Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
irin najiya tunda kina so....... La😳 kingani tafara tashi kut..... Yafa'di hakan da nuna mata abar Da SAILUBAH ta rintse idanta...... Xo muyi tunda tatashi.... Yaqara fa'din hakan yana janta xuwa gado Da sauri tafuzge hannunta tana cewa Wlhi kana da iskanci RAMADAN..... Tanufi hanyar futta daga 'dakin rungumarta yayi yana cewa toh kiyi hakuri kimin wankan kinji Auntyna Tace baxanyi bah Kamar xaisa mata kuka ya kafeta da ido Yace dan Allah... Tanamai yana mata surutai Tace nidai ba ruwana dan kasan bakyau magana a toilet in aka mareka xaka sani Da sauri Yace Aunty nayi shiru........ 🙂 Murmushi tayi dan ganin yanda yayi maganar a 'dan tsorace. Saita watsa mishi ruwa afuska. Da sauri ya lumshe idansa Tana ganin haka tatashi da nufin barin toilet 'din. Aiko da sauri Yace Aunty...... Ta kallesa da gallamai harara. Tace ina nagamayi maka. Ya girgixa mata kai yana wani kallanta qasaqasa. Yace nidai kidawo pls Kumawa tayi gareshi Tace toh gani.... Bugar qafarta yayi tayi taga taga xata fa'di yayi saurin jawota gareshi..... Sauke ajiyar xuciya SAILUBAH tayi Tace Wato sanda ka 6atan kwalliyata ko . Ya qara maqaleta yana cewa xanyi miki wata Wanka sukayi wankan futuna. Acewar SAILUBAH. Dan daqar ta sami akanta agunsa dan futunarsa Koda suka dawo bedroom da sauri tabar mishi nan tayi 'dakinta. Murmushi kawai RAMADAN yayi dan Sosai yake hango tsoranshi a idanta Bayan tacanja kaya xuwa wani riga da wando Sun matseta Sosai dake robane Komai nata ya baiyana. Kanta ba 'dankwali danta tubke kashinta Ta feshe jikinta da turare sai tanufi falan nasu.... Canta hangeshi tsaye gurin dining. Dako sauri yaxo ya rungumeta Yana cewa wow Auntyna kinyi kyau sosai xaki dingamin irin wannan shigar. Tace maxai hana d'an Qanina Yace toh nagode Auntyna Tace yanxu kuma sai me. Cikin marairai cewa Yace sai kiban abinci Auntyna Tana bashi yana isarta da kissing Tace Qanina Yace Aunty... Tace abinci xakaci ko futunace agabanka Yace Aunty kece kikasa wani turare me da'din qamshe Yana tafiya dani Tace toh kabari kagama ko Yace toh Aunty...... Idan Nace yanda tasha wahala jiya haka tasha yau banyi mata adalci ba Amma taji Maza Dake yana jin maseefar tausayinta Sosai yabi da ita ahankali bai bata wani wahala bah Ta wani qan qameshi Tace I Luv u Ya manna kiss Yace me 2 my Aunty Bacci sukayi baccin farin ciki mai bama masoya sha'awa Washe gari suna kitchen tana tana ha'da musu breakfast yana gefanta wai yana tayata Ta ha'dashi da firar dankali Sosai ya dage yana ferewa. Can yayanke hannun nasa........ Da sauri yayar da wuqar yana wàyyo Auntyna wayyo hannuna Arikice SAILUBAH takama hannun tana wanke mai jinin. Fa'di takeyi dama ai sanda nace kar kayi Amma kaqijina Shuru yayi mata kawai yana kallan yanda tarikice Bayan tatsayar mai da da xubar jinin ne Tace toh jeka falo na gode ahaka mah Yace aa Tace pls mana Yace. Kibarni Ba abinda xanyi kawai kallanki xan dinga yi Auntyna Tace ahakan mah ba barina xakayi bah Isata xakayi da kira Aunty kaxa Aunty kaxa pls muje in rakakah Tana gaba yana binta abaya da qarema bayan nata kallo Har dining takaishi Tace karka kuskura naqara ganin qafarka a kitchen d'ina Yayi Murmushi Yace toh Aunty amma kika da'de saina biyoki Tayi dariya da cewa nako xane ka Ya waro ido ka'dan👌🏻 Yace baxan mah biyoki bah toh😀 Tayi Murmushi da mai gwalo Tace katemaki kanka da kallan murmushi RAMADAN ya bita dashi yana godiya ga Allah daya bashi Auntyn tasa matsayin matarsa Qarayin Murmushi yayi Yafa'da tunanin gashi shi da ita tah haifamai yara goma kyawawa matan sunyo kamarta Mazan sunyo kamarshi Yana cikin tunanin nata ne yaji qamshi na bugar hancinsa Da sauri ya lumshe ido ya kuma bu'de Cikin sauri yana rarraba ido Ganin yanda tajeramai Komai na breakfast 'dib agabansa Yace wow Aunty... yaushe kika jerasu haka Tayi Murmushi Tace lokacin kana duniyar tunanin wata budurwarka. Har naje na kuma kaima Innah nata Yace Wlhi Auntyna tunaminki nakeyi Ta harareshi da fa'din nidai baxan xauna da kishiya ba. gwara kasani. Idan Wlhi kayi kuskuran yimin kishiya kaji narantse saina babbakaku 😳😳😳😳 Waro ido RAMADAN yayi cikin tsoro Yace yanxu Auntyna xaki iya 'kona ni Tace sosai mah Yace wayyo Allah Ya xanyi da Asma'u yanxu Cikin 6acin rai Tace Allah kaqara kiran sunan wata 'ya mace a gabana Wlhi sai mun samu mummunan sa6ani dakai Yace toh nadena Mai mah xai kaini yimiki kishiya Bayan kintara dukkan wani da nakeso a jikin mace Wlhi Auntyna bansan yaushe nafara sanki bah Sanki ya zamarmin tamkar wani abu ne Wanda in bashi baxan iya rayuwa ba Murmushi SAILUBAH tayi Tace ina sanka mijina. Allah yabarmu cikin qaunar juna da aminci Amiien AmEEn yace da tashi ya rungumeta Yana cigaba da fa'din toh kixauna mana Tace naqi wayan. In xauna ka 'danemin cinya ko Ahankali ya 'daga mata kai da cewa pls Aunty kibani da sauri Kinga yau inadà lectures Ta waro ido Tace shine baka gayamin tun 'daxo ba Nagaya miki yanxu Aunty Qara rungumarsa tayi Tace yaushe xan koma ni. Yace ba rana bare wata inji yara🙄 Tace haba 'dan Qanina 👌🏻 Yace Allah Auntyna Xata qara magana yayi saurin hanata tawajan kaima bakin nata cafka Taqar ta kwaci kanta ganin xai xarce Tace Allah ka xarce kuka xan samah Yace ina ankare dake ai baxan bari inkai nan gun ba Sosai ya maqale mata kan cinyarta tana bashi Suna cigaba da hirarsu irin wacce yalura tafisu Anan ya bata wayanta tayi mamaki Sosai da mai kallan tuhumah Yace Karki tambayeni dalilin da yasa na 6oye miki ita. Shuru tayi tarabu dashi dan tasan tunda yace haka bako xaice mata Komai bah Bayan tagama bashi brek 'din da lallami ta lalla6ashi yatafi 'daukar darasin nashi badan yaso bah Koda SAILUBAH tabu'de wayanta sakwannin XEE tagani Akan wai kudai tabar RAMADAN ne yanacin amarcinsa taji da'di shiyasa ta kashe wayan nata Murmushi SAILUBAH tayi Tace tab niko SAILUBAH mexance miki XEE 😰 Nayi fariya da hakan Amma ko kwana uku banyi ba ya gyaramin tunanina..... Tafa'di hakan a bayyane Daqar takira XEE Tace sister XEE