Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
mata hanya Yarage sauran tasha ice-cream kinga sai jibi inkai mata har gida tana sha bame futar da ita sai Allah Kilishi ta sheqe da dariya Tace kai Amma ke muguwace Turai harna hango idan XARAH a gaban oga. Sai suka sheqe da dariyar rashin imani Turai tace angaya miki qawance dani alkairine ai naranshe miki XARAH tashige saita fimu matsayi dan shegiyar kantace Amma in dama tariqe alqur'ani toh ba shakka tashiga farraqamu xatayi Kilishi Tace ta babbakamu mushiga uku Turai Tace damuwata SAUBAN ya shigo hannuna Kilishi Tace ke kika sani danni wannan ban'dauke shi damuwa ba. Kinga maxa mu kammala wannan abun kafin taxo tasamemu Haka suka gama tsaface tsafacensu suka maida kayansu mekyau lokacin yayi dai-dai da xuwan XARAH. Ta xube kan kujera Turai takalleta cikin sha'awa na kwa'dayinsu na'yan lesbian talashe baki da matsowa kusa da ita kamar mesan shige mata ciki Tace banganki da SAUBAN bah Tace eh yana gun LABEEBAH Cikin fusata Turai Tace wai itace ta haifar miki shine daxata dinga maqale miki 'da plx lokaci yayi daxaki kar6i 'danki kijanyo shi jikinki XARAH tagirgixa kai Tace baxan iya kar6e SAUBAN agun LABEEBAH baxan iyaba. Kibarsu kawai kin san ni ba damuwa nayi da yaraba. Dan kona kar6eshi baxai sami kulawa daga gareni bah Gaskiya Turai tacije baki tare da bu'de mata MALTINA tabata Ba Bismillahir-rahmanurrahim XARAH tasha jini me ha'de da sirkin MALTINA Turai ta ha'da ido da Kilishi suka qifta ido kilishi Tace saura ice-cream Turai Tace aiko dai Tunda XARAH tasha wannan MALTINAN shikenan taji jikinta yayi mata 'dauyi taji wani abuna yawo acikin jikinta saitaji tanasan taqara sha. Can taji kanta yafara juyawa mata saita kamo hannun Turai tafara lasan hannun nata tana banqarewa fa'di take qaramin Turai tayi murmushin mugunta tacirema XARAH gyalanta tafara cire mata riga. Cikin kalar maye XARAH tariqe hannunta Tace cewa nayi ki qaramin me xakiyi da rigata [4:46PM, 14/10/2016] Rahamat Nalele💋: Turai takai mah bakinta kiss Tace nada'de ina sanki XARAH nada'de ina san kasan cewa dake Na da'de ina jiran wannan ranar daxamu kasance tare da juna XARAH sha'awarki tana San illatani Ina sanki plx kiyarda in xama mijinki. Kixama matata Harkar tana da da'di. Na rantse miki kika fara baxaki qara sha'awar 'da namiji bah Tana kaiwa nan takai bakinta kan dukiyar fulaninta tana tsotsa XARAH ta lumshe ido cikin maye takama kan Turai da 'dago da kanta idannan nata yayi jawur Tace dagaske ke 'yar lesbian CE Turai ta'daga matakai XARAH tamiqe tana bangarewa tanayin wani abu wani iri haka kamar xata xube qasa ta'dau gwangwanin MALTINAN nan takai bakinta tana San Sha Amma babu Tahau xaxxagewa a hannunta tana lashewa Can tayar da gwangwanin da fashewa da kuka ta'dane kan cinyar Turai da kamo furkarta Tace xan mutu inhar baki qaramin ba Turai takalli kilishi Tace naso nayi amfani da ita awannan lokacin Amma saidai Sirrin oga ya caf keta da yawa Kilishi Tace wayaga saban shiga kawai ki maida ita gida kafin tafi haka haukacewa kinsan yanxu ko jini tagani 'dauka xatayi tasha inhar ba baccin nan tayi bah Turai Tace kuma fah Nan tagyara mata rigarta tana lasan harshe dan taga dukiyar fulaninta Suka sakata amotar sukayi kurna A'kofar gidan sukayi parking Turai tafitoh da XARAH da tarota wacce xuwa lokacin tafara bacci sukayi gidannasu Innah Tace lafiya naganku haka Turai Tace Wlhi wai cikintane yake mata ciwo shine mukaje Asibity suka dubata da bata allura Ina ganin itace ta hargitsata haka yanxu dai bacci take buqata tana tashi garau xakiganta Innah Tace to to to kukwantar da ita agado Suka kwantar da ita sukayima innah sallama suka tafi Tun qarfe biyar dasu Turai da suka dawo da XARAH bata barka daga baccin bah sanda takai washe gari da qarfe bakwai Innah taga maseefa dan tunda take XARAH bata ta6a yin bacci irin wannan bah Dan tatashe ta sallar magriba da isha'i Sam XARAH taqi motsawa Haka da Asuba mah. Tashin duniyarnan Sumayya da Innah summa XARAH Amma shuru kakeji Da badan sunajin numfashinta ba da cewa xasu tamutune Innah Tace keko wane allura doctor 'din yamiki haka ta bacci XARAH takalleta cikin rashin fahimta Tace doctor kuma LABEEBAH Tace shi mana bajiya Turai takawo ki ranga ranga wai cikinki na miki ciwo bah XARAH tadafe kai tanasan tuno me yafaru da ita Aiko nan tatuno komai Amma abun yana mata wasi wasi anya hakane ko ba haka bane Tadai kalli inna Tace nima basan wacce allura bace Amma dama Yace xanyi bacci Sosai Innah tajah numfashi Tace toh saiki tashi kije kibiya sallar magriba da isha'i da kuma Asubah Tawaro ido Tace banyi bah Innah Tace eh kai Qasar Armiyaniya MALUDDEEN ne gaban Sarki Suna xantawa duk akan harkar kasuwanci Sarki ya kalleshi Yace ya kamata kayi Aure Gaban MALUDDEEN yafa'di Yace toh BABAH Xanyi Yace kaxa6i 'daya acikin qannan naka KHADIJA da Halima MALUDDEEN ya sunkuyar dakai Yace toh aban lokaci Sarki yayi Murmushi Yace ambaka Yayi shashin nasa kenan Khadija taxo gareshi Yace yadai Tace naxo in gankane Yace kiyimin me Tayi shuru Shima shurun yayi yana bin hotan LABEEBAH da kallo Tace Ya MALUDDEEN wacece wannan Yayi Murmushi Yace itace farin cikina Da sauri ta kaqara tsaida idanta akanshi ta marairaice Tace tayimin inasanta dama taxama Aunty na Yayi Murmushi kuma atake yaji santa ya kamashi Amma ba irin na Masoya ba Yace xata xama auntynki insha Allah xatayi magana Yace jeki xan nemiki anjima Tafita tana waiwayansa Anan taci garo da Halima xata shigo itama Sukayi kallan kallo Khadija tawucce Halima tashigo MALUDDEEN ya kalleta ka'dan Tace ina wini Yayana Yace lafiya Sai kuma tayi shuru MALUDDEEN Yace yadai Tace Wlhi yayana bansan yaushene bah nakamu da MASEEFAR SONKA dan Allah ka soni Wlhi nime qaunarkace dan Allah karkayi sanadin da xan afka tarkwan ~MASEEFAR SOO~ Taqarashe da xubu da hawaye MALUDDEEN ya rumtse ido Dan shi yasan menene ~*MASEEFAR SOO*~ Ya bu'de idanshi ya nuna mata hotan LABEEBAH Yace Wlhi duk duniya bani da mata sai ita Ina