Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
wani abun mamaki Dan kamar ancema Sarki kalli can...... Aiko yaga mutum gefan ruwa ya kunbura. Cikin tashin hankaliy yayi kan wannan mutumin Fadawansa sukace Allah ya temake ka karka ta6ashi Baibi tatasuba ya ta6a wannan bawan Allah Yace maxa kukai min shi gida Nan suka bi umarninshi suka kai wannan bawan Allah gida Yakira masu maganin gargajiya sukayi aune aunansu Nan suka gano mutumin bai mutu bah Dan haka xa'a xuqe ruwan daya Sha acire harsashin jikinsa aga abin Allah xaiyi yi akansa Sarki Yace toh akaisa asibiti Nan aka kaisa asibiti sukayi gwaje gwajansu yanuna musu dagaske da ransa kuma sunxuqe ruwan daya Sha. Saidai yasami buguwa a akan Wanda idan ya dawo hayyacinsa baxai iya tuna Komai arayuwarsa bah Saidai yasan rayuwar daxai fuskanta nan gabah Iya tashin hankali da tausayin wannan bawan Allah Sarki ya shiga A'kalla wannan bawan Allan ya kai wata biyu kafin ya dawo hayyacinsa Ahaka Sarki yaxage ya nunama wannan bawan Allan rayuwa Ya tsaidashi akan ibada tare da koya mishi sanin Allah da ladabi da sanin rayuwa ya take. Sannan ya ra'da mishi Suna Shamsu Toh Alhamdulillah ya kasance yanda sarkin yakeso Saidai Sarki yayi Abu 'daya Shine iyalansa kawai ya ya fa'dama tsintar Shamsu yayi Amma banda mutanan gari Dan yajah kunnan fadawansa Yace bayaso jama'ar gari Susan tsintar shi yayi Toh shidai Shamsu bai cika magana bah Dan inkaga yana magana toko da Sarki ne Shiyasa jama'ar gari suke fa'din Sarki ya samu wani miskilin mutum Sam baya wul'da da Mutane kuma idan xaka kashe ka binne agabansa baxai 'daga kai ya kalleba bare Yace ga abinda yagani Abokinsa 'daya ne Marwan 'dan qanwar Sarki Dashi kadai Shamsu yake ma'amala Wannan shine labarin wa'yan nan mutanan ******** 'Daya daga cikin fadawan Sarki Yace Allah ya qarama nisan kwana naga kashiga tunani Sarki ya numfasa Yace Naxa'ku Shamsu ya dawo tunaninsa isan Waye shi daga wata qasa ya fitoh 'dan Waye shi Duk fadawan suka ha'da baki wajan cewa Allah xai dawo mishi da tunaninsa insha Allah cikin lokaci qanqani Sarki yajah numfashi Yace toh Allah yasa Amma inasan amana shirin Komai gobe dan jibe inasan muje 'kasar India aduba min shi Ni dashi da Marwan Sukace angama ranka ya da'de Sarki ya 'daga wayarshi ya kira Shamsu Yace kafara shiri dan xamuyi tafiya xuwa India jibi Shamsu Yace toh Allah ya kaimu Wannan kenan . [6:37PM, 10/10/2016] Rahamat Nalele💋: Gida Nigeria XARAH kuka take ba nawasa ba. LABEEBAH ko bata farka bah Iya damuwa Momy da Dady sunshiga damuwa da tashin hankali Dan Dr Aryan ya tabbatar musu da cewa akwai abinda ya gani ko yaji Wanda yasa hankalinsa tashi Sai kuma baqin ciki yayi saurin caf kar xuciyarsa Yanxu haka ma yana qara shiga irin wannan halin xuciyarsa bugawa xatayi kuma sun rasashi kenan Me yaji haka Wanda yaja mishi wannan matsalar Meya gani wanda ya tarwatsa tunaninshi yasashi cikin wannan matsalar Tambayar da Momy da Dady sukema xuciyoyinsu kenan Hawaye baibar xuba a ida nuwansu bah Tunsninsu sun rasa KAMAL suka rasa YUSUF basusan ya xasuyi bah Washe gari LABEEBAH tafarfa'do Aiko tatashi da kuka macin rai Ganin YUSUF akwance kamar gawa Kukanta ya qara qaruwa Tace har yaushe Xanyi farin ciki ni LABEEBAH Har yaushe xan dena shiga tashin hankali Narasa KAMAL gashi kaima