tayi dariya Tace najiki shuru duk kinsa hankalina ya tashi. Taqar KHAMIS yasami kaina bayan yayi min da'din bakinsa akan kina cikin kwoshin lpy... SAILUBAH Tace hmmm kedai.bari 'Yar uwa Tace kamar ya in bari ya tone rijiyar ne 😳 Dajin Haka kunya taqara kama SAILUBAH Tace wane shi ai da wannan jiriyar Ai mai samunta sai me shekarun daya xarce nashi Dariya XEE tayi Tace shegiya Qawata kina wuta muna binki fetir Allah yakai RAMADAN matsayin Babba _ayyà kai shi matsayin. dan ya ban mamaki Sosai dayimin ba xata. tunda ya amshe budurcina dama ai nashi ne_ SAILUBAH Tafa'di hakan aranta dan tanajin kunyan tacema XEE ya haqe rijiyar😂 ```Toh bara mugani jama'a idan ciki ya kusantoh tah😀``` Amma meyasa kika kashe wayanki haka XEE tatambaya Cikin san tasani SAILUBAH Tace shiya 6oyamin Wlhi basan dalilinsa ba XEE tayi Murmushi Tace dama ya haqe ne da sai ince ga dalilinsa Amma yanxu baxance ga dalilin nasa bah...... Yau she Xaki xone pls ina san ganinki. SAILUBAH Tafa'di hakan dasan 6atar da xancan XEE Tace tab ai sai kinyi wata hu'du kafin naxo dan wani ra'ayi nawa SAILUBAH Tace miye shi ra'ayin naki Tace sai RAMADAN ya gyaramin ke Wlhi xanxo SAILUBAH tayi Murmushi Tace bangane bah Tace Xaki gane nan gaba ai Ta qarashe da dariya kana ta kashe wayan....... Murmushi SAILUBAH taqarayi dan sarai tagane me XEE take nufi Bata San har ya gyarata bah.😀 ************************ Cin amarci yayimah RAMADAN da'di Sosai ya ishi SAILUBAH da shagwa6a ta6ara marairaicewa Ko batayi niyar yin abuba idan yasata agaba da magiya saitayi wannan abun Gashi tarasa ganema kanta Cikin wata ukun nan Kwa'dayi yayi mata yawa Yau Tace kaxa gobe Tace kaxa Sam tunaninta ya tushe RAMADAN na xargin wani abu agareta Saidai ya'dan bama Kansa wani lokaci kafin ya binciketa ********************************* Tayi kyau Sosai cikin shigar doguwar riga me kalar jah Kallo 'daya xaka mata Kasan akwai abinda yake damunta FAWAS yayi Murmushi bayan yagama qare mata kallo tsaf Ya lura tayi nisa atunanin nata Dan haka Ahankali ya qarasa cikin kitchen 'din da rungumarta ta baya aiko tana juyowa ta sakar mai wani amai gudun gaske Saka makwan qamshin turaransa da ayanxu batasan qamshinsa Waro ido HAMEEDA tayi da marairai cewa Tace kayi hakuri HABIBINA Cikin damuwa Yace meyake damunki YAYATA Tace tun safe nakasa cin Komai kuma inajin yunwa ga cikina Yana min wani iri Kuma banasan qamshin turaranka Ta qarashe da rushewa da kuka wiwi dan Sosai takejin yunwa (Am so Sowie hAMAREEN) Ba qaramin rikicewa FAWAS yayi ba. Cikin tashin hankali Yace toh ya isa kukan haka pls Ya fa'da dajanta xuwa part 'dinsu Toilet ya shiga ya gyara kansa itama tagyara nata kan Takallesa anutse Tace bakasa turaran naka bah..... Tura mata turarukan nasa yayi guda uku Yace kiji qamshin da bakiso aciki Kinga saina dena sashi Ta shinshina Su.... Aiko taji qamshin da bataso. Ta nunamai Yace Yauwa saiki 6oyeshi karna manta nasa Tayi Murmushi ha'de da tashi tana cewa meya dawo dakai ne yanxu Yace Wlhi YAYATA buqatarki. Tace wayyo masoyina Rungumarta yayi Yace Karki damu YAYATA Xanyi miki hakuri xuwa dare. Tace mace tagari xuciyarta akullun so take tadinga farinta ran mijinta Ya qara qanqameta Yace inyi abuna kenan Ta 'dagamai kai Cikin wani salo takai bakinta cikin nashi tayimai mai kiss me 'daukar hankali. Kana Tace Komai ajikina mallakinka ne Kayi yanda kakeso dani aduk lokacin da kayi ra'ayi... Da matuqar farin ciki yake sarrafata Sanda yasamu nutsuwa Sosai suka tsaftace kansu ha'de yin Sallah Sannan Yace tashi muje asibity a dubamin ke YAYATA dan xafin jikinki yayi yawa.... Kinga daga nan saina kaiki gun shaqatawa ko xakiga abinda ya kwanta miki arai kici Rungumarsa tayi Tace toh HABIBINA..... Sun fitoh gwanin ban sha'awa Tace yauwa na tuna Momy tana San magana dani 'daxo Mu duba ko tadawo Yace aitun lokacin da nashigo tadawo HAMEEDA tawaro ido cikin shagwa6a Tace shine kuma baka gayamin bah Ya watsa mata wani kallo Yace ai bansan da hakan ba A falo suka tarar da momyn Tace Yauwa 'yata meyake damunki Na lura kwanakin nan akwai abinda yake damunki Tace Wlhi Momy amai ne da kasala Kuma kinga nakasa cin Komai kwata kwata tun safe Saina dinga jin ciwan kai kuma... Fuskar Momy cika tayi da fara'a Tace masha Allah. Kai Amma naji da'din wannan ciwo naki Allah ya saukeki lafiya Sam HAMEEDA bata gane me Momy take nufi bah Dan tunaninta tsayawa yayi akan dama ana murna idan mutum yana ciwo 😀 FAWAS ko tsalle yayi ya dire agaban momyn tasa cikin waro ido Yace Momy xan samu baby fa kenan😳 Tace ina tunanin haka my son Maza tashi muje asibitin doctor Marwan ya dubamin ita Da cikakken murna FAWAS Yace Sha xamanki momy Xan kawo miki kyakkyawan sakamako. Tashi muje YAYATA.... Ya qarashe da kallan HAMEEDA.... Oho dai HAMEEDA tace aranta dan bata san inda xancansu ya dosa ba dan haka Tatashi suka ficce xuciyar momy cike da farin ciki . FAWAS na tuqi yana kallan HAMEEDA Tace ka'ishe da kallo fah HABIBINA Yace Ashe da biyu wannan kyan da kika qara Tace ban gane ba😳 Yace Xaki gane yanxu YAYATA.... Koda doctor Marwan ya gamah binkicansa ya gano cikine da HAMEEDA na watanni biyu Da FAWAS ya gamah jin bayanan doctor 'din rugumarsa yayi Cikin jin da'di Yace Allah na godemah Doctor yayi Murmushi yana mamakin FAWAS Gashi dai qaramin Yaro Amma sai murna yakeyi da samun Cikin matar tasa.... HAMEEDA kam shuru tayi tabarshi dan har lokacin bata fahimci Komai bah Dan da harshen turanci suke maganar Sanda taga sun ke6e wajan ni'imantaccen shaqatawar Tace wai HABIBINA murnar miyene haka tun a gida gashi mah a asibiti Kuma kana kallona kana Murmushi ko farin Cikin daga gareni yake ne FAWAS ya qara fa'da'da murmushinsa Yace YAYATA gayamin Tace me fah Yace kina San yara . Tayi Murmushi Tace Sosai mah Jan ajiyar xuciya yayi Yace toh kinada ciki... HAMEEDA tawaro ido😳 Tace da gaske Yace Wlhi da gaske..... Da sauri tatashi Tace wayyo da'di nima yanxu xan Haifa yara doxin doxin 😆 Dariya FAWAS ya fashe da ita Yace aikowa kam. Kishirya bani yara masu yawan gaske Wlhi