Santa Halima ina qaunarta Baxan iya xaman Aure da wata mace inba itaba Idan kuma wata tayi gangancin aurena na rantse miki baxataji da'di naba Laveevah itace farin cikina Itace nutsuwata Itace haskena Itace hankalina Duk abinda na mallaka ajikina natane Banajin xan ha'data taraiya da wata 'ya mace aduniyar nan alqawarine na 'daukarma xuciyata Dan haka plx jeki Cikin kuka wiwi Halima tafita daga falan MALUDDEEN ya rintse ido axahiri yaji tausayinta dan *ciwan soo maseefane* Wayarshi tayi qara. Ya 'Dauka dan ganin mutanan nasa ne Yace yadai Can 6angaran Yace oga XARAH tana shan ice-cream 'dinnan fah😳 shikenan tashiga kwingiyarsu MALUDDEEN yayi Murmushi Yace idan na temaketa banyima kaina adalci bah Dan haka kubarta kawai Ina dai jiran ganin komai Yace angama ranka ya da'de MALUDDEEN ya ajiye waya Yace am sorry TEEMAH..... Gida🏘 Misalin qarfe 4:00pm Hajjiya Turai tana tsakar gidan Su XARAH Suna hira XARAH tajuya ganin Innah tashiga bayi Tace da Turai niko maiya faru danine shekaran jiya nakira numbarki jiya bata tafiya Turai tayi dariya Tace aranta idan kinada qarfin kwakwalwa xaki iya tunawa Amma abun xai dinga miki wasi wasi Idan kuma bakida qarfin kwakwalwar ba'abinda xaki tuna Afali ko cewa tayi namanta wani abune XARAH Tace eh toh Komai dai yanamin wasi wasi haka Turai tasheqe da dariya Tace kishare kawai bakomai Kinga ice-cream na kawo miki kisha. Nasha nawa a hanya XARAH takar6a tasa gefah Tace aiko yanxu innayi Sallah xansha Turai tatashi Tace nina tafi amma naso ganin SAUBAN saidai Allah bai yiba XARAH tata6e baki tace yanagun uwarsa Haka Turai tatafi tana cewa in Innah tafitoh kice natafi Tace toh XARAH ta kinkimi ice-cream 'din Tace bara nakaima LABEEBAH tasha saita ragemin Haka tashiga gidansu LABEEBAH tamiqa mata ice-cream 'din Tace kisha kiragemin nawa LABEEBAH takar6a tabu'de cikin murna tana ha'diye yawu dandai tana San ice-cream arayuwarta Dai-dai nan XARAH tashige bayi LABEEBAH tagyara xama xatasha sai kuma ta ajiye gefe tatashi tashiga 'dakinta daniyar 'dauko SAUBAN dan susha tare Armiyaniya Dai dai video na MALUDDEEN ya tsaya aiko ya saki wani ihu tare da tashi afurgice Yace no no no baby karkisha plx kitemaken plx no....... my baby karkisha Agigice yafara kiran numbanta wacce dama mutanan nasa sunda'de da bashi kirantane dai bai ta6ayi bah Nanko tafara ruri Saidai bata 'dauka bah. MALUDDEEN kamar xaiyi hauka haka yadinga kiran wayan LABEEBAH bata 'dauka bah Yakira mutanan nasa suma shuru numbar tasu taqi shiga Saiya xauna ya dafe kansa ya fa'da tunanin yanxu babyn tashi tasha ya xaiyi Gida🏘 LABEEBAH ko 'dauko SAUBAN tayi suka fito daniyar shan ice-cream. Amma me😳 Sai neman ice-cream 'din sukayi sama ko qasa. LABEEBAH tafara lemanshi harda 'daga turmi XARAH tafitoh daga bayi takalleta Tace me kike nema Tace ice-cream 'din da kikaban Kinga daga shiga 'daki nafitoh Kinga babushi sama ko qasa Rukayya tafito daga 'dakinta Tace nidai ina Sallah naji 'dan motsi qila almarine yaxo bara ganinshi yasa ya 'dauke yayi gaba abinsa. Ta qarashe maganar da dariya XARAH Tace ba mamaki kam. Sai tafara alwalarta. LABEEBAH tajah tsaki Tace naso Sha Wlhi Amma ba damuwa. Rukayya ta kalli LABEEBAH Tace Naji wayanki na ringing LABEEBAH tajah tsaki Tace share kawai A Armiyaniya ko MALUDDEEN ya shafe awa axaune yana tunani Can yaji wayansa tafara ringing aiko ya 'dauka da sauri Ganin mutanan nasa ne. Kuma dama a ankare yake NIGO sunan ogan nasu yayi qasa da murya Yace afuwa ranka ya da'de Cikin buqata MALUDDEEN Yace tasha ko Yace haba oga ai shiganta 'daki nasa Yarona yaje ya 'dauke gaskiya an auna sa'a dan Kasan ba xama muke bah. Allah yayi dai ranar Yarona yaje gyara camera ne dan matar Yayan nata Rukayya takauce mana shi Yace gud inaso yanxu kudinga Kasan cewa da ita ina buqatarta cikin nutsuwarta Yace angama oga Suka ajiye waye xuciyar MALUDDEEN tayi haske Yace dole na gaggauta xuwa gareki my baby....... Marwan ne ya shigo Yace yadai 'dan uwana Yace kaidai bari na kusan rasa nutsuwata 'daxu😔 Yace meya faru Yace dole inje Nigeria kwanan nan Yayi Murmushi Yace toh maje tare Amma kafin nan dama naxo in gayama ne nashirya mana komawa Dubai gobe Yace OK Allah ya kaimu. Yace AmEEn Gida🏘 Bayan kwana biyu Hajjiya Turai CE da qawarta kilishi xaune Suna tattauna yanda xasu 6alloma XARAH Lamarin daya basu mamaki. Dan ogansu ya tabbatar musu XARAH batasha ice-cream 'dinnan ba Kilishi takalli Turai rai 6ace Tace lamarinki yafara ban haushi Tayaya xa'ayi XARAH da 'danta Su gagareki...... Turai ma cikin fusata takatseta da cewa nagaya miki yaran nan ba qaramin tsoro yake dashi bah LABEEBAH toh feshi take da addu'a safe da yamma Sannan awaje matakan tsoro suna aikinsu Kilishi tajah tsaki Tace toh ita XARAH fah Tace nayanke shawarar yau xan fitoh mata a asalina. Kedai kisaurari xuwan dare kawai Kilishi tata6e baki Tace qaramin aiki yana neman caja miki kwakwalwa. Taqarashe dajan tsaki Xaune XARAH da LABEEBAH suke Suna hira LABEEBAH Tace ina Ganin ya kamata mukoma islamiya da xaman ban xan nan da muke XARAH Tace kuma fah dan yafi xaman kam.... SAUBAN ne ya shigo hannunshi yanke sai kuka yake ya tsanshi na fidda jinii LABEEBAH ta kama shi tana cewa ya akayi kayanke Kan yayi magana Sumayya tashigo tana cewa ai maganinka kenan bakai ta6e ta6e bah. Daga ajiye reza sai ya 'dauka wai xai yanke farce sai ya yanke hannun Xurama hannun SAUBAN ido XARAH tayi sai taji tanasan shan jinin😳 Saita fara ha'diye yawu tana matsowa jinkin LABEEBAH Aiko saita kawo SAUBAN tasaka 'dan ya tsan daya yanke abakinta tafara tsotsa jinin kamar tasamo sweet....... Duk binta da kallo sukayi suna mamakin wannan abu SAUBAN daya dena kukan nasa saiya xuba mata ido kawai XARAH ko da gaske tsakaninta da Allah xuqar jinin take tana lumshe ido Can Sumayya ta janye SAUBAN tana cewa Aunty XARAH miye haka Dafe kanta tayi da saurin ankarewa Tace ai yaro nane. Danya yanke ai baxan bar jininsa yatafi a iskaba...... Kan Sumayya tayi magana Rukayya da take saqa Tace haka naga wasu sukeyi Amma ni baxan iya ba LABEEBAH ta sauke ajiyar xuciya Tace Wlhi koni baxan iyaba sai kace wata mayya Tashi XARAH tayi tafitta hankalinta tashe dan ganin har xuwa lokacin jinin SAUBAN bai dena fitowa bah. Gashi taji aduniya ba abinda takesan Sha sai jini 🤔 Taje takwanta tayi lamo tana tunanin ya xatayi tajanyo SAUBAN taqara shan jinin Bari tayi kusan awa 'daya sai takoma gidansu LABEEBAH Bata ganshi a tsakar gida bah Tace SAUBAN yayi baccine Sumayya Tace eh Yana 'daki Xama tayi na tsawan minti biyu. Xuwa can tayi wuf tashige 'dakin. Saidai LABEEBAH tasa mishi kalanxir jinin ya tsaya Amma akwai sauran ka'dan daya bushe Tayi saurin cafkar hannun xatakai bakinta SAUBAN ya tsandara ihu aiko da sauri tasaki hannun LABEEBAH Tace yadai Cikin Takaici XARAH tafitoh Tace xan kwanta ban sani bah na'dan take hannun ciwan LABEEBAH ta harareta tayi 'dakin dan lallashinsa XARAH ko data koma 'dakin innah kuka tasake tana ji inhar batasha jini bah mutuwa xatayi. Wai me yake shirin faruwa da ita Innah tafitoh daga kitchen Tace lafiya dai Tace ba Komai Innah ta kalleta sheqeqe Tace ban gane ba Komai ba kike kuka Tace bafah Komai Innah tafita Tace iyya dameki kya fa'damin Shuru XARAH tayi tare da lumshe ido tana ganin hotan hannun SAUBAN tanajin takaici Cikin daran ranar misalin qarfe 1:00am XARAH tana bacci saiji tayi ana tashinta Tatashi tana mustsike ido da sauke ganinta akan Hajjiya Turai Tuni tawaro ido tana qaremata mata kallo Baqar rigace ajinkinta bakinta ja6ale jabale da jini. Kanta 'daure da Jan 'yalle ga wani ruwa ahannunta Cikin bala'in tsoro XARAH Tace Turai..... Aiko Turai tawatse mata wan nan ruwan afuskarta tayi saurin rufe fuskarta Turai tayi murmushin mugunta XARAH tabu'de idan nata. Basai taganta a wani falo babba bah Ga mutane kusan ashirin dukkansu da shiga irinta Turai Maza da mata Iya furgicewa XARAH ta furgice Turai Tace bari namiki gwari gwari XARAH yanda xaki gane Dukkanmu nan 'yan shan jinine kuma matsafah XARAH tagwalalo ido Tace wayyo Allah nah meyasa xakiyimin haka Turai.......... Wata tsawa XARAH taji andaka mata cikin muryar raxana taji ana cewa karki qara kiramana Allah anan Sai taga Turai ta dur'kusa qasa tayi wani doro tace ina Neman mata afuwa shugaba. Sai taji ansheqe da wata mahaukaciyar dariya wacce taji tana mata kurwa akunne uku uku Ai XARAH batasan lokacin data sake xawo bah 😳 Iya tashin hankali XARAH tashiga Kanta ankare saiganin Alhaji Nura tayi wani shahararran me ku'di alayinsu ya dire mata kwaryar jini agaba Aiko XARAH taga abinda tunda yamma take kwa'dayin sha Nan takafah kai tashanye jininnan tsaf aiko saita fara banqarewa tana wani irin ihu tanajin wani qarfi yana shigarta Taxaro ido tare da fashewa da kuka takama hannun Alhaji Nura Tace babah qaramin Shuru yayi mata tare da komawa wajan da yake ya daskare kamar yanda sauran suke Turai ma ganinta tayi a daskaran Saita juya bayanta anan taga wani qatan mutum kan kujera da qatuwar kwarya agabansa yace xonan Ba musu XARAH taje gareshi. Saiya watsa mata wani abu Saboda tsabar xafin da jikin XARAH yayi bata san lokacin data kurma wani uban ihu baTace wayyo Allah na A'uxubillahi na mutu Iya 6acin rai ogansu ya shiga danme xata kira sunan Allah harda cewa A'uxubillahi Ogan nasu yatashi ranshi 6ace Yace Turai Da sauri Turai ta amsa Yace maxa fitarmin da ita daga nan kinsan da sauran tsari ajikinta kika kawomin ita Tace eh nadai barta tana Sallah Yace saina 'dau mummunan mataki akanki kinyi kuskure na 'daya narashin kawomin yaranta na barki wannanko saikin kar6i hukunci Maxa futarmin da ita Tamkar qif tawa da bismillah haka XARAH taganta a kan gadansu ita da Sumayya Turai tanunata da 'dan ya tsa Tace sai kinyi babbar nadama atayuwarki tunda kika jaxamin matsala Tana fa'din haka ta6ace. XARAH ta'dora hannu aka ta kurma wani uban ihu Nan Sumayya tatashi afurgice Tace innalillahi menene Aunty XARAH Shuru XARAH tayi mata Sumayya takai hannunta jikinta nan XARAH ta jirkice alamar tasume Sai Sumayya tabita da kallo tana tunanin qila ba itace tayi wannan ihunba Kuma dama qila bacci tayi a haka Saita gyara mata kwanciya xata kwanta kenan Innah tafara kwankwa kofar tana cewa lafiya Sumayya Tace eh ba anan ihun yake bah Innah da babah sukace toh suka bar kofar . [11:36PM, 17/10/2016] Rahamat Nalele💋: Da Asuba Sumayya tatashi XARAH Amma taji shuru Data tsaida tunaninta akanta saita gane bata motsi numfashi baya fitta daga gareta Nan taje ta gayama Innah da babah. Cikin tashin hankali sukayi kanta nan suka tabbatar da furucin Sumayya. Amma jikinta bai sake irin na mamaci bah Ba shiri suka kira Usman suka gayamai Yace toh akaita asubity. Nan sukayi asibitin Sumayya kuka LABEEBAH kuka Bincike ya nuna XARAH dai suma tayi yanda aka bata temako yasa doctor Yace xata farfa'do akowane lokaci Lokacin da XARAH ta farka ba kowa a'dakin Saiko Hajjiya Turai tabayyana agareta tawajan 6ullo mata ta bango XARAH tawaro ido xata kwalla qara Tace dakata karki soma Aikin gamu da maseefa har qarshen rayuwarki Tunda kika jaxamin matsala da oganmu Wlhi ba abinda xai hana in 6ata miki nutsuwarki. Kuma ako ina kikaga jini sai kin sha hankalinki xai kwanta wannan alqawarine Tana fa'din haka sai XARAH taga ta xama qatan xaki Aiko XARAH ta kwalla qara Cikin sauri LABEEBAH Innah ya Usman Rukayya Sumayya sukayi 'dakin. Suna Tambayar lafiya XARAH tadinga nuna musu Turai da taxama xaki. Innnnna Su basuga Komai ba XARAH tafashe da kuka ta qamqame ya Usman tana wani rin kuka. Tana nunamai ita Yace A'uxubillahi ai nantake XARAH tadena ganin Turai Tace na shiga uku ni XARAH na jawoma kaina ruwan dafah Kaina. NAYI NADAMA niyi da nasanin yarda da Turai...... Ta tucuceni taha'inceni ga shi tajefani cikin maseefa na mutu....... Tambayar duniyar nan LABEEBAH Innah Usman Sumayya Rukayya summa XARAH Amma taqi gaya musu me yasata furucin nan A washe garin ranar aka sallamesu Al'amarin XARAH fah ya rikice dan tahana kowa xama cikin kwanciyar hankali ba ga ranah baga dare ba Dan cikin dare alqawarine sai Turai ta bayyana agareta ta tsoratar da ita tawajan canjah kalarta Da rana ko in tabayyana agareta saita sake mata tsaka🐊 ko 6era🐀 danginsu dai qananan halittunnan haka XARAH xatata furgita ta dinga ihu Sam mantawa take da addu'a. Kowa tausayin XARAH yake dan tabbas taxama abin tausayi yanxu Ta fige ta lalace tamkar ba XARAH bah. Kallo 'daya xaka mata kaji tausayinta Ita kuka LABEEBAH kuka Kowa yanxu ya xuba mata ido. Watoh na mujiya dan har yanxu taqi fa'da musu Komai ( toke Aunty Rahamat Ki fa'da musu damuwar ta mana😔. Cewar MUFULEEDA qanwar ga HAYATUDDEEN. NASRIN Tace indai KAMAL baifa'dafa musu bah bana tunanin XARAH xata fa'da musu. Ni Rahamat nayi Murmushi Nace mexai hana inyi garin Dubai Gaskiya Naji tausayin XARAH. Hamida qanwar HAYATUDDEEN Tace ko tausayi bata ban bah. saura Ki ha'da da KAMAL. Nace ai mijintane duk suka waro ido. HAYATUDDEEN Yace plx Auntyna kiyi saurin gama wasan salan soyyayar MASEEFAR SOO. Ki bama 'yan DUNIYAR MARUBUTA labarina...... Wasa ne😂😂😂😂) Yanxu haka XARAH tana xaune Gidansu LABEEBAH tana kukan nata daya xame mata jiki yanxu LABEEBAH xaune akusa da ita tana tayata abin tausayi Turai ta hargitsa tunanin ta LABEEBAH Tace kima Allah XARAH Ki fa'damin me yake damunki Kinga yanxu anyanke shawarar kaiki gun Malam Harisu. Kinsan bulala xakisha inhar ba aljanun bane suke ta6aki kigayamin me yake damunki Taqarashe da xubo da hawaye XARAH Tace nidai baxan iya cewa Komai bah Amma nafi buqatar akaini gunsan..... Usman ne ya shigo Ya harari XARAH yace waike wane irin taurin Kaine dake hakah Kifa'di damuwarki amiki maganinta kinqi kinbar Mutane cikin damuwa da tashin hankali XARAH tayimai shuru Yajah tsaki da shigewa 'daki LABEEBAH ta rungumeta Tace Allah ya fidda ke daga kowane kunci XARAH Dubai🌃 MALUDDEEN ture laptop 'dinsa yayi da Murmushi akan fuskarsa ya kalli NIGO ogan mutanan nasa Yace aikinka nayin kyau Yace oga XARAH na cikin wani hali fah Kujerar da MALUDDEEN ke kai tafara juyawa Yace Sosai kam Amma ni ba wannan bane damuwata. Kasan damuwata NIGO ya girgixa kai Yace saika fa'da oga MALUDDEEN ya tashi ahankali yaje jikin wani hotan LABEEBAH ya shafa fuskarta Yace abinda ya damen shine yanda tahar gitsamin Babyna Ta hanata xama lafiya Kullun a tayata kuka take gashi duk duniya ba kukan macan dayake tafarfasa xuciyata kamar na laveevah NIGO Yace toh oga ya xa'ayi yanxu Yace abinda xa'ayi shine Ku rubuta abinda yajefa XARAH cikin wannan halin tsaf ku bama Usman Nasan xai karanta daga nan saisu lema nama magani da addu'o'i koya kagani. NIGO ya 'dan duqa Yace hakan yayi MALUDDEEN Yace muma a cikin satinnan xamuyi Nigeria NIGO Yayi dariya Yace xakaga madam kenan Yace eh Amma ina tsoran ta sume min. Yafa'da da Murmushi akan fuskarsa NIGO ya 'daga mishi hannu ya fitta. MALUDDEEN Yace gani gareki my baby YUSUF ya tafi baxai dawoba KAMAL ya tafi KAMAL ya dawo Gida🏘 Nigeria Komai ya ca6e dan Usman yaxo da labarin abinda yadami XARAH......... Basu Innah bah hatta XARAH tayi mamakin yanda akayi Usman ya San Turai 'yar shan jinice da kuma yanda akayi yasan hartanemi jefata cikin kwingiyar tasu Iya tashin hankali kowa ya shiga Suka tasa XARAH agaba Suna tambayarta da gaske yanxu intaga jini xatasha Da sauri XARAH ta'daga kai da cewa eh Kowa salati ya 'dauka BABAH Yace toh akaita gun Malam Harisu ya rabata da wannan maseefa Haka ko akayi nan akayi gun Malam Harisu da XARAH Ya qare mata kallo Yace ba shakka abin haka yake Dama ance duk cutar da take damun mutum idan ya rasa maganinta a Qur'ani toko ba shakka baxai samu yanda yake so bah Dan ba abinda Qur'ani ya bari Yaxo mana da komai bai ragemu da Komai bah Ni da ke da kai muje mu riqe Qur'ani hanyar gaskiya. Muso Allah da manxansa mu rabauta. Muso sahabbansa muyi koyi dasu mu dace Toh Madallah tunda Malam ya fara karantu mah XARAH suratun baqara inda ya shafi kowane cuta tafara wani amai Baqi tanayi tamkar xata mutu. Ahaka ta sume ya ya yayyafa mata ruwa tare da tofeta da addu'o'i nan tasamu bacci Ya kalli babah Yace tada'de tana cin abubuwan tsafin nasu. Bata sani bah shiyasa da tasha jinin farko lamarin nasu yayi saurin cafkarta Amma yanxu Tatashi insha Allah Komai ya wucce Aiko haka akayi XARAH tashafe awa uku tana bacci can ta farka Madallah Tatashi garau 'dinta malam ya 'dan yanki hannunsa da rexa Yace XARAH ga jini Saitayi saurin girgixa kai Tace mexanyi dashi. Yiya Murmushi Yace bakyajin kina sha'awar ki sha Tace aa Wlhi Komai ya dawoma XARAH daidai tadena Ganin Hajjiya Turai Kowa yayi farin cikin da hakan Toh sai dai me 😳 Yau LABEEBAH sun fitoh ita SAUBAN dinta dan xuwa supermarket jifatu ba wani abu bane ya kaisu sai siyan Su chocolate danginsu xaqi dan SAUBAN yasata agaba yanaso Sanda suka shiga taji tanasan siyansu kayan make-up Dan haka ta shagala da kallan wani turare SAUBAN yayi wani shashi yana kalle kalle. MALUDDEEN tayake ganinsu yabi SAUBAN Yace wow my boy me sunanka SAUBAN ya kallesa Sosai da waro ido Yace lah😳 Dadyn Momyna MALUDDEEN ya 'danyi jim ka'dan can Yaje ya rage tsawanshi yanda xasuyi daidai da dafashi Yace ka sanni ne Yace eh Kullun in nakar6e wayan Momyna xanyi game saina ganka ajiki wayan Kuma tacemin kai Dady nane kuma Dadyn ta MALUDDEEN yayi Murmushi Yace hakane ni Dadyn kane kana sonah Yace eh Amma me yasa baka xuwa guna Ya kai mishi kiss a goshi Yace nadawo gareku my boy yanxu Xan dinga xuwa kaji Yace toh MALUDDEEN ya miqa mishi wata Leda Yace kaba momyn ka ko SAUBAN Yace toh harya fara tafiya saiya dawo Yace Dady Momyna guda biyu ne Akwai momyna akwai kuma Momy wacce xan bama. MALUDDEEN yayi Murmushi da shafa fuskarsa Yace kabama wacce kafi SOO Da murmushi yace toh xan bama momyna MALUDDEEN Yace gud. Nan SAUBAN yayi inda ya fitoh MALUDDEEN yayi Murmushi Yace i luv u my boy LABEEBAH tagigice da neman inda SAUBAN yayi Tayo wata kwana kenan taga ganshi yana tawowa Ta tsaya tana cika tana batsewa ganin hakan yasa SAUBAN yin wani shashi wai anufinshi

Chapter 17 of 22