kanasan barina Na roqeka da Allah YUSUF karka tafi kabarni dan Allah. Ina sanka ina qaunarka..... Sai taqara rushewa Momy taji tausayinta Amma tafijin tausayin kansu ita da Dady Su Sagna ma binta da kukan suke XARAH ko wani haushin LABEEBAH ne ya kamata. Gani take akwai wani abunda tama YUSUF shiyasa ya kirata awaya Tayi kwafah tana addu'ar yasa ya tashi suji gaskiyar me yajefashi cikin wannan halin Ta 'dau al'kawari in har LABEEBAH ce sanadi Wlhi saita gane kuranta Lamarin YUSUF yaqi xuwa musu yanda sukeso Dan yau kwananshi biyu baisan aduniyar da yake ciki ba Dady ya shirya musu tafiya xuwa india dan su duba mishi YUSUF 'dinsa Gani yake Su doctor Aryan basu San aikinsu bah. Basa ma wani 'ko'kari Tafiyar takama da XARAH da LABEEBAH sai Dadyn da Momy da Salim. Washe gari ko suka 'dauka xuwa qasar India Xuwansu asibitin yaxo dai-dai da xuwan Su Sarki da Shamsu da Marwan Allah ko ya dubesu sun samu yanda suke so dan kwana 'daya YUSUF yayi ahannun manyan doctors 'din aka sami kanshi. Dan sun bada tabbacin xuwa yau da yamma xai farfa'do ko dare ~*MASEEFAR SOO*~ Can 6angaran da Sarki suke ko. Bayan doctoh yayima Shamsu wata allura nan yafara binciken kwakwal warshi Sanda ya gama tsaf yafitoh daga 'dakin yayi office 'dinshi Kallan doctoh Sarkin yayi Yace Dr is dia notin could b done Dr ya numfasa Yace this problem has 2 be followed according 2 my prescription.else d problem may deteriorated,or better still com wit sum1 he might recognized,dat may help alot in regaining back his memory, Sarkin yayi shuru. Toh a ina xaiga wanda yasani bare har tunanin nashi ya dawo. Allah yasan dasu Haka sukayima doctor sallama sukayi masau kinsu Marwan ne ya tsaya jiran tashin Shamsu Amma me baccine mai qarfi ya 'dauke Marwan Yayinda Shamsu ya farfa'do Ya da'de xaune kafin ya tashi yayo harabar Asibityn yana naxarin wajan . [8:55PM, 10/10/2016] Rahamat Nalele💋: Lokacin yayi dai-dai da farkawar YUSUF Wata nurse ta shigo ganinsa ya farka tayi Murmushi tafita da sauri xuwa wani 'daki tana addu'ar Allah yasa 'yan uwanshi sun idar da ibadunsu (Sallah) tabasu labarin farkawar tashi. YUSUF ko takura kansa da tunani yayi akan me ya kawoshi asibiti Aiko saurin dafe xuciyarshi yayi dan xafin data mishi saka makwan tuna komai da yayi Hawaye ya xubu mishi. A hankali ya kai kalansa window..... Aiko wayo😳 idansa yayi ya tashi agigice tare da tsinke igiyoyin da aka mammaqala mishi Yaqara bu'de idanshi da kyau. Nima Rahamat maida hankalina nayi da kyau agun inda YUSUF yake kallo Wanda kallan ya gigitashi haka harya sashi dawoma da kansa ciwa baya Nidai Shamsun Sarki nagani ya na'de hannunshi yana kallan farfajiyar asibitin Aiko sai ganin YUSUF nayi ya fita da sauri jini na fito mishi ta hanci yaje ya ta6a Shamsu Nan ya juyo da kallansa ga YUSUF Cikin in ina YUSUF Yace YA KAMAL...... Cikin wani yanayi Shamsu ya fara nunashi da yatsa lokaci 'daya kuma yayi saurin riqe kansa danjin yanda yake juya mishi yafara yin kalar hajijiya nan yafa'di sumamme YUSUF ya dafe bango jini yana fitoh mishi ta hanci ta baki ya fara lumshe ido yana jah da baya hannunshi dafe a qirjinsa Sai gani nayi shima ya xube qasa Kan nayi wani kyakkyawan motsi sai ganin docton daya duba Shamsu nayi yafitoh daga office 'dinsa idansa ko ya sauka akan Shamsu da YUSUF