ina matuqar MASEEFAR sansu Tayi Murmushi Tace Allah ya kawo masu albarka ni kuma nayi maka alqawarin xanta baka Su doxin doxin Yace nako gode YAYATA Tace Amma kajama wannan yaran naka kunne ko yarinyace tadena hanani cin abinci.... Janta motarsu FAWAS yayi sanda suka bar wajan ya tsaida motarsa can gefan titi ya mannamah cikin nata kiss Yace pls baby ko boy kadena hana YAYATA cin abinci HAMEEDA tayi dariya Tace lallemah An gayamah yana jine Da sauri FAWAS ya harareta Yace angaya miki kurmane Murmushi kawai tayi ganin yanda yake shafah Cikinta cikin farin ciki Daqar dai suka dawo gida Dan duk abinda FAWAS yagani na kwa'dayi cewa yakeyi kinaso Itako inya mata Tace eh in bai mata bah tace aa Momy ko jin xarginta ya tabbata Su HAMEEDA na barin falan tatashi ta'dan taka rawa tana cewa Allah nagodema ka azirtani da 'daya☝🏻 ka azirtani da jikoki masu yawan gaske..... Amiien AmEEn taji ance Tana 'dago kanta taga Dadyn FAWAS ne Tace sirikarka tana da ciki Dadyn FAWAS Yace ai tunda naga kintaka rawa nasan ba qaramin abu bane ya faranta ranki Amma naji da'di Sosai Allah ya sauketa lpy Tace Amiien.... Kiran Su RAMADAN FAWAS yayi awaya Yace Suna gida ne Sun tabbatar mishi Suna maqale da matansu Yace toh ganinan xuwa gareku dan xan baku kyakkyawan labari baxan gaya muku ta waya ba Yanayin parking a gidan RAMADAN ya tadda innah Yalwa tana gyara kayan miya Suka gaisa Yace naxo gun mutumina ne Tace aiko yananan bai da'de da dawowa daka makarantar ba Yace dama yace yana gida Tace haka ne kam Nan ya nufu shashin nasu yana kwankwa sawa.... RAMADAN na manne da SAILUBAH yana bata mata tunaninta dukta sakarmai imaninta Sukaji kwan kwan Awahale RAMADAN Yace Aunty FAWAS ne Tace har yaxo Yace kinsanshi da bada himma Tace aikam tashimin a cinya Yace idan naqi fah Tace saimu barshi yata tsayuwa har yagani yatafi. Kaga kenan bai baka make news ba Murmushi yayi ya tashi yana lakuce mata hanci Yace kin wani kananna'dani kin hanani xuwa ga Dad dariya tayi Tace karka wani yimin basajah Dan kaine kakanan na'deni Yace oho dan ban samu nutsuwa bako Tace nidai ba ruwana Fitta yayi yaje ya bu'dema FAWAS yana dariya FAWAS Yace kanajin da'dinka 'dan uwa RAMADAN yayi dariya Bayan sun xauna Yace yaxanyi toh tunda nasamu Aunty Yace bako yanda xakayi sai jin da'dinka Yace naxaqu naji pls bani labarin FAWAS yayi Murmushi Yace Kasan abinnan ya tabbata Yace wane abu kenan Yace my MEEDAT tana 'dauke da cikina wata biyu...... RAMADAN Yace kai haba. Kace ka kusa xama Dady😂 Yace kaidai bari Wlhi ina cikin farin cikin da banta6a shiga irinsa ba yau RAMADAN ya matso kusa dashi tacikin kunnansa ya ra'da masa ina tunanin Auntyna mah ta harbu Amma kasanta da rashin ganewa Amma inasan tabbatarwa nanda 1week.... Kan FAWAS yayi magana SAILUBAH tafitoh Ahankali FAWAS Yace Barka da ranah Aunty LUUVAH da fatan na sameki Cikin koshin lpy Tayi Murmushi Tace lpy lau FAWAS ya HAMEEDA da Momynka Yace lpy lau Idan SAILUBAH ne ya sauka akan agwali6an da FAWAS yashigo da ita Tace Qanina... RAMADAN Yace Aunty... Tace xansha agwali6a.... Da sauri FAWAS ya miqa mata Ya cewa danasan kinaso dana siya miki Ta qarayin Murmushi Tace nagode da wannan mah Ta fad'i da barin falan RAMADAN yabita da kallo Yace kagani ko FAWAS yayi Murmushi Yace Wlhi ba makawa cikine da ita Pls ka hanxarta kaita asibiti agano mana dan Allah RAMADAN ya xuqi drink Yace anjima kuwa Amma fah na tayaka murna Sosai FAWAS ya tashi farin ciki fal Cikinsa Yace Qananun yara damu Amma da mallakan manyan mata. Gashi har mun 'dirka musu ciki 😆 Shima tashi RAMADAN yayi yana cewa Allah ya bamu Su. Miye amfaninsu ban sutara mana yara. 👉🏻Saura mah Aunty XEE wlhi😬 FAWAS ya kwashe da dariya Yace Aunty Luv dai Wlhi KHAMIS yagama da ita😆 RAMADAN yayi dariya Yace Sosai ma kuwa 'Dan iska ya da'de yana 6ata tunaninta ai Kaga jiya yanda tafashe mai da kuka dan kawai yakai dare.... Tushe mishi baki RAMADAN yayi yana waro ido Yace kayi shuru danni ba qaramin gasani jiyan nan Auntyna tayi bah Wlhi qarya kalakala nashirya mata kafin nasamu kanta Kayi shuru pls karka jamin jangwal😰 Dariya😂 Sosai FAWAS ya kwashe da ita Yace kace ni an'dan min sausaici ka'dan RAMADAN Yace hmm yanxu ina xaka Yace ga KHAMIS xani pls muje muji tare dan Allah RAMADAN Yace toh ban minti 'daya pls Yace nabaka minti biyar dai kasa meni amota RAMADAN yayi Murmushi Yace baxance yayi yawa ba kaqaramin biyar ya xama goma FAWAS ya ficce daga falan yana cewa kaika sani Amma kashanyani Wlhi tafiya Xanyi.... Tas tashanye agwali6an tana xaune tana karanta wani Littafi waishi *LEEKITAN ZUCIYAH* ```ita ka'dai Rahamat tabama aranshi banda su siS ummu Yahaya da siS Hajjaju masu leqan samareen banah```😂 RAMADAN ya 'dane kan cinyarta yana leqa fuskarta Yace lalle Aunty. Shine harda shanyewa baki ragemin bah..... Kantayi magana yayi saurin ha'de bakinsa da nata Ta tureshi Tace baka gajiya RAMADAN toh ai bakin naki ne me laushi. Yafa'da yana shafa la6anta Tace pls kasiyomin bai isheni bah Yace hmmm naga Cikinki yana 'dan tasowa Tace haka yake Yace aa fah kidai kalla dakyau Tace te6ace fah Yace baki da ita Auntyna Tace toh me kake nufi. Ta qarashe da waro ido😳 Yace kawai dai na lura kamar nayi ajiya acikin ne Tace tame😳.... Shafa fuskarta yahau yi cikin annuri Yace Aunty kinada ciki Da sauri SAILUBAH ta kalli Cikinta kamar xatayi kuka. Tace ciki RAMADAN fa kace😰 Yace eh man. Ko baki sone Tace bafah yanxu nake sanshi bah Yace saboda kinaso kici amarci dakyau ko Tace wayyo ni SAILUBAH😬 Kama fuskarta yayi Suna kallan juna Yace kiso cikin nan Auntyna. Dan ina sO Soko sosai mara misaltuwa Pls kiban farin ciki dan Allah ina San yara da yawa Auntyna Shuru SAILUBAH tayi Aiko sai ya hau kissing 'dinta yana cewa kinji Auntyna A shagwa6e Tace naji Ya rungumeta tsam Yace Yauwa Auntyna bara muje gidansu KHAMIS Tace yau ba xuwa office kenan Yayi Murmushi Yace ai ina fitowa daga skull nakira Dady nace mai yayi hakuri kina buqatata😀 SAILUBAH tawaro ido Tace haba RAMADAN da gaske kakeyi dan Allah lace mai haka😳... Gyara xamansa yayi yana shafata Yace da gake nakeyi Shuru SAILUBAH tayi tasan ta6ara irinta RAMADAN xai iya fa'din abinma da yafi haka...... Jin yana neman fitoh mata da breast ne yasata riqe hannunsa Tace FAWAS yatafine Yace aa Tace meyasa kamin qarya toh agun Dady Yace wasa nake miki daga gidansu KHAMIS 'din xan wucce dan akwai wani lissafi da xamuyi mu uku Dad da junior da Ni Amma Dady yakira junior ya gaya mai awaya Yace muyi kawai Auntyna xan baki mamaki akan wannan kasafin da xamuyi Xatayi magana Yace bansan kice komai sai kin gani kawai.... Ya fa'di hakan da mannama breast 'dinta kiss kana ya tashi daga jikin nata yana cewa bye my Aunty my wife my baby... Nutsuwata Murmushi kawai tayi ta'daga mai hannu Sanda taji tashinsu Sannan tayi gun Innah Yalwa Cikin murmushi Innah Tace na lura cikine dake kidinga yawaita cin wake da hanta na manja SAILUBAH xai qara miki lapia keda abinda yake cikinki Sannan da safe kidinga shan manja cokali 'daya kafin kici Komai xai dinga wanke duk dattin da yake jikin yaro yasa fatarshi tayi kyau na bam mamaki Toh SAILUBAH Tace dan xuciyarta cike take da mamakin kanta yanda akayi takasa gane ciki ya shigeta har RAMADAN ya gane. Ita sai yanxu ma tatuna batayi al'ada ba wannan watan Fakar idan Innah tayi tashafa cikin nata soyayyar shi tacika xuciyarta🙂 Sun sami KHAMIS ya baje yana xubama XEE kalamai na luv XEE takalli FAWAS Tace yadai naganka Cikin farin ciki haka Yace kedai bari kawai Aunty XEE Tace baxa dai agayamin bah kenan Murmushi kawai yayi mata Takalli RAMADAN Tace 'dan Qanina gayamin Yace Karki wani damu dasai kiji Aunty XEE dan Bakomai banda gwulmar HAMEEDA da take cinsa arai Tace nayarda da maganarka RAMADAN Kace mah SAILUBAH gobe ina xuwa gareta. Ta fa'di hakan da kallan KHAMIS tana cigaba da cewa. Toh my luv bara nayi shashin momy in kun gamah najika Yace no daga nan wuccewa kawai xanyi dan nayima momy lefi Tace gayamin mekayi mata dan in fara yimaka kanfen kan ha'duwarku😀 Murmushi yayi yace xan gaya miki amma saikin fara amai😀 Harararsa tayi tace kariqe abinka Toh Tafa'di hakan ranta 6ace da ficcewa daga falan Murmushi KHAMIS yayi yana rayawa aransa yaushe xaiga ranar da xata fara laulayi Kullun maganarsa gareta kenan Da farko dai baso takeyi ba. Aganinta bataci amarci ba Dan haka takemai da'din baki akan tana so Amma yanxu da taga yana so Sosai sai kawai tasa aranta itama tanaso Amma har yanxu shuru kakeji... Abin ai na Allah ne 😀wai budurwa da jika baxawa bata samu ba Mun ajiye wannan kwan tunda kai katsa wasa.... FAWAS ne yayi furucin nan RAMADAN ya cafke da fa'din HAMEEDA nada ciki SAILUBAH na da ciki Sauran kai kaqara dagewa KHAMIS yawaro ido Yace wayyo Allah kadubeni kabani 😃 nima. Amiien RAMADAN Yace FAWAS ko Murmushi yayi Yace lokacine KHAMIS namu dai ya riga naka Yace natayaku farin ciki nimah kutayani addu'a pls RAMADAN Yace Insha Allah FAWAS Yace tashi karakamu yimusu siyayya kayan kwa'dayi😀 Haka KHAMIS yatashi sukaje suka suyo masu kayan kwa'dayi kala kala Kafin suka rabu kowa yayi office Lissafi sukeyi sosai RAMADAN da Dadyn shi Dady Auwal ne ya qarasa qar6o musu dukiyarsu RAMADAN ya tsorata da yawan axxiqinsu Tashi yayi ya kalli Dadyn nashi Yace bara nakira 'dan'uwana muyi shawara Yace toh ba lefi Kiran junior RAMADAN yayi Lokacin ya dawo daga cikin skull kenan xai xauna yaga kiran brother nasa Yace kaga Su brother Aunty SAILUVAH.... Ta maqaleka sai yanxu tabarka kajini ko Yace Allah Sarki ka'dauki haqqinta Junior yayi Murmushi Yace toh fa'damin dan Dady ya kirani 'daxo akan maganar wannan ku'da'dan har kun gama lissafin ne RAMADAN yayi Murmushi Yace eh Kasan na tsorata da dukiyan Yace nasani ai dan idanka bai bu'de akan naira ba Yace sonake muba Dadynmu da Dady Auwal da Dady Jibiril wani Abu a cikin duniyar. Junior yajah numfashi Yace ya dace kam kabasu abinda ya dace cikin nawa kasan Amma banda Dady Jibiril Haka kaima banyarda ka bashi naka bah.... RAMADAN Yace mexai haka muyafe mishi mubarsa da Allah mudena Duba abinda yayi mana abaya mu fuskanci gaba Tsaki junior yajah Yace kana da takaici brother nagayama ban yarda kacire ko sisi cikin dukiyarnan kabashi ba Idan kuma kaqibin xancena kayi abinda xakayi kawai Yace am Sowie 'dan uwana Naji xanyi yanda kakeso aman muyafe mishi Yace mudai barshi da Allah kawai Ba wani maganar yafiya Ya kashe mana iyayan namu bamu 'dauki fansa ba sannan kace muyafe masa inaaa Wannan kuma shida mahaliccinsa RAMADAN Yace rayuwar daxamu barta mexai kawo rashin yafiya cikinta..... Junior ya katseshi da cewa sai anjima da Allah Amma kafin nan kashafa cikin matarka ka gaisar min da Babyna Dan jiya nayi mafarkin harta haifa maka twice bye..... Yana fa'din haka ya kashe wayan RAMADAN yabi wayan da kallo yana mamakin xafin rai irin na 'dan uwannan nasa Tunani yayi Sosai kafin ya koma ga Dadyn nasa yana cemai toh Dady abin da yadace yanxu araba dukiyata kashi biyu aban kashi 'daya Sauran Kusan yanda xakuyi da ita kai da Dady Auwal Hakama ta 'dan uwana Murmushi Dadyn yayi Yace RAMADAN kenan yanxu tsofa yaxo mana ba'abinda Xamuyi da dukiya me tarin yawa haka Xadai mu 'dauki abinda yadace mubar muku sauran RAMADAN Yace toh Karabata kashi uku ka'dau 'daya kaban 'daya inyaso saika ajiyemin 'dayan Hakama xakayimah ta 'dan Uwana Yace toh Madallah Amma kana ganin xaka iya riqe kaso 'dayan RAMADAN dan naga dukiyar tanada yawa fah Yace karka damu Dady xanbi da ita kan tafarkin addanin musullinci kuma dama inason cikama Auntyna wani burinta Nidai fatana shine duk alkairin da kaji nayi mah wani kar kaji Komai aranka Dady Yace toh Allah yayi muku albarka Yace AmEEn Nan Dadyn yakira junior RAMADAN yake qara labarta miki yanda sukayi da RAMADAN Yace ba Komai ai Dady albarkarku kawai muke nemah Yace kunsamu my son ayi kararu lapia Yace toh Dady Daga gun Dadyn bank RAMADAN ya wucce Transfer wasu maqudan ku'di RAMADAN yayimah SAILUBAH Kafin yayo gida cikin farin ciki da nisha'di Tana kitchen tana 'dan wanke wanke ya rungumeta ta baya Yace Auntyna... Ta

Chapter 21 of 33