamah doctor Yace eh tunda kina tare dani Tace muryarka me da'di Wlhi Yace haka takima. Ina buqatar hutu kitemakeni inje gidah yanxu na sami nutsuwa kona minti biyu ne Maryam Tace dama CE maka kawai Xanyi sai Allah ya kaimu Murmushi yayi Yace nagode da nuna kulawarki dafatan yau xakiyi 'dan mafarkina Waro ido tayi cikin mamaki Tace insha Allahu Juyawa yayi ya shige motarsa ya bata wuta..... Maryam shuru tayi dabin motar da kallo Maryam dai tana 'daya daga cikin ma'aikatan asibitin Lokacin da junior ya fara xuwa asibitin tana kallansa soyayyarsa tacika xuciyata... Dan haka data lura miskiline saita dinga shige mishi Ta lura halinsa ba 'daya yake Senior RAMADAN bah. Dan shi yana 'dan wasa da mutane haka Amma banda junior dan inkaji maganarsa toh yana yima marasa lapia bayani ne ya bata wahala Sosai kafin ya fara amsa gaisuwarta Saida suka da'de a hakan tagane yana da 'dan sauqin kai 👌🏻 Toh yau Yace tayi 'dan mafarkinsa me hakan yake nufi Shuru tayi. Can Tace Allah Kasa yafara sonane. Shiko Junior yana xuwa gida yayi wanka da gyara kansa yayi kyau Sosai Kallan agogo yayi yaga Saura minti ashirin akira sallar magriba. Dan haka ya'dan kwanta Yana naxarin Maryam.... Shidai kallo 'daya yayi mata ya gano soyayyarsa cikin kwayar idanta Yanxu kam yana buqatar mace tare dashi baxai iya cutar da kansa bah Dan wacce xuciyarsa keso tayi mishi nisa Yana ganin kawai ya kar6i soyayyar maryam dan tayimai Kallo 'dayan da yayi mata ya gano tatara abinda yake so ga matar Auransa Murmushi yayi daya tuno da le6anta👄 Washe gari dayaje asibitin nasu bai ganta bah Sai yafara tunanin lafiya kuwa..... Yana yimah wata scanning Yana tunaninta Bayan futar matar yanasa ran shigowar wani sai kawai ya ganta ta shigo Cikin wani hali haka na sO Tace ina kwanah Sosai ya tsaida idansa akanta da murmushi kan fuskarsa Yace lafiya lau Kinsa nafa'da tunani Ku ba lafiya bah dan banganki bah Murmushin da'di tayi Tace lpy lau kawai dai na makara ne Bai qara kallanta ba ya maida hankalinsa ga wani rubutuh Tace toh sai anjimah Still ya bata amsa da cewa muyini lafiya batare daya kalleta ba Koda yamma tayi ya tashi tafiya tana waya lokacin Dan haka ya shigewa motarsa kawai yayi ya tadata Misalin qarfe takwas ne na dare yana danne dannansa a laptop Senior RAMADAN ya shigo 'dakinsa nasa yana cewa kai gauro nayi maka mata Junior yayi Murmushi Yace Allah yasa tatara abubuwa kamar Maryam Yace eh toh dake ban gane maryam 'dinba baxan iya cewa eh bah Yace toh wacece RAMADAN yayi murmushi Yace Kasan wata Yusra 'Yar Dady Auwal ta Abujah Yace nasanta Amma badai ita bace dan karka wani wahalar da kanka abanxa banasan Auran xumunci kuma samma batayi min bah Yace aiko itace kuma tayi Pls kasota dan Wlhi nasan xata sota Tashi junior yayi ya gallama RAMADAN harara Yace bata min bah dan rawar kanta yayi yawa. Da dai na Aureta gwara najira Khairat taqara cika inhar Auran xumuncin kakeso nayi Murmushi RAMADAN yayi Yace Khairat ai yarinya CE Kamallaketa ba qaramin wahala xaka bata bah. Dan baxata iya 'daukarka ba Murmushi junior yayi ya jefeshi da filo yana cewa da Allah Malam barnan. Gadai kira na shigowa wayarka nasan kuma matarkace katafi kafin zuciyarta tayi xafi tashirya hukuntaka Dako sauri RAMADAN ya xaro wayar tasa dake gaban ajjihunsa na rigarsa Auntyna ganinan xuwa magana muke da Dady Yana fa'din haka ya kashe wayan Junior Yace nine Dadyn Yace aa nafa'dine dan nakare kainah Murmushi junior yayi Yace Wlhi nayi Aure baxan ta6a yimah matata qarya ba RAMADAN Yace koh Da sauri Yace eh mana shuru RAMADAN kawai yayi mai ya fitta😀 Bayan futar Senior RAMADAN Junior ya gamah dukkannin abinda xaiyi dan haka ya hau online Yana ganin abubuwa wani yabashi dariya wani tausayi wani Takaici. Can daya gaji bacci ya 'daukesa..... Shafa SAILUBAH RAMADAN yakeyi yana wani mammaqaleta Yace wai meyake damunki ne kwana biyu Auntyna Murmushi tayi Tace Wlhi nimah ban sani ba RAMADAN. Amma ji nake gabana na fa'duwa haka kawai ga wasu mafarkai da nakeyi akanka RAMADAN bansan dalili bah Murmushi yayi Yace haka KHAMIS Yace min 'daxu wai yana yawan mafarkaina yanxu Amma ya rasa ganewa ni ne Junior..... Qara rungumarsa SAILUBAH tayi Cikin so da qaunah Tace nimah haka. ina sanka mijinah Kissing 'dinta ya hauyi yana cewa nima haka matata........ Wani gigitaccan mafarkin Senior yayi Wanda ya bala'in rikitashi ya tashi afurgice yana cewa no brother no brother.... Duk junior ya rikice ya lalubo wayarsa duk da yaga qarfe 3:30AM na dare hakan baisa ya fasa kiran 'dan uwan nasa bah...... RAMADAN na maqale da SAILUBAH Suna baccinsu hankali kwance yaji wayarsa na ringing Yana tashi ya kalli agogo yaga toh 3:30am ya duba wayar tasa. nanin junior yasa ya 'dauka da sauri yana cewa lapia 'dan uwanah... Rumtse ido junior yayi tare da sauke ajiyar ZUCIYAH Yace lapia brother da fatan kana lapia ba abinda ya sameka RAMADAN yayi Murmushi Yace ba Komai 'dan uwana lafiyata qalau nake. meya faru Junior ya 'dan jingina da filo Yace mafarki nayi dakai brother ya tsoratar dani Sosai Murmushi RAMADAN ya qarayi Yace ba abinda xai sameni 'dan uwana ka kwantar da hankalinka kaji Toh junior yace kawai Bayan sun ajiye wayarne hankalin Junior ya kasa kwanciya dan haka sai kawai yayo alwa'ala ya fara lafula RAMADAN ko shuru yayi ya fa'da tunani anya wani abu ba shirin faruwa dashi ya keyi bah Matarsa tagayamai tana mafarkai akansa KHAMIS mah haka yacemai Gashi 'dan uwan nasa ya kirasa yanxu a furgice yana gayamai.. Tashi yayi ya 'dauro Alwala duk dako bai da'de dayin lafular ba gwara ya raya daran da xikirorin Allah da kuma karanta alqur'ani me girmah..... SAILUBAH na kallansa kan sallaya kuma taji wayan da sukayi da Junior dan haka tatashi tayo tata Alwalan tafara lafulolinta kana taxauna tana tayashi xikirorin Jikinta duk asanyaye tare da qaubar mijin nata....... Washe gari laha'di ranar hutu ga 'yan boko tashirya kanta da yaranta tafeshesu da turare RAMADAN ya shigo falan yana Murmushi SAILUBAH Tace ina junior naji kace tare kuke Yace eh yana motah da alamah akwai abinda yake damunsa sam narasa gane kansa.... Ya qarashe da rungumarsu KHAULAT Yana jin qaunarsu cikin aransa Tace hmm nidai haka nake jina wani iri yau.... Murmushi ya qara yi ya mannama yaran nasa kiss Yace toh kuje 'dayan Dadynku na mota yana jiranku. KHAULAT Tace Yauwa xai kaimu gun wasa ko. RAMADAN Yace eh KAULEET ta kalli SAILUBAH xatayi mata magana Tace kuje dan Allah karsu cikani da surutu. Da gudu sukayi farfajiyar gidan Suna 'dagamah Innah Yalwa hannu da cewa Innanmu muntafi yawo da Dadynmu Murmushi Innah tayi Tace ku tayomin da wannan abun KAULAT Tace ice-cream KAULEET Tace aa choculat ko Innanmu Tace duk dai abinda kukaci dai Junior yayi Murmushi da manna musu kiss Yace toh mun tafi Innah Tace toh saikun dawo..... SAILUBAH takalli RAMADAN ya qara qan qameta Yana cewa da magana a bakinki Tace eh Amma na gayama ai Yace banjiba qara gaya naji Tace kamanta nagaya mah xamu gidan Anisa. Yace kinsan yau ranar hutu CE kibani lokacinki pls Murmushi tayi Tace gyaraka xanje yi. Murmushi yayi Yace dame Tace da abubuwa da damah Yace kamar sume..... Bugar cinyarsa tayi tana dariya Tace kamarsu bakinka. tashimin akan cinya Yace saikin gayamin wane gyarane xan tashi Tace ni kuma sai katashi zan gayamah Qara gyara xama yayi Yace nasaba da wannan cinyar. Wlhi ko tsufana baxan bar hawanta bah Tace haka fah KAULEET Tace min jiya wai ita bana sata a cinya Amma inasa Dady😀 Waro ido RAMADAN yayi Yace kut😳 yaushe taganni Tace jiya da futunarka take kanka mana. Yace xan dena hawa akan idansu Tace xandai dinga ankarai dakai dan ba sanin kanka kake Idan kana kanta ba.😉 Murmushi yayi ya kamah ha6arta Yace kixama me gaskiya aduk inda kike Auntyna Hakan xaisa jama'a suqara sanki da qaunarki Kiso mai sanki aduk inda kike Karki ta6a guje mishi Ki dinga yawaita ibada da sadaka nuna farin hali. Hakan xaisa kixauna Cikin nutsuwa tare da kamala da rayuwa me kyau Kar kiyi wasa da lokacinki dan idan ya wucce ya wucce miki kenan har abada Jan numfashi SAILUBAH tayi Tace meyasaka min wa'yannan xancikan awannan lokacin Kwantar da kansa yayi a qirjinta yana wasa dasu Yace nimah jinsu kawai nayi a bakina Yafa'di hakan da tashi yana cigaba da cewa tashi kiban nutsuwa my Aunty... Bayan Komai ya wakana sun tsaftace kansu ya kalleta cikin so da qauna Yace mumah xamu wani gu Dan haka sai kundawo kawai Tace toh Amma fah karka kalli mace Dariya yayi Yace naganki da kishiyoyi uku acan fah😀 Tace can ina Yace can a aljannah😀 Murmushi tayi Tace ko acan bana buqatarsu . Yace toh Wlhi Ki buqacesu dan dagaske nake😜 Baifi minti uku da fitta bah saiga XEE da HAMEEDA sunzo Ba wani 6ata lokaci SAILUBAH taxari gyale da jajah Tace muje kawai HAMEEDA tayi dariya Tace Ashe basai munyi xaman jira ba Sanda suka shige mota SAILUBAH Tace tun 'daxu nagama shirina ai XEE Tace ina biyu nah Tace suna can ga Dadyn su junior. Tace natuna yau ranar hutu CE Sirrikan mata Sosai Anisa tabasu nagani na fa'da Wanda ya sasu shiga farin ciki Haka suka kar6armah Saudat mah Akan hanyarsu ta dawowane HAMEEDA tadamesu da magiya akan suje gidan Saudat yanxun kawai Ba yanda xasuyi da ita dan haka suka bi ra'ayinta Sunsami Saudat na aikata aikatanta tana rera waqa XEE ta 'daka mata duka a baya tana cewa shegiyar baiwa kin samu kanki yanda kikeso Murmushi tayi Tace XEE kenan kamah Kinsan da muna tare ban'isa inyi haka ba SAILUBAH Tace Allah ya rabaki da qayah. Ke sirrin Anisa muka kawo miki.... Da sauri Saudat tasaki Murmushi Tace kai haba XEE Tace Allah. Gashi Ki gani.... Awa 'daya suka 'dauka kafin suka fara shirin barin gidan..... Motoci biyu ne ke tafiya a nutse cikin nutsuwa Senior RAMADAN FAWAS amota 'daya. KHAMIS sai Junior Wanda suka sashi agaba akan saiya biyosu amota 'daya Ba inda sukaje saigun 'Yan matansu Dan basu da lokacin xuwan daya wucce wannan ranar hutun... Suna kan hanyarsu tadawowane suka ha'du da da wasu 'yan mata uku Sunci ado Sosai gasu yara Amma kallo 'daya xaka musu Kasan idansu abu'de yake KHAMIS ne ya ganosu dan haka ya 'dagama motar RAMADAN hannu alamar ya tsaya. Aiko ya tsaya duk suka fitoh Suna wani tafiya irin na nigoginnan😀 Junior da Neman magana yana daga cikin mota dan sam bai fitoh bah Yace haskensu na bilicinne karsu ru'deku dashi KHAMIS yayi Murmushi cikin jin kunya Wata Wasila acikinsu Tace wanene shi da xaice haskenmu na bilicinne...... Xuge glass Junior yayi da kallanta Yace qarya nayi... Kurjininsa ne yasata maida amsar da taso bashi da kuma kallan Senior tana rayawa aranta bata ta6a ganin 'Yan biyun da suka ha'du kamarsu bah. Ganin yanda ta qurama Senior ido shiyasa shi matsawa kusa da ita yana aika mata da wani kallo Tuni jikinta ya mutu tafara aika masa da kallan Luv.... FAWAS da KHAMIS ko tuni kowannansu yajah wacce tayi masa... FAWAS Yace gaskiya 'Yan mata kin ha'du kallo 'daya namiki sanki ya cafki xuciyata. Murmushi Ummi tayi Tace kaima ka ha'du dan kallo 'daya nayi maka nasan kana 'daya daga cikin maxajan da kowace mace take mafarkin mallaka.... KHAMIS ya quramah Suwaiba ido tashi budurwar Yace ina sanki pls kemah kice kina sonah Tace ko ban soka dan kyenka ba nasoka dan muryarka Murmushi yayi Yace Allah ko. Tace Allah da gaske RAMADAN ko cikin sanyin murya ya kalli

Chapter 24 of 33