Nan cikin gigicewa yakira norse suka shiga da Shamsu 'dakin da yafitoh Kana doctor 'din ya fara Tambayar daga wane 'daki YUSUF ya fitoh Wata nouse tanumai dan taga fitowar shi YUSUF 'din Nan shima aka maidashi 'dakin daya fitoh da fara bashi temakwan gaggawa Shamsu ma shima doctor tsayawa yayi akansa yana duba shi da tunanin me yasashi sumewa haka Kuma yaga kama tsakaninshi da wancan yaran Murmushi doctor 'din yayi dan wani tunani daya cafki kwakwalwar shi yanxu nan yafara addu'ar Allah yasa 'dan uwansa ne shi kenan tunaninsa ya dawo Cikin farin ciki Momy XARAH LABEEBAH suka nufo 'dakin da YUSUF yake Wasu Norse suka tsai dasu suna mai CE musu doctors na ciki Suna dubashi Momy Tace ina ya farfa'do sukace eh dan Yar ya fitoh Amma asume aka ganshi Hankalinsu ya da'da tashi Can doctors 'din suka fitoh sunama su Norse din maseefa akan me xasu barshi ya fita sukace suma doctor shankar ne ya kirasu basusan ya fitoh bah. Maida hankalinsu sukayi gasu Momy Suna basu hakuri da cewa xai qara far mfa'dowa xuwa tara na dare Ananne hankalinsu ya 'dan kwanta Sai qarfe goma YUSUF ya qara farfa'dowa Aiko yasauke idanshi akan LABEEBAH da XARAH Aiko sukayi kansa da murna XARAH na fa'din dama nasan baxaka mutu kabarni bah LABEEBAH Tace Alhamdulillah nagode Allah daya tashi kafa'darka Kallan window yayi koxai qara ganin Shamsu Wanda ya kira da KAMAL sai yaga Momy da Dadyn da Salim ne Suke magana cikin damuwa Ya dawo da kallansa ga matan nasa yana hawaye Ya tsaida idanshi akan LABEEBAH Yace insha Allah xakiji da'di arayuwarki fiye da kowa Xaki sami farinci fiye da tunaninki Sannan ina rokwan Allah yasa kixama matata agidan aljanna Na ganshi da idona LABEEBAH Wlhi shine shine ko kaffara baxan yiba shine shine Dama dashi kika dace ba daniba Nasani xai baki kulawa fiye da wacce nashirya baki Kimin alqawarin baxaki Auri kowa bah sai Ya KAMAL...... LABEEBAH tashare hawaye Tace kana cikin xafin ciwone MeeNi shiyasa fa'din wa'yannan kalmomin. Ya YUSUF Wanda ya mutu baya dawowa Kadena maganar banaso.... Ina maka addu'ar tashi inbaka ice-cream me da'di mugina rayuwa me da'di. Sannan na maka alqawarin faranta maka har qarshen rayuwarka Yayi Murmushi da kama hannunta yayi mata kiss cikin xubar hawaye Yace ina sanki Ta shere mai hawayansa Tace nima ina sanka Sai suka fashe da kuka atare Cikin sanyin murya Yace ke👈🏻 kidena kuka bayan ina tare dake. Ta girgixa kai Tace kaima kai👈🏻 kadena kuka Bayan ina ina tare dakai Ya qara xubo da hawaye Yace xakisha ice-cream Ta'daga mai kai Tace eh inhar kai xakaban............... XARAH Tace YUSUF baka ganni bane..... Ya juyo gareta ahankali Yace aduniya ba wacce na tsana sama dake XARAH Naji Komai agun Jameel XARAH kin tucemu Kin tarwa mana farin cikin mu kin hanamu fuskantar rayuwa mekyau Amma Karki damu kije duniya CE. na sakeki saki uku Allah ya Isa tsakanina dake Sai dai kinsami galaba akaina Amma baki sami galabah akan abinda ki kayi a baya bah. Araxane XARAH Tatashi hankalinta yayi mummunan tashi tafashe da kuka...... Momy da Dady Salim ne suka shigo Ganin YUSUF ya farka yasasu qarasawa gareshi da sauri Suna hawayan farin ciki Yace ina sanku iyayena Amma dole kuyi hakuri dani dan baxan qara rayuwar daku kuke so bah Lokacin daxan tafi lokacin Allah ya dubeku ya dawo muku da Ya KAMAL Cikin sarewa Dady Yace kadena fa'din haka Wanda ya mutu baya dawowa YUSUF ko kana cikin xafin ciwone Ya girgixa kai da maida kallinsa kan LABEEBAH Yace ina sanki matata kuma Karki manta alqawarin da nace kiyimin idan Ya KAMAL ya baiyana agareki Ki Aureshi Sannan yajah numfashi yaci gaba da cewa. Ga amanar LABEEBAH nabaki Momy dan Allah Ki 'dauketa kamarni Kidinga kallanta kamar ni Ki sota fiye dani Dady kasa ran ganin Ya KAMAL Idan Sadeeq da Aliyu sun girma kafa'da musu ina musu fatan alkarri...... Yana fa'din haka yayi kalmar shahada tare da kallan sama hannunshi na cikin na LABEEBAH Me kenan 😳 XARAH ta tsaida kukanta cak Kowa ya qurama YUSUF ido jikinsu asanyaye Tsoro ya kamasu Da sauri Salim ya damqi hannun YUSUF 'din........... Hankali tashe Ya 'daga hannun. Nan yaji hannun yasake Alamar rai yayi halinsa Momy na miqewa taxube qasa sumammiya Dady ya dafe girji yasaki wani qaramin kuka mara sauti LABEEBAH tashi tayi tana girgixa kai Tace ina ba mutuwa yayi ba. Kar kamin haka dan Allah. Dama maganar da kake min wasiyace Nan tafarajah da baya sai ganinta sukayi qasa tasume XARAH taje ahankali takama hannun YUSUF ta'daga. Yanda ta'daga haka tasauke Aiko ta kwalla wata furgitacciyar qara taxube qasa itama sumammiya Qarar da tayi ita janyo hankalin ma'akatan asibitin sukayo 'dakin da sauri Nan ko Doctors suka fara aikinsu nasan cetoh rayuwar LABEEBAH Momy XARAH Momy dai tasamu kanta daqer Haka XARAH Saidai lamarin LABEEBAH sai ahankali Dan taqi farfa'dowa Acan 'dakin su Shamsu ko. Doctor ya gama bashi temakwan daya dace Ya kalli Marwan daya ke ta shaqar Baccin Sa hankali kwance sai yayi Murmushi yakira wata Norse Yace takula da shi dan xai iya samun kansa akowane lokaci Tace toh. Sai Washe gari kusan bakwai LABEEBAH ta farfa'do Kuma kunsan bakinta ba shuru xaiyiba haka idanta ba dena xubar hawaye xaiyi bah awannan lokacin Haka suka tafi da gawar YUSUF masaukinsu da niyar gobe sutawo gida Nigeria Wani ikwan Allah sanda doctorn daya duba Shamsu yaxo Washe gari Sannan Shamsu ya dawo tunaninsa Yayi shuru yana bin Sarki da Marwan da doctorn da kallo Can cikin sanyin murya Yace nan inane Da sauri sauki ya 'daga hannu yayi godiya ga Allah daya dawo da tunanin Shamsu Sannan ya kallesa Yace da farko dai me sunanka awane qasa kake me kuma ya kaika cikin ruwa da harsashi biyu a jikinka. Sarki yafa'di hakan cikin xakuwa dasan jin kalmomin Shamsu Shuru yayi kwakwal warshi ta'dau aiki nan ya tuno da kansa Ya tashi ya jinjina jikin gadan da yake Yace a Nigeria nake garin Abujah sunana MALUDDEEN Abinda yakaini ruwa ko shine. Ni marayane. Allah ya albarkaceni da arxiqi me tarin yawa Kasan cewata doctor Ranar xanje garin Kano muka ha'du da 'yan fashi. Toh garin guje musu ne nida abokina mukayi daji Anan suka sami galabar harbin mu. Daga lokacin bansan meya qara faruwa ba. MALUDDEEN ya qara she xancan nasa da Tambayar tsawan wane lokaci ya 'dauka a hannun Sarkin Nan shima Sarki ya gabatar mishi kansa da bashi labarin Komai na yanda ya sameshi cikin ruwa. Kuma da rokwanshi da Allah ya yarda ya xama 'danshi karya guje mishi MALUDDEEN yayi mamaki mutuqa. Lalle ruwa ba inda baxai kai mutum bah. Ban da ikwan Allah ya akayi yaje har qasar Armiyaniya Ya kalli Sarki da Murmushi Yace karka damu har yanxu kai BABANA ne Koda xan barka bayanxu bah Doctor yayi Murmushi Yace naga wani me kama dakai a cikin asibitin nan namu Kuma abin mamaki kamar shi yasa tunaninka dawowa MALUDDEEN Yace Kasan haka yana faruwa arayuwa kasami mutum me kamarka. Ya fa'di hakan da San kaucema xancan nashi Shima Doctorn bai matsa masa bah Yace haka ne ( _Ni ko Rahamat qurama MALUDDEEN ido nayi na shagaltu da kallan sosai_ _me kyau ne_ _Me haske ne irin na nafiyayyun mutanannan_ _Ga wayewa da nutsuwa. Komai dai yayi agareshi. duk da ance 'dan adam Tara yake bai cika gama ba. Toh nidai MALUDDEEN ya kai 'dari 💯 cif_ _Amma saidai yana yimin kama da wani. Ko waye 🤔. Dole in gano_ Sarki Yace yanxu miye burinka arayuwa MALUDDEEN yajah numfashi Yace yanxu dai inasan aikina ya dawo min Sarki yace inhar kanasan komawa aikinka toh saidai da takaddunka. Yace Hakkane Amma tunda nadawo nutsuwata wannan baxai kasance matsala xansan yanda xanyi Sarki Yace karka damu dan nima nayi wani yanxu. Fatan mu kawai Allah yasa muje gida lafiya Marwan Yace AmEEn Su momy ko kwana 'daya suka qara suka duro gida Nigeria Annan koke koke ya 6arke na rashin YUSUF da sukayi Kakah ta gigice da lamarin itada qanin Dady Alhaji Nasir Haka Su Ya Usman da Su innah (Toya xasuyi muma jiranta mukeyi) Anawa ganin XARAH tafi kowa shiga tashin hankali na mutuwar YUSUF Dan yau akayi arba'in duk da mutuwar tadawowa kowa sabuwa. Amma yanda XARAH tanuna damuwarta saida kowa ya tausaya mata Wata sabowar rayuwa suka farayi LABEEBAH da XARAH Sam LABEEBAH ta canja ma XARAH Bata shiga harkarta Idan kaga LABEEBAH na Murmushi toko da Rukayya ne ko Sumayya ko Innah da yayanta Usman Abin ya dami XARAH sosai dan bataso agane yanxu basa jituwa Wani tunani tayi Wanda take ganin in tabi LABEEBAH xata sauko mata kamar yanda suke . [2:25PM, 12/10/2016] Rahamat Nalele💋: A qasar Armiyaniya ko kamar yanda shashin MALUDDEEN yake daban. Yanxu ko saiqarama shashin nasa armashi da Sarki yasa ayi. Rana ta biyu da dawowarsu Sarki ya kira MALUDDEEN Yake shaida mishi yanada wani company a England cikin garin Dubai wanda suka qirqiri Sim na waya. Ya gaya mishi turawa yasa akan harkar saidai yansu da Allah ya kawo mishi shi ya 'dorashi akan harkar. Dan yana San ya xama sugabansu Marwan xai nuna mishi Komai akan harkar MALUDDEEN yajah numfashi Yace BABAH kenan kana ganin xan iya wannan har kar Yace mai xai hana kaidai banaso kayimin musu. MALUDDEEN yayi Murmushi Yace toh Allah ya shige mana gaba Yafitoh daga gun Sarkin kenan suka ha'du da KHADIJA Tace Ya Shamsu Harya wacce tah. Ya 'dan dawo ka'dan fuskarshi ba yabo ba fallasa Yace MALUDDEEN dai ko Tace toh aini da ya Shamsu na sanka. Taqarashe da 'dan shagwa6a Yayi Murmushi ka'dan dan ganin yanda tayi maganar. Ta tuno mishi da wata babyn shi. Yace indai agidan nan kike kuma Kinsan da xamana nasan Kinsan da 'daukewar tunanina. Tace eh nasani Yace toh yanxu Allah ya dawowamin dashi ba Shamsu nake bah MALUDDEEN nake Yana fa'din haka ya wucceta Yayinda tabishi da kallo Tafiya yake Cikin nutsuwa qamshinsa me narkar da xuciya itadai tunda taganshi a gidansu take sanshi Shiko shashinsa ya koma anan ya tarar da Halima. Ya kalleta da mamaki Amma dake 'dan iya wane sai ya shareta Yana niyar barin falan Tace dan Allah Ya Shamsu katsaya Ya salam MALUDDEEN Yace Tace dama nasami labarin dawