Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
mata. qila abin ba alkairi bane. kuma da tanaso muji data fa'da mana tun farko Innah tagya'da kai Tace hakane toh Allah ya kyauta Dama Momyn taku Tace yau xataxo da yamma ita dasu Dady qila maganar LABEEBAN CE. jiya takirani take gayamin Babah Yace toh Allah ya kawosu Kinga na dawo da qarfe uku dan susa meni Innah Tace ya dace kam Yamma nayi ko Su Momy sukaxo da maganar Auran KAMAL da LABEEBAH Toh Madallah Komai yaxo da Sauqi dan anbada sadaki da Komai Har akayanke biki wata 'daya me xuwa LABEEBAH tabasan Komai akan lamarin bah Sanda Su Momy suka tafi Sumayya takawo mata tsegumin. Aiko LABEEBAH ta xabga tagumi da fa'dawa tunani Ga dai KAMAL tana shirin mallakarsa Amma damuwa da fargaba sun cika xuciyarta Sumayya Tace yanaga kin shiga tunani Rukayya tayi Murmushi Tace ai dama nasan qarshen wannan game 'din naku haka xai kasance tunaninki bangane shine KAMAL 'din nakiba Shuru LABEEBAH tayi musu tajawo maganin da Momy tabata 'daxo nan ta6alla tasha dan tafara jin marar tata tafara mata ciwo Armiyaniya KAMAL Suna qasar Armiyaniya inda ya gwarfana gaban Sarki ya gaya masa ainiyin Waye shi da dalilin da yasa har sarkin ya sameshi Cikin ladabi Yace kayi BABANA ha'ki'ka bamma Kaina adalci bah tunda na iya in fa'da maka gaskiya kayimin afuwa dan Allah kaya femin Sarki yayi Murmushi Yace koma dai menene nayafema tunda kayi hakanne da wata manufarka Amma inajin tsoran rabuwa dakai KAMAL Yayi Murmushi Yace aini nakane BABANA Sarki ya qarayin murmushi yace matsalar 'dayace shine iyayanka baxasu yarda Su bar min kai bah KAMAL yayi shuru dan gaskiyane yasan Su Momy kam baxasu yarda subar ma Sarki shiba Sati 'daya KAMAL yana Armiyaniya yau ne shida Marwan suke shiri akan gobe suyi dubai KAMAL ya 'dauki wayarshi da take ringing cikin saurin Yace Dadyna Dady Yace kaxo fa'dar Sarki babanka ka samemu Da mamaki KAMAL ya kalli wayarsa nan ya tabbatar da Dady yake waya Sai Yace toh da kallan Marwan Yace kaji wai Dady yaxo wai yanxu haka Suna fada Marwan ya ficce da gudu yana cewa saina rigaka ganinsu KAMAL yayi Murmushi ya bishi Aiko nan yaga Dadyn shi da Dadyn Salim da Sagna da Safna da Salim Yayi mutuqar murna da ganin Su Momy Tace kayi mamaki ko Yace Sosai ma dan bayaune nayi tsammanin xuwanku bah Tace Dadyne ya shirya maka wannan baxatan anayin maganar Auranka da LABEEBAH Yace toh mushirya xuwa Yace naji da'din hakan Dady Kwana biyu Su momy sukayi Suna ma Sarki godiyar yanda yariqe musu KAMAL Sannan sunga karamci agun mutanan gidan KHADIJA ko tana nane da momy ita da Halima suna jin Santa aransu dan Momy mutumce Sarki da Dady sun tsaida xance akan KAMAL xai tsaya mah Sarki akan kasuwancinsa na Dubai Sannan shi KAMAL Yace xaibu'de asibiti nakansa anan Abuja manyan doctors Su kafa asibitin xai dinga xuwa lokaci xuwa lokaci Dady yaba Sarki hakuri akan KAMAL dai xai dinga rayuwarsa agarin na Abuja Yadai xamadai KAMAL xai tsayama Sarki akan kasuwancin Sa Maganar xaman rayuwa dai yana tare da iyayansa Sarki yayi murna mah da hakan dan bayaso KAMAL ya ku6uce masa gabaki 'daya Ahaka Su Momy suka dawo xuciyarsu cike da qaunar Sarki da iyalansa Lamarin XARAH dai sai ido taxubama KAMAL da LABEEBAH dan soyayya tsalaninsu sai sambarka Dan LABEEBAH idan KAMAL ya kirata manta kanta take haka xata xage susha soyayyarsu ita da shi gwanin tafiyar tata [10:59PM, 27/10/2016] Rahamat Nalele💋: XARAH takan kulle kanta a'dakinsu ko bayi tayi kuka tayi kuka San ranta Sam jitake tatsani kanta meya kaita aikama KAMAL haka tasani da yanxu tana tare da mijinta Ana saura sati biyu biki Momy takira XARAH da LABEEBAH akan tanasan Su xauna kusa da ita na wani lokaci kafin xuwan bikin Nan ko gyara LABEEBAH take sanyi kawai Aiko LABEEBAH ta gyaru agun Momy Dan maganin mata ingantattu Momy tadinga 'dirka mata Har saida LABEEBAH takai tana canja pain sau biyar a rabah Abin dai sai Sam barka Amarya LABEEBAH tasha gyara na bam mamaki Sai ana saura kwana uku biki Su LABEEBAH suka dawo kano dasu Sagna Kuma aranar Su Kakah suka kawo kayan Auran LABEEBAH Hmmm mekaratu kaxo gidana ni Rahamat kasha kallo😂 Sagna da Safna ne suka saka LABEEBAH agaba suna yimata make-up dan yaune walimar bikin nata Tayi kyau Sosai cikin shigar wani shegen les me colour na sky blu XARAH ma haka Dan anko sukayi Walima ka'dai LABEEBAH Tace tanaso acewarta albarkan Auran suke nema Anyi walima me ratsa xuciyar me imani Inda malamai mata sukayi wa'axi me burkita xuciyar mutum yaji yanasan bautar Allah da San manxansa Anci ansha an Washe Washe gari ya kama jumma'a haka aka'daura Auran *KAMAL da LABEEBAH* Gaban LABEEBAH ya yanke ya fa'da XARAH tafashe da kuka Dama ya kasance daga XARAN sai LABEEBAH da qawayensu Su biyu a 'dakin XARAH Tace nacuci kaina LABEEBAH ta kalleta ka'dan hawaye ya xubo mata Tace Ashe xan xama *MATAR KAMAL.......* Wayarta tayi ringing tana kallan KAMAL ne ta 'dauka dayin shuru Yace Allah ya cika min burina yau na mallakeki matsayin matata Dama na gaya miki insha Allah xamuyi rayuwa me da'di me gar'di me sanyi me santsi Inaso kice ina sanka KAMAL ina MASEEFAR SONKA. Hakan xaiyi min da'di my baby. Cikin kuka wiwi Tace wannan kalmar itace kalmar da harshena ya kware wayan fa'darta Ina sanka KAMAL ina MASEEFAR SONKA Gaban XARAH yayanke ya fa'di. Tabbas LABEEBAH tagama samun KAMAL KAMAL ya gama samunta tunda gata kusa da ita Amma tafurta Kalmar tanasan KAMAL kuma agabanta KAMAL yajah numfashi Yace ke ka'daice macan Aurena har abada. Kisani ko a aljanna ina ina addu'ar Allah ya barni dake Ina MASEEFAR SONKI Ki shirya xama dani Dan na tanadar miki wasu abubuwa wanda na'dau shekaru ina tara mikisu Idan kin tsallake kwanciya a qirji na yau. Gobe bazaki tsallake ba.......... Nayi miki wannan alqawarin LABEEBAH taqara saka kuka yayi saurin kashe wayan nasa XARAH taxuma LABEEBAH ido LABEEBAN ta kalleta ido cikin ido Tace ina matuqar ~*MASEEFAR SON KAMAL*~ XARAH ta goge hawayanta Tace nasani Tana fa'din haka tabar 'dakin 'Daya daga cikin qawayan nasu Tace da LABEEBAH nidai wannan Abu yaban mamaki XARAH ta Aureshi a karan farko gashi ke kin aureshi a karo na biyu Shuru LABEEBAH tayi mata Cikin wannan ranah LABEEBAH tasha nasiya daga Su innah da Ya Usman har Rukayya Tayi kuka San ranta Haka tanaji tana gani aka kwashesu xuwa Abuja. Shikenan tabar gida har abada kuma ba'a mata fatan tadawo taqara rayuwa irin tada agidan Dare baiyi can bah suka iso Abujah tunanin LABEEBAH gidan da akakai XARAH nan xa'a kaita ashe ina ba nan bane Wani shegen gidanane akakaita inda ya hargitsa kowa. Gidane Wanda ya amsa sunansa gida Gida ne Wanda duk mesan duniya xaiso dama shine ya mallake shi Rayuwa kenan me xuwa da canji kala kala Rukayya da Sumayya XARAH sun taya LABEEBAH kwannan gidanta Amma kallo 'daya xakama XARAH kagane tana Cikin wani hali da takura Dan ita da tayi niyar qin biyosu Sam Amma daga baya tacanja ra'ayi Washe gari Komai yatafi yanda akeso Dan haka Su XARAH suka cale garin na KANO Duk da Momy bataji da'din hakan bah. Amma sun bata uxiri Bayan tafiyarsu momy takira LABEEBAH awaya tana bata hakuri ta kwantar da hankalinta dan Sumayya da Rukayya sun gaya mata irin kukan da LABEEBAn takeyi Tace toh Momy Su Sagna da Safna da Khadija da Halima yaran Sarkin Armiyaniya ne kawai suka rage agidan LABEEBAH sai SAUBAN 'dinta Khadija da Halima sun qarema LABEEBAH kallo tsaf sun gano tafi kyau afilima Gaskiyane KAMAL yayi dace da mace Itama LABEEBAH tana binsu da kallo dan bata sansu adangin Su Sagna ba Can dai takasa hakuri ta tambayi Safna suwaye Tace yaran Sarkin daya riqe Ya KAMAL ne Tace ayya shiyasa ban sansu bah Can dare suma suka watse mata. Ta kasance ita 'daya kwal dan har SAUBAN sanda sukamai wayo bata saniba sukayi gaba dashi dan Momy ta garga'desu akan karsu barshi Sai da suka tafi ta'ankare. Aiko taji haushin hakan Bayan tayi sallar isha'i ne tayi kwanka da saka wata atamfah me launin pink tayi kyau Sosai aciki riga da siket ne Kayan sun matseta yayin da Komai ya bayyana agareta Tafeshe jikinta da turare tabi gado tana tunanin rayuwa Saidai batayi nisa a tunanin nata ba taji shigowar Su KAMAL kusan su biyar ne KAMAL ya shigo 'dakin ganinta kwance yasashi yin Murmushi tare da xama kusa da ita Ya 'dagota jikinsa da rungumarta Itama ta langwa6emai Cikin wata murya Yace Babyna Tace na'am Yaja numfashi da shaqar qamshin kanta Yau gaki ga Ya KAMAL 'dinki Tace nayi farin ciki da wannan ranah Yace nafiki farin ciki fah Tayi Murmushi da qara shige mai Cikin wani yanayi ya 'dago ha6arta yana qarema fuskar tata kallo Ta lumshe ido Sai yakai bakinsa kan idanta ya kissing Ta qanqa meshi dan jin wani xirrr da taji Ya gyara mata xama Sosai akan ciyarsa. Sannan ya kira Marwan awaya Yace Su shigo kawai Aiko kan LABEEBAH ta ankare saijin shigo warsu kawai tayi Allah yasa da gyale ajikinta. Ta6oye fuskarta a girjinsa Abo kana Yan nasa sukayi sha'awarsu ahaka Yayinda LABEEBAH takasa motsi ko ka'dan tayi lub ajikin KAMAL tana jinjina tantirancin KAMAL Haka suka gama saka musu albarka a cikin Auran nasu Tare dayima LABEEBAH nasiya Sosai Sannan suka ajiye musu kaxa da madara suka ficce Suna fita LABEEBAH ta zare jikinta daga na KAMAL tana turo mai baki Ya lakuce mata hanci Yace kiyi alwala kafin nadawo daga rakasu Tace ai ina da alwalata Yace Yauwa da ficcewa Ko cikakken motsi batayi ba taji har yadawo yana kulle gidan Can sai gashi da cup a hannunsa yasa agefe Tare da shinfi'da musu dadduma Yace tashi muyi sallar godiya ga Allah daya ha'damu matsayin ma Aurata Ba musu Tatashi yajasu. Bayan sun idar ne ya dafa kanta yayi mata addu'a yayi mata tambayoyi akan yanda take wankan tsarki. Tabashi amsa Daga nan ya fuskanceta da kyau Yace kisaka kayan bacci Tace toh kafuta innasa saika dawo Yayi Murmushi Yace basai na fittaba my baby Kinga na rufe idona mah Taje ta bayansa ta kulle masa ido da 'dan kwalinta Sannan ta'dauki wasu riga da wando masu santsi kuma shara-shara- suke Tayi toilet tasaka Sannan tadawo ta kunce masa furskar tasa Yayi saurin janyota jikinsa suka saka dariya lokaci 'daya Yace watoh keme wayo ko Tamai fari da ido Ya manna mata kiss da lakuce mata hanci. Zaki sani ne ai. Yafa'da da saka mata kaxa agabanta da madara Sai tayi saurin gir gixamai kai alamar takoshi Yayi murmushi Yace meyasa my baby Tace hmm nidai na qoshine kawai Sai ya fara lallashinta cikin sanyin murya Yace haba Babyna najifah tun safe bakici Komai sai aikin kuka Tayi shuru Ya qara maqaleta a jikinsa ya fara bata naman tana ci da madarar Da'di ya cikashi yana bin bakinta da kallo tamkar ya cinye mata shi dan maseefar sha'awar kiss 'din daya bijiro masa Sanda ta qoshi tam ya barta Sannan yafacin sauran LABEEBAH tajita jikin masoyinta abinda take yawaita mafarki akai dan haka kan yagama cin sauran kaxar tayi mai bacci Ya bita da kallan Murmushi ya shafi fuskarta ka'dan da manna nata kiss Sanda baccin nata yayi nisa Sannan ya 'dauke ya kaita bet room 'dinshi ya kwantar da ita kan ni'iman taccan gadansa Sannan yayi toilet yayi wanka ya saka kayan bacci da turare yaxo ya rungumi abarsa Saidai yakasa jurar kasan cewa da ita ahakan Dan haka ya fara mata tafiyar tsutsa ta cikin gashin kanta Cikin mayan bacci Tace Ya KAMAL....... KAMAL yayi shuru yana tunanin duk duniya ba wacce yake jin da'din sunanshi abakinta kamar LABEEBAH Yace Mene ne Tace inajin wani iri Yace haka yadace jiki Aiko saiji tayi ya rabata da rigarta Gabanta yayanke ya fa'di tabu'de idanta nan jikinta yasoma rawa dan ganin ya xubama dukiyar fulaninta ido yana ta6asu yana wasa dasu Tajah numfashi Cikin kwarewa yafara tsotsarsu yana sauke ajiyar xuciya LABEEBAH ta lumshe idanta hawaye ya xubo mata Nan KAMAL ya 'dau lokaci yana abu 'daya yayinda hankalin LABEEBAH yatashi dan ganin kamar bashi da niyar bar mata Su a qirjinta. Gashi sun fara yima xafi da ra'da'di Saita fashe da kuka anan KAMAL ya'dan saurara mata sai kuma ya fara Uwa da ubah Saijin ihun LABEEBAH kake da wani axababban kuka. Amma Sam KAMAL bai saurara mata ba Ahaka tasume mai duk da ya ankare da hakan Amma yacigaba da hidimar gabansa Yi yake yana kuka wiwi dan LABEEBAH taxo mishi da bama bamai Wanda ya zautar dashi daqer yasami kansa Duk da yasan tasume hakan baisa xuciyar shi hakura bah dan qara kwadai tuwa yayi da ita dan haka yaqara sauke abubuwan nashi da yace ya 'dauki shekaru yana tanadar mata Su Sanda ya tsaftace kansa yasami sarki Sannan yaxo yayi lafula raka'a hu'du yana godema Allah daya mallaka masa LABEEBAH matsayin matarsa Kana yaje ya shafa fuskar LABEEBAH Yace am sorry my baby kinshigo sabowar rayuwa Sannan yabi xanin gadan da kallo Kasan cewarshi fari yasa shi ganin 6arnar da yayi Yayi Murmushi da kin kimarta sai toilet Ba qaramin qara LABEEBAH tasake ba wajan jinta da tayi cikin ruwan xafi [1:15PM, 28/10/2016] Rahamat Nalele💋: Cikin kuka Tace Ya KAMAL karka kasheni dan Allah Yace idan na kasheki inyi rayuwa dawa Taqara fashewa da kuka Baiyi gigin lallashinta ba dan yasan ba sauraransa xatayi ba Haka ya gasata tana mishi ihu yana rufe mata baki Sanda ya tabbatar da tagasu Sannan yakai bakinsa kunnanta Yace in miki wankan sarkine ne Ta gallamai harara tare da cigaba da kukanta Yace idan bakimin magana bah Wlhi xan qarayi Tayi saurin kallansa Tace ashe baka da tausayi Ya KAMAL Yace eh tadai wannan bani dashi Tace toh jeka xanyi kayana Yace aa fah in baxaki iyaba in miki Me makwan tabashi amsa saita qara fashewa da kuka dan ba'abinda take buqata ayanxu kamar yabar ta Yayi Murmushi ya ficce daga toilet 'din Tabishi da kallan harara Canxa xanin gadan yayi yasaka wani Sannan ya feshe 'dakin da turare LABEEBAH dai data gama komai tatashi da niyar tafiya sai taji takasa Idan kuma tamatsa saidai tatafi a tale ga xafi Dan haka sai kawai taxauna taci gaba da kukanta KAMAL ya leqa toilet 'din Yace baby yadai Cikin kallan harara Tace ni nakasa tafiya Ya waro ido kamar gaske Yace Subhanallahi abun yakai haka Tayi saurin 'damai kai cikin shagwa6a Shiga yayi Murmushi akan fuskarsa ya 'dauketa Sanda suka fitoh ya qura mata ido Yace kina da abubuwa masu da'di babyna. Taturo baki tace ni kakwantar dani Ya kwantar da ita da saka mata wata dogowar riga sai shima ya kwanta ha'de da rungumarta. Yace naqara sanki ina qaunarki plx kar kiyimin rowar kanki pls. LABEEBAH najinshi yanata mata sambasu tayi shuru bacci yayi awan gaba da ita Bai ankare da hakan ba sanda yaji numfashinta Sannan ya gane bacci ya 'dauketa Yayi Murmushi Yace sabowar rayuwa Da Asuba Bayan yatashi yayi alwala da tsaftace bakinsa Yaxo dai-dai kunnanta Yace allahu akubar Har cikin ranta LABEEBAH taji Amma bata tashiba Yafita xuwa masallacin unguwar yana jin kansa kamar ya sauke wani kaya me nauyi wanda ya takura mishi da LABEEBAH najin fitarsa tayi qarfin halin tashi tayi toilet jiri na ibanta ga wani maseefar xaxxa6i daya caf keta Duk jikinta ciwo yake mata. Bata ta6ajin ciwo irin na yau ba Haka tacanja kaya tayi Sallah. Ko addu'a batayi ba takwanta akan daddumar kanta na sarawa Awannan yanayin KAMAL yadawo ya sameta Hankalinsa ya bala'in tashi haka yabata madara da magani Cikin lokaci qanqani tayi bacci KAMAL ya xuba mata ido Dama yasan LABEEBAH ba iya 'daukar abubuwan nan nasa xatayi bah Yaja numfashi Yace ina sanki matata Da gari yayi haske momy ta aiko musu da breakfast Sai kusan Sha 'daya LABEEBAH tatashi Ba lefi tasamu qarfin jikinta Amma ciwo ba abinda ya ragu Tana kuka KAMAL yayi mata wanka yasaka mata Kaya da fesheta da turare yana cewa anfisan mace takasance da qamshi ako wane yanayi take LABEEBAH tajah numfashi da kwantar da kanta a qirjinsa Yace pls kar kiyimin kuka fah ta kallesa da shanyanyun idanta Tace dama haka Aure yake Ya KAMAL Yace eh... Sosai ma Tace Amma nidai idan kaqarayi mutuwa xanyi Wlhi Ya kama fuskarta ya fara aika mata da wani lafiyayyan kiss Yace baxaki mutuba babyna Dan yauma xan qarayi dan kisaba dashi Ta waro ido da 6ata fuska xata fashe da kuka Yace yi hakuri wasa nake miki Kuma Wlhi kidena min kuka akan Komai dan inna saba da kukanki Gaskiya akwai matsala Ta qanqameshi tana cewa idan dai xaka kara xanyi kuka harda koke koke Ya 'dauketa sukayi dining ya direta kan cinyarsa Yace hmm baxama qaraba bare kiyimin asarar hawayanki Tayi murmushi.... Lokaci 'daya kuma kanta ya Sara ta dafe kan Yace kodai ciki ya shiga ne a daran na jiya shuru tamasa dan jin kan ya'dan saketa Ta bu'de baki ya dinga bata abincin tana xubamai shagwa6a Satinsu 'daya yana jinyarta kuma bai qara kusantar taba Kaf KAMAL yagane Sosai LABEEBAH xatayi ragwanta Toh Ya xaiyi da ita ko nace ya xaiyi da kansa danshi dai mabuqacine bana wasa bah Abinda yasa yaqara San XARAH kenan a xaman Auran shi da ita dan Gaskiya ita'din jarumace dawajan wannan har kar Tausayin kansa ya kamashi dan yasan kafin LABEEBAH ta saba da lamarin xai bata wahala Ya dafe Kansa LABEEBAH ta kama fuskarsa tayi mai kiss Tace me Nene Yayana me yake damunka tunanin me kakeyi Ya kalleta da Murmushi Yace ke kike damuna baby ako yaushe tunaninki shine abu nafarko daya ke damuna Tace toh gaya min yanxu me nayi Ya kai hannunsa kan breast 'dinta Yace ina sansu baby daxaran na buqacesu xaki hauyimin kuka Sannan ba abinda nake buqata atayuwa ayanxu kamarki. Ya Xanyi baby.... Yafa'da da dafe kansa Jikinta yayi sanyi hankalinta kuma yatashi dan ita atunaninta ya hakura da lamarin kenan Ashe lanfo yayi mata Hawaye ya xubu mata dan har yanxu ciwo ba barinta yayi ba Yanxu taji xaxxa6i anjima taji ciwan kai. Kai ita ko ina na jikinta damunta yakeyi Tace toh idan kaqarayi shikenan Ya girgixa mata kai alamar aa Saita fashe da kuka Haushinta ya kamasa Amma yaxaiyi haka ya lallasheta dace mata idan ya qarayi shikenan Haka ya qara burkitata awannan dare danma taji dama dama ba kamar na farko ba Gaskiya ne tatabbatar baqaramin wahala xatasha agun KAMAL bah Haka ciwo ya dawo mata sabo fill yayi jinyarta da damuwa Dan duk iya bincikensa yagano ba wani abune yake damunta ba face rashin sabo da kuma ragwanta LABEEBAH Suna waya da XARAH da kowa na gidan nasu Kullun Saidai LABEEBAH ta lura kamar dolece takesa XARAH amsa wayanta nata Momy ta turoma da LABEEBAH kayan gyaran jiki kuma har kiranta tayi Tace tayi mata alqawarin xata dinga Sha LABEEBAH tayi mata alqawarin Hakan yasa kusan Kullun LABEEBAH tana maqale da sinadaran dan akwaita dasan xaqi. KAMAL lalla6a LABEEBAH yake kamar kwai Sam bayasan damuwarta matsalarsu dai akan sunna ne Yau watansu 'daya Amma kwata kwata sau uku KAMAL ya sami LABEEBAH Dan yana kusantarta sai ciwo yaxo mata Shikuma bayasan hakan Ayaune yayi waya da wani abokinsa jauhar cikakken likitane wanda yake aiki a asibitin shi KAMAL 'din Yace mai gasu akan hanya KAMAL Yace toh ina gida Bayan ya gama wayanne yake gayama LABEEBAH xuwan abokin nashi da Matarsa Tace toh tashi katayani aiki kafin Su iso Hakako akayi ya tayata aikin suka gama sukayi wanka dare dan haka sukeyi Sai dai daqar KAMAL yake samun kansa idan yana shafa mata mai Sai tayi da gaske take samun kanta Bayan sun kintsa kan sune sai ga jauhar da matarsa Amal LABEEBAH tayi murna da ganinta Sosai duk da yaune farkwan ha'duwarsu Bayan sunci sunsha LABEEBAH tajata bet room wai suyi hira Amal ta girmi LABEEBAH da kusan shekara shidda Ta kalli LABEEBAH dakyau Tace gaki kyakkyawa kinyi tako ta ina mijinki na sanki Amma kina neman illata rayuwarki LABEEBAH Tace nayi lefi ko Tace Wlhi shekaran jiya inajin mijinki KAMAL yana waya da Jauhar yana gaya mishi yana da matsala. Yace tame Yace ke raguwace yayinda shi ya kasance mabuqaci. Gashi Kinqi bashi ha'din kai Sam yanda yakeso Yana ganin xai qara Aure...... LABEEBAH tatashi hannu dafe da qirji Tace Aure Amal Tace Wlhi Wlhi Allah kenan abinda Naji yana cema Jauhar kenan Kalleni dakyau LABEEBAH ni Amal na amsa sunan mace dan ba namijin daxai kalleni Yace bankai inda yakesan mace takai ba Na kasance mace me qarancin sha'awa Yayinda Mijina Jauhar ya kasance cikakken mabuqaci Kinsan Allah dake namiji munafukine sai ji nayi an 'daura Auran Sa da wata mace Sai da naxo ina sauke masa maseefa cikin kuka sai asannan yake cemin wai shi yayi Auranne danni raguwace bani da juriya Sam Shi kuma baxai iya jure hakan bah Karki manta watana shidda da Aurena dashi yayimin kishiya akan sex waini raguwace Ina ji ina gani aka kawomin ita har yanxu muna tare juna Kinga banbancin Jauhar da mijinki KAMAL 'dayane Shi KAMAL Yace Sam yana MASEEFAR SONKI kuma bai shirya ha'daki da kowacce mace a rayuwar Auranku bah Saidai yanxu yanajin Gaskiya xaiqara Aure dan ku6utar da kansa daga fa'dawa xina Inajinsu Suna tattaunawa Nayi kamar bansan me suke fa'da. Shine Nace dan Allah ya kawoni inganki Naci sa'a yayarda Naji da'din hakan kinga kiyima kanki wiyamullalli kirufama kanki asiri da kishiya dan ba da'dine da itaba Wlhi kixage dantse Ki janyo hankalin mijinki Ki daure koxaki mutu kidinga ba mijin hakkinsa Dan nasan KAMAL tsaf nayi aiki dashi a asibiti nasan Waye shi idan ya furta abu toko saiya aikata shi LABEEBAH tafashe da kuka wiwi Tace Wlhi banasan kishiya xan jure koma miye dan in katange kaina daga gareta Amal tace Yauwa dako kintemaki kanki Dan kinga kishiyata ba makircin da bata iya bah Abu 'daya yake tsallakar dani shine addu'a dayin salloli tsakar dare Kan LABEEBAH tayi magana wayan Amal tayi qara Tace Kinga xamu tafi ga wannan kayan gyarane ni nake ha'dawa da Kaina idan kinji da'dinsa mayi waya LABEEBAH tayi mata godiya suka rakasu har mota Tunda suka dawo falo KAMAL ya fahimci babyn nashi bata cikin nutsuwarta Ya rungumeta Yace me nene Tace dan Allah dan Annabi Ya KAMAL karkamin kishiya Yace meya faru Tace Naji Amal tanada kishiya kuma ni bana Santa Yace ko Ta'daga mai kai Yayi shuru nawani lokaci Yace ina sanki matata Amma kibar batun kishiya Tace meyasa Yace dan ita qaddarace LABEEBAH tafashe da kuka Tace me xandinga yimaka yasa karkimin kishiya Ya ta6e baki da cewa Komai kina yimin banda abu 'daya Cikin sauri ta katseshi dacewa miye shi Yayi Murmushi da lakuce mata hanci Yace kinfini sani Kinga bari nayi wanka na kwanta Kinsan gobe Marwan xaixo ina tunanin xai daman da xancikan aikin namu na can Dubai Yafa'da yana mai kai mata kiss tare da raba jikinsa da nata yayi bet room 'dinsa yana Murmushin kishin nata Tabbas yasan LABEEBAH tabada kishi Amma Wlhi Sai dai tayi hakuri xai qara Aure dan kare kansa daga xeena Amma yasani ba wata mace da xata sami xuciyarsa kamarta dan yana Santa yana QAUNARTA baxai ha'da santa da kowa ba LABEEBAH dukta burkice sai safa da marwa takeyi tana hawaye Candai tayanke hukuncin xuwa tacanja Kaya qanana Sannan tayankema kanta hukuncin Wlhi koxata mutu baxata qara hana mijin nata KAMAL kanta bah ( *LABEEBAH kishi ya kusan tota jama'a Ku tarota🏃🏼🏃🏼🏃*) Wani kayane wanda Sagna da safna suka siyo a matsayin kyautarsu gareta Wasu kayane fitinannu qanana masu yawan gaske Tunda LABEEBAH takallesu bata qara bi takansu ba tunaninta baxata iya sasuba dan sunyi qanana da yawa Toh yanxu tana kan kayan tarasa Wanne mah xatasa Candai ta'dauki wani 3kwata Wanda ake kiransa 1 taku Shidai da ka'dan yafi pain tsayi sai rigarsa bireciya sak LABEEBAH ta feshe jikinta da turare takalli kanta a madubi takalla tabbas tasa aranta kishi yanasa mutum yaxama 'dan iska Bakomai kodana naxama karuwar gida agun mijina koxan mutu nadena hanaka kaina Ya KAMAL da kamin kishiya gwara kaka kasheni

Chapter 20 of 22