Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
mafuta agareta bah Diremai couscous tayi Wanda yasha kayan lambo danginsu karas fiss koran tattasai Sai farfesun kayan ciki da drink ๐Ÿ˜ฌ Tana bashi yana tsuga mata iskanci da shagwa6a. Daga Yace bakinta mekyau. hancinta dogo mekyan fasali. Idanta manya masu kyau dayin fari๐Ÿ™„. Fuskarta me'dan fa'di gwanin ban sha'awa. Yatsunta sirara masu kyau da jan lalle. Qafarta 'Yar qarama mekyau da kowane takalmi Tanadai jinsa taqi kulasa Daga qarshe Yace Aunty namiki miji๐Ÿ˜€..... Takallesa da sauri Ya 'daga mata gira dama ya fa'di hakanne danta kulashi Aiko Tace Waye mijin Ya tashi ganin ya qoshi da abincin. ya sakar mata kiss a wiya kafin Yace wasa nake miki Zan kiraki can ajima in miki sai da safe Tace bana buqata kawai sai Allah ya tashemu Ya sakar mata shegen kallansa Nan take jikinta yamutu Yace pls manah Tace toh saika kira Yayi Murmushi da shafar gefan fuskarta Kafin ya ficce daga harabar gidan SAILUBAH tabishi da kallo tana kissima abubuwa da dama aranta game da shi Can wajan sha biyu da rabi na daran tayi nisa abaccinta taji ringing 'din wayar tata 'Dauka tayi batare data duba ba. Dan tasan 'dan rikicin nata ne Yace Auntyna..... Tace na'am Yace tashi pls muyi hira Tace bacci RAMADAN Yace pls my Aunty tashi dan Allah Tajah numfashi Tace darene fah RAMADAN pls kabarni Kamar xai mata kuka Yace nasani pls ki jini ka'dan๐Ÿ‘Œ๐Ÿป dan Allah Tace kafin nan. meya hanaka bacci Yace kece Aunty Danayi me Yace dakika dami xuciyata Akan me Akan qaunarki mana. Pls nidai ki tashi ki gayamin kalmah me da'di wacce xataban nutsuwa inyi bacci cikin farin ciki Tace ina mamakin futunar daka koyo ayanxu RAMADAN Cikin shagwa6e mata Yace nidai ki fa'damin in barki kiyi bacci naji yana damunki Tace baxan fa'daba Kashe murya yayi dagaske kamar xaisa mata kuka Yace dan Allah Auntyna..... SAILUBAH taji muryar tashi har cikin ranta Tace ina sanka toh 'dan Qanina kayi me da'di Yajah numfashi Yace inaso gobe kishirya muje inda xa'a fara koya miki mota Tace nagode 'dan Qanina Yace Wlcm my Aunty. Kidaure kiyi mafarkina yau. Ashagwa6e Tace ai Kullun a cikin mafarkinka nake Yace wow๐Ÿ˜€ gayamin meyasa kikeyi Kullun Kamar xatayi kuka Tace Bayan ka 6ata tunanina da tunaninka ko xama nayi tunaninka nakeyi bare kuma bacci Kasan ba abinda baxan gani bah RAMADAN yayi murmushin jin da'di Yace Allah me sona Tace Allah Yace toh eh min kiss ka'dan๐Ÿ‘Œ๐Ÿป in barki kicigaba da baccinki ko Tayi mai ya lumshe ido tare da kashe wayan ya 'dauki minti biyar yana yana jan numfashi kafin ya tashi yayo Alwala ya hau Sallah SAILUBAH ko gyara kwanciya tayi tana rayawa Aranta koma miye dai yanxu ta fahimci RAMADAN shine nutsuwarta Washe gari yana qaryawa da iyayan nasa ya kalli Dadyn nasa Wanda kwanansa biyu uku kenan da dawowa daga England daya kaima junior xiraya Yace Dady baka gama ban labarin yanda kagano min junior ba Dady yayi murmushi Yace ai nagama baka labarin komai Yana cikin goshin lafiya Momy Tace karka damu gaba mu biyu xamu ni da kai Khairat Tace dani Momy RAMADAN Yace aikuwa. Yana gamawa gidansu SAILUBAH yayi Ganin yanda tamishi kyau cikin wani yadi me kalar jah an mata doguwar riga irin A shape 'din nan Shiyasa shi 'daukarsu hoto Yace Aunty kinyi kyau Sosai Amma saidai kisa hijabi SAILUBAH tawaro ido Tace hijab Dan itadai ba amabociyar sawa bace Yace eh Tace tab๐Ÿ˜ฌ baxan saba Shaga6e mata yayi kamar xaiyi kuka ya dinga lallashinta kafin tayarda tasaka Tana maseefar karya qara takura mata akan hakan Shuru yamata tunda dai tasa kishinsa ya ragu Direct kaita yayi inda ake koyan motar ya biya Komai harda na Aunty XEE yana gaya mata anjima KHAMIS xai kawota Tace toh Ya xuba mata ido yanda taketa murna abin ya masa da'di Can Yace Aunty xan tafi Ta kallesa yayi mata kallan qasa qasa Nan tagane nufin shi Saita share shi Murmushi yayi Yace akwai lokaci me xuwa wanda idan yaxo baxaki shareni bah Auntyna Tace naji jeka sai anjima Murmushi yaqara yi kafin yatashi motarsa ***** ***** ***** ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ England junior RAMADAN ne yashigo 'dakin nasa agajiya dan yau bayanan karatun nasa sun caja mishi kwakwalwa Hutu yake buqata da budurwarsa Shakira dan haka yakirata awaya Yace pls my baby xo gareni yanxu Tace toh ganinan Ko cikakken minti biyar batayi bah saigata Ya tashi ya rungumeta yana kissing 'dinta da jan ajiyar xuciya a qamshinta Sosai suka fa'da duniyar iskanci Inda junior yasamu sanyayyiyar samsuwar da yake muradi Bayan sun tsaftace Kansu sai suka fita shan iska. Junior wayayyan Yaro ne. Ba wata wayewa da xaka nuna masa Yanaji da ilimi hankali nutsuwa Sanin darajar kansa Illarsa 'daya ceโ˜๐Ÿปitace aikata xinah da yakeyi da Shakira Bayan haka ayanxu bashi da wata illah Turawan cikin makarantarsu duk sunaji dashi Dan yana bama wasunsu lokacinsa Ya xauna ya fahimtar dakai abinda baka gane ba Sam bashi da baqin ciki akan hakan Kallo 'daya xakama junior kasan bashi da wata matsala arayuwarsa Ga xuciyarshi ko SOYAYYAR SAILUBAH CE take wayalar da ruhinsa wannan itace rayuwar da junior yakeyi a England ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ๐Ÿ‘ฏ SAILUBAH dai sai ahankali dan yanxu bata da abinyi sai tunanin RAMADAN 'dinta Shiko yasa meta yanda yake so sai 6ata mata tunani yake yi FAWAS baida matsala dan sai bin tunanin HAMEEDA yake yi Yana kwa'dayin ranar daxai mallake ta'dora shi akan hanya. XEE ko ba abinda yake damunta dan sai tsula soyayyarsu suke yi ita da gwanin tafiyar nata KHAMIS..... Da misalin qarfe tara na safe ne Abban SAILUBAH yasata aga akan tagaya masa wata fitar matsayin mijin Auranta Tace Abban dan Allah kayi hakuri Yace kinyi kuskure dan Wlhi baxanyi kaffara ba. yanda Nace in baki kawo min Wanda kikeso ba. xan ha'daki da wanda naso. toh yanxu mah bata canjah xani bah. Tace toh xan gayama anjima da daddare Ya harareta Yace Allah ya kaimu Aiko tasa RAMADAN tayi agaba akan yagaya mata mexatace mah Abban nata RAMADAN yayi qif qif da ido Yace am so sorry my Aunty Ta kallesa arikice cikin maseefa Tace me kake nufi Kana nufin dama baka shiryama wannan ranar Komai bah agareni kahanani tsayawa da kowa. Ya 'daga mata kai a shagwa6e alamar eh...... Kuka sosai SAILUBAH tasamai Sai ya durqusa agaban Cikin lallashi Yace kiyi hakuri Auntyna Tace ban ta6a ganin 'dan iska 'dan rainin hankali kamarka bah RAMADAN Wlhi baka isa ba awannan karanba Ina tabbatar maka da cewa *saika Aureni* ๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚ ๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚ ๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚๐Ÿ˜‚ Tunda aka haifi RAMADAN baita6a jin kalma me da'di kamar wannan bah Da'din ya cika xuciyarsa Sosai๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Amma azahiri sai yayi saurin jah da baya tare da xaro ido๐Ÿ˜ณ Yace aa aa Aunty in Aureki in kaiki ina. Ina qaramin yaro๐Ÿ˜ณ SAILUBAH taci gaba da kukanta tana cewa Wlhi saika Aure ni Dawo wah gabanta yayi cikin lallashi Yace xan Aureki Auntyna Amma da shara'di uku Ta kallesa afusace Tace ina ruwana da shara'dinka Yace kijini mana. uku ne kacal fah๐Ÿ‘Œ๐Ÿป Tace bazan jika bah Yace toh shikenan inna Aure kin na gaya miki Su. Tajah tsaki Tace xan Aureka ne na wata biyar..... Dan kaucema xa6in Abbana Da xaran nayi watannin nan agidanka saika sakeni na dawo gida na Auri xa6ina Kaga daga wannan lokacin bani bakai ๐Ÿ‘ˆ๐Ÿป Tunda xamana da kai bashi da amfani... RAMADAN yayi Murmushi Yace toh naji shi kenan Share hawayanki 'Yar Auntyna Ta harare shi da tashi tana cewa xanje in gaya masa kaine na tsaida Kai kuma sai Kasan yanda xakayi da Momy da Dady Yace dan wannan karkiji Komai Dare nayi tagayama Abban nata RAMADAN ta tsayar a matsayin MIJIN AURANTA Da mamaki Abban nata Yace RAMADAN Tace eh Shuru yayi mata na'dan wani 'dan lokaci. Can Yace taje saiya nemeta Shima RAMADAN Suna xaune da iyayan nasa Yace Dady na samo wacce nakeso Yace toh Madallah wacece Ya Sosa qeya Yace Aunty SAILUBAH Da sauri Dadyn nasa ya kallesa Momy ko tasan xa'a rina wai ansaki xanin mahaukaciya tace tasan xa'a rina Dadyn Yace SAILUBAH Yace eh Yace Toh Madallah Xanyi magana da Abbanta Sosai iyayan nasu biyu suka xanta akansu Inda suka yanke Aure nan da wata uku Dadyn RAMADAN ya bada sadakin RAMADAN dana gani ina so Magana taqare๐Ÿ‘ฏ SAILUBAH tasamu xantawa da XEE abin yayima XEE da'di Sosai Ga jama'a ko mamaki ya lilli6esu Sam sai yanxu RAMADAN yadena tsulawa SAILUBAH iskanci Iya kacinta dashi kamar yanda suke da can Hakan ko yayi mata da'di Sai dai duk da haka idanshi akan bakinta yake Gawani ja mata aji da yakeyi as big boy Tata6e baki dan bai isheta kallo ba Wannan kenan๐Ÿ‘Œ๐Ÿป **** **** **** Toh ance wai rana bata qarya wai saidai uwar 'diya taji kunya.... Toh mai xaisa baxan nuna farin cikina bah๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป๐Ÿ’ƒ๐Ÿป da xuwan bikin FAWAS da HAMEEDA Jibi jumma'a ne 'daurin Auran nasu masoyansuโค Yau takasance laraba qanwar Momyn FAWAS CE da 'yan dangi xasu kai kayan Auran HAMEEDA Kayane nagani na fa'da Wanda Dadyn FAWAS 'dinne da Kansa yaje Dubai dan ha'do mishi tunda Momy taqi bada ha'din kai Wasunsu a 'dinke suke dangin Su shadda Masha Allah Komai yayi daidai agun 'yan birni Ga 'Yan qauye ko yaxama abin kallo agaresu. Hakan suka dawo Cikin farin Cikin karramawar da akayi musu. HAMEEDA taxubama kayanta ido xuciyarta cike da farin ciki Tana San gayu Ashe sai agidan mijinta xata samu yi Kirrrrrr taji wayanta na neman agaji Ta 'dauka da sauri ganin FAWAS ne Yace YAYATA sun tafi ne Tace yanxu suka tafi Yace toh sun ganki Tace tab aiban bari sun ganni ba Yace meyasa Tace kunya mana Yayi Murmushi Yace toh bani labari Tace labarin gixo da ko'di Yace no labarin soyayya Tace hmm ban shirya kalamai yanxu bah Amma kasani. Idan ka mallakeni matsayin matarka xan baka kulawar daba masoyiyar da tata6a bah masoyinta Yace Allah YAYATA Tace Allah Yace toh lokacin yaxo ai Tace aikowa dai..... Sosai RAMADAN da KHAMIS da Ango FAWAS suke shiri dan xuwa 'daurin Aure..... In da sukayi kyau Sosai cikin shigar manyan Kaya. Abinka da wa'yanda basu saba sawa bah. Duk sai sukayi wani iri aciki KHAMIS Yace Wlhi baxan iya da wannan rigar ba (Watoh 'Yar saman ) FAWAS Yace Allah nima RAMADAN Yace aikai ko kaqi Allah saikasata Dan Ni kam xansa dan tun yanxu Auntyna tasa aranta namu yana xuwa KHAMIS yayi dariya Yace wayaga Aunty LUUVAH da kai matsayin ma'Aurata Yace hmm Wlhi ina tuna ranar wane farin ciki xan shiga FAWAS yayi Murmushi kawai batare da Yace Komai bah Sanda suka gama tsaf Suna shiga gidansu SAILUBAH suka ha'du dasu ita da XEE da wata qawarsu Maryam RAMADAN Yace Auntyna munyi kyau SAILUBAH tadafa XEE ta kwashe da dariya Tace Sosai mah Ni dai wannan abu yaqi wucce min arai Wai yanxu kai FAWAS Kaine xa'abama mata yau Yace kai Aunty LUUVAH me kikesan cewa ne Tace gaskiya mana KHAMIS yayi dariya Yace idan kabiye na Aunty LUUVAH harsai a 'daura muna tare da ita tana bamu Takaici dan haka pls muqara gaba RAMADAN Yace Auntyna..... Tace wani abu Yace koda yake saidai nadawo XEE ce tace musu kudawo lafiya 'Yan qannanmu KHAMIS yaje kusa da ita cikin ra'da Yace aini na wucce qani tunda miji nake San xama ko. Karab SAILUBAH Tace hmm xaka iya fa'din Komai tunda tabada kai Yayi Murmushi Yace kai Aunty LUUVAH badai kunne bah Haka suka ficce daga gidan Cikin farin cikin yau Abokinsu FAWAS xai xama Ango SAILUBAH tabisu da kallan mamaki Sosai Qauyan yacika da manyam mutane *Ahaka aka 'daura Auran ABDUL FAWAS da HAMEEDA* Sosai FAWAS yake sauke ajiyar xuciya RAMADAN Yace Shege kace Alhamdulillah Yayi Murmushi Yace Alhamdulillah KHAMIS Yace masha Allah. Allah naroqeka yanda ka mallakama FAWAS HAMEEDA Ina roqanka da kamallaka min ZAINAB matsayin matata Haka kuma ina roqanka ka mallakama RAMADAN FATEEMA SAILUBAH Allah dan qarfin mulkinka AmEEn RAMADAN da FAWAS sukace RAMADAN ya qara da fa'din naji da'din addu'ar nan Allah ya amsa Mata uku ne na dangindu FAWAS sukaxo 'daukar Amaryar HAMEEDA Sosai suka raina gidan dan basune wa'yanda suka kawo kayan Auran nata ba Amma ganin yanda akamusu kar6a ta mutunci hakan ne yasa sukaji da'di aransu suka tabbatar eh da gaske mutumin qauye bai iya wulaqanta bakwanshi bah Toh Madallah HAMEEDA dai taxama ta FAWAS Dinginta ba qaramin rud'ewa sukayi ba da ganin gidan da suka kawo HAMEEDA Toh dama bawai sun ta6a shigowa cikin gari haka bane Momy dai ta 'daure ta basu kulawarta Inda suka danqa mata amanar HAMEEDA Ta nuna masu shashinta suka Kaita da qafar dama Washe gari suka tarkata suka tafi sukabar HAMEEDA da Momyn FAWAS agida d'aya โ˜๐Ÿป Suna tafiya HAMEEDA taxura hiyabi tayi shashin Momy A falo tatarar da ita tana magana da wata 'Yar aiki Ta durqusa har qasa tagaisheta kanta na qasa Tun shigowarta falan momyn taxubah mata ido gabanta kuma ya fa'di Sam batayi tunanin HAMEEDAN haka take Yarinya kyakkyawa da ita bah Cikin mutuwar jiki Tace lafiya lau da fatan kintashi lafiya Tace lafiya lau Shuru bamai magana cikinsu Can dai HAMEEDA Tace Momy kinada wani aikine Jim Momy tayi ka'dan can Tace aa Saidai gobe HAMEEDA Tatashi Tace toh Allah ya kaimu AmEEn Momy tace HAMEEDA tafitta daga falan Momy tabita da kallo da k'udirce wani abu aranta akan HAMEEDAN๐Ÿ˜ณ FAWAS ko ayau 'dinne yake saran jin 'dimin matar tasa Amma kuma saime ๐Ÿ˜ณ Bayan su KHAMIS sun rako FAWAS gun Amarya HAMEEDA Harda wa'zinsu akan tayima mijinta ladabi da biyayya Bayan suntafi FAWAS ya matso ga matar tasa Yace YAYATA 'dan bu'de idan mana Taqi kulashi Ganin haka yasa yayaye lilli6in nata ya xubama fuskarta ido Yace kinyi kyau Sosai Tace nagode Yace nayi farin cikin Kasan cewana mijinki na miki alqawarin idan har kika iya dani. Toh bake ba kishiya Tawaro ido๐Ÿ˜ณ Tace idan kuma nakasa iyawa fah Yace sainayo miki kishiyoyi uku arana 'daya. Ta shagwa6e fuska cikin shagwa6a Tace bana San kishiya HABIBINA Murmushi yayi da cewa. Toh Ki iya dani mana Tace idan kakoyar dani baxanqi iyawa bah Yace toh naji. tunamin mah Tace me kenan Yace abin ranar danace naji kamar na kama fuskarki in tsotsi bakin kiiii......... Ya qarashe da wani salo Ta waro ido๐Ÿ˜ณ Tace lah๐Ÿ™Š na 'Yan iskannan Yace Yauwa toh yanxu inaso nayi miki Tace iskanci ne fah Yace eh. agurin wa'yan basuyi Aure bane yake iskanci๐Ÿ˜ณ Tace ko nima yanxu kayi min iskanci ne Yace ba iskanci bane Danni yanxu mijinki ne dan narigada na mallakin Komai naki Ko kin MลณลŸฤ ne Ta girgisa kai Cikin sanyi Yace toh matso in tsotsa da kyau Kantayi wani motsi harya fara 6ata mata kwakwalwa Sosai yabata makeโœ” kiss Yana Cikin hargitsata ne. wayanshi tafara qara Yana dubawa yaga Momyn shice Cikin sanya ya saketa Yace Momy CE da alama wani abune bari naje in dawo D'agamai kai kawai HAMEEDA tayi Yana xuwa ga Momyn nashi Yace Barka da dare Momy Tace Barka Na kiraka ne dan nagamah Yace ina jinki Momy Tace ayanxu banasan kak'ara yin shashin HAMEEDA...... FAWAS ya kalleta da sauri Ta gya'da mai kai da cigaba da cewa aika jini Tun farko basan auranka nake da itaba Kanace har Sanda Dadynka yaje ya nemo maka Auranta Toh yanxu umarni nake baka amatsayina na mahaifiyarka karka kuskura ka qara shiga shashinta Cikin sanyi FAWAS Yace meyasa Momy kuma har sai yaushe Tace haka kawai nayi ra'ayi kuma lokacin da xan lamunce maka xuwa gareta banajin yana xuwa nan kusa Shuru FAWAS Taci gaba da cewa La amince maka idan taxo shashin nan kugaisa Ko kuma xance taxo 'dakinka kugaisa Kuma shima banaso Ku wucce minti biyar Idan kadawo kasameta anan kuyi gaisuwar yamma idanko baku ha'duba shikenan. Kuma Wlhi ko shiga 'dakinka kayi kakirata awaya ban yafe maka bah....... A hargitse FAWAS ya kalleta cikin tashin hankali Tace kuma naji ka gayama dadynka wani Abu cikin abinnan da nace Wlhi sai kaga 6acin raina irin Wanda baka 6ata gani bah. Tana kaiwa nan Tatashi da cewa. kabani guri nagama maganar dakai Cikin damuwa FAWAS yayi shashinsa Yafi awa yana saqa da warwara Can yakira RAMADAN ya kwashe Komai ya gayamai Ya qara da cewa Momy nasan kasheni da raina RAMADAN Nasa araina Xan fara rayuwa da HAMEEDA yanxu Ashe fatanka xai bini.... RAMADAN Wanda yake kwance agadansa yana huta gajiya da tunanin Auntynsa SAILUBAH akan yanasan yaje ya ganta koya sami nutsuwa. Da sauri ya tashi xuciyarsa cike da tausayin FAWAS Yace amatsayina na 'dan uwanka FAWAS xanso kama mahaifiyarka biyayya dan bamusan me take nufi da hakan bah FAWAS Yace koma me take nufi ayanxu cutarwane gareni RAMADAN Yace aa banasan ka k'ara fa'din haka. Dan duk abinda kaga iyaye sun xartar akan 'ya'yansu toh sunada manufah akan hakanne FAWAS yajah numfashi Yace bara na kira KHAMIS Naji Yace Owkie Amma kayi tunani me kyau abokina Koda FAWAS ya gayama KHAMIS Komai Arikice KHAMIS ya kira RAMADAN Yace yanxu nima haka momyna xata rabani da Aunty XEE RAMADAN yayi Murmushi Yace toh waya sani ne Cikin fusata KHAMIS ya qara fa'din pls kagaya min Yace Wlhi ban sani ba KHAMIS Cikin damuwa KHAMIS ya kama kansa Yace Allah katemakemu kacire mana damuwa a tafiyarmu . Amiien RAMADAN Yace suka ajiye waya HAMEEDA ko ganin HABIBIN nata bai dawo bah sai kawai takwanta abinta RAMADAN ya sauka daga kan gadansa cikin tausayin FAWAS yayi gun Auntynsa Ya sameta da Kakah Suna hira Yace Auntyna...... Tace Kaxo ne ka fara damuna da kira da surutu kamar aku Yayi Murmushi Yace naxo tad'ine yau SAILUBAH ta waro ido Kakah Tace saiki tashi ai Tace shareshi Kakah wasa yake yi Kakah tayi Murmushi irin nasu na manya da takaicin SAILUBAH dan ita dai tafi shekaru tana ganin soyayyarta a idan RAMADAN Amma dake shashasha CE Sam takasa ganewa Tace mijin Auran naki ne kike cewa in shareshi Tace toh ai ba'a 'daura Auran bah RAMADAN yayi Murmushi Yace Amma ai ankusa ko Lefine dan yau 'daya na buqaci muyi xance SAILUBAH ta gallamai harara Yabi bakinta da kallo Kakah Tace ba lefi bane RAMADAN Ke tashi kije Da kwafah SAILUBAH Tatashi dan ganin ko tama Kakah gaddama a nacin RAMADAN baxai barta bah Sunfitoh rahabar gidan ta kallesa Tace wane saban salone kuma wannan....... Karfa kaga na nemi hakan ta kasance na Auranka kanemi raina min hankali Tafa'da cikin 6acin rai da San komawa falan nasu........ Da sauri ya katseta da cewa Wlhi kika tafi sainaje na gayama Abbah Komai Tajuyo Tace mexaka gayamai Yace ince mai ba Auran Allah da Annabi xakiyi bah Auran biyan buqata ne na watanni biyar Kinga ya ankare dake ya afasa Aura miki ni Sai ya ha'daki da almajiri hakan ko shiyafi dacewa dake. SAILUBAH ta kallesa a tsorace da dawowa gareshi Cikin sanyi Tace toh gani me xakamin Yayi mutmushin idansa akanta Yace kawai kimin hirar soyayyah inji da'di araina Tace Amma aini ba sa'arka bace. kaje gun 'Yan matanka mana Yace baxan jebah naki kalamanki nakeso yau SAILUBAH tatsaida idanta sosai akansa nan tagano futunar tasa CE tatashi yanxu Tace toh ni me xance maka Yace me kike cemah samarinki Tace kana barina dasune bare insan wasu kalmomi Bayan kasan ni bansan wani abu waishi so bah. Ya harareta Yace yau kisan miye shito Tace tayaya RAMADAN ya dafe kai. Daba dan yayi alqawari aransa bah daya kai hannu gareta ya nuna mata yanda ake so yake Ya 'dago da kansa agankali Yace oho kawai kalamai nake buqata na SOO shine magana Dan idan naje wajan 'Yan mata nah kalamai suke gayamin masu da'di irinsu Ina sanka Honey Ina sanka baby Inasan ka xama uban 'ya'yana Ina sanka har qarshen rayuwata Ina sanka Darling Ina San in kasance tare dakai........ Shuru RAMADAN yayi ganin tasake baki da waro ido tana kallansa Ya harareta Yace saina gaya miki ko xakice bakisan wa'yannan bah Kai ๐Ÿ‘ˆ๐Ÿป innalillahi. duk Wanda ya mallakeki matsayin Matarsa Auntyna xaisha fama kafin ya 'doraki akan hanya Danke ba abinda kike ganewa wlhi Ina cikin matsala ni RAMADAN ๐Ÿ˜” SAILUBAH tayi shuru dan tarasa memah xatace mishi Sosai ta hango futuna atare dashi Tasan indai bata bashi kalamai bah ba barinta xaiyi bah Shiko shuru yayi mata Yana aika mata da wani shegen kallo fuska 'daure Tace toh ina sanka 'dan Qanina. Shikenan Yace be isheni bah Jan kujerun roban gun tayi Tace toh muxauna Baiyi musu bah ya xauna Tace toh fara min hirar sai indinga baka amsa. Shuru yayi mata kawai yana kallanta Itama shurun tayi Candai dataga baida niyar cewa Komai sai aikin kallanta kamar yasamu TV Tace RAMADAN nafara jin bacci fah Yace ni kuma yunwa nakeji Tashi tayi Tace toh bara nakawo mah abinci Binta da kallo yayi kawai Itako tsayawa tayi a kitchen 'din tana tunani Wai wata irin futunace da RAMADAN.... Yaro kamar littafi Ana gama wannan shafin saiya bu'do wani shafin..... Ita wane hirar soyayya ta'iya Tswww... Tajah tsaki..... Auntyna meyasaki tsaki Da sauri tajuyo da kallanta kanshi atsorace Yace biyo ki nayi ganin kin da'de. Sai kuma naganki Cikin tunani. Me kike tunani haka Tace kai nake tunani RAMADAN...... Ya ta6e baki Yace ai ba'abinda tunanina xai tsinana miki tunda kwakwal warki ashafe take Tace ban gane bah Yace ni natafi goodnight dan nadena jin yunwar mah Tace baka ban amsata ba Yace amsa kikeso Ta harareshi da cewa eh mana Yayi Murmushi Yace ayanxu baki amsa bashi da amfani Amma ki bari sai randa kika xama matata. Toh aranar xan fahimtar dake. Na rantse miki saikin gane kuranki Tace me kake nufi Ban sani bah Ya fa'di haka da ficcewa xuciyarsa cike da takaicinta SAILUBAH tajah tsaki dan tarigada tasaba da wannan yanayin nashi yanxu Watoh ya gaya mata magana San ransa kuma a dun qule Amma fah taso yaci abincin dan abin ya rigada ya xame mata jiki in baici bah hankalinta baya kwanciya Washe agidansu FAWAS ko Da safe Momy da 'Yar aikinta Hinde sungama Komai Har Hinde takaima HAMEEDA nata Lokacin HAMEEDA na bacci haniqan Dan tunda iyayanta suka rasu bata ta6a bacci me da'di irin na yau bah Afurgice Tatashi jin ana kwankwasa mata kofah Tayi shuru da kallan agogo qarfe takwas da rabi dai-dai tagani Da sauri ta diro daga gadon tayi toilet 'dinta Nan 'dauro Alwala da tsaftace bakinta ta gabatar da Sallar Asubahi wacce ta wucceta tuni Tayi mamakin yanda akayi tamakara duk da dama ko aqauyansu kawunta ne me tashinta sallar Asubahin Amma ai yazama jinin jikinta meyasa yau bata tashi da wuri bah Ta kalli lafiyayyan gadanta Tayi Murmushi Tace qila dan samunka danayi ne. Ahankali tatashi tayi falon nata Anan taga Hinde xaune..... Tace kiyi hakuri dan Allah nabarki ko Tace aa Amaryarmu ainaji motsinki shine nace bari na xauna na jiraki mugaisa qila wani uxirinne ya tsaida ke Tace aikowa ammafah kinsha jira Hinde tayi Murmushi HAMEEDA tadurqusa har qasa tagaisheta cikin ladabi Hinde ta amsa cikin jin da'di Tace abin kari na kawo miki Tace har kun gama Tace eh HAMEEDA tadafe kai Tace naso tayaku Hinde Tatashi tana cewa kedai kici abinci yanxun nan HAMEEDA tabi bayanta tana cewa toh Amma saina gaida Momy Tace aiko tana kitchen Har kitchen 'din HAMEEDA tashiga. Amma bataga momyn bah Tace Babah inane 'dakin Momy Tanuna mata Sallama tayi a'kofar 'dakin Momy dake saka turare tayi Murmushi Tace shigo mana Cikin ladabi HAMEEDA tashiga da durqusa ta gaisheta Ta amsa da nuna farin cikinta tana cewa kinci abinci ko Tace aa yanxu dai xanci Tace toh Maza kije kici in kingama kixo inasan magana dake Tace toh Amma dan Allah Momy kiyi hakuri ban samu tashi da wurri bane shiyasa banxo na tayaki aiki bah Murmushi Momy tayi Tace Karki damu kinji 'yata jeki dawo Tace toh Tana tashi da nufin fitta sukaci karo da FAWAS Yace o Am sorry Ko mawa tayi ta Durqusa Tace ina kwana Adamuwance ya qara tsaida idanshi akanta Yace lpy Tatashi ahankali taratsa tagefansa ta wucce Yabita da kallo Kafin ya kalli Momy Yace gud Mrning myy momy Tace Mrning my son katashi lafiya Yace lafiya qalau Tace toh Madallah Yace Dady na dining ke muke jira Tace muje Dady ya kalli FAWAS Yace ina 'yata take... FAWAS ya kalli momy xaiyi magana.... Momy tayi saurin katseshi da cemah Dady ai 'daxo taxo muka gaisa Nace tatsaya muyi breakfast tare dake me kunyace sai tatsaya min nuqu nuqu. Shine nasa Hinde takai mata nata Dadyn ya kalli FAWAS Yace inasan

Chapter 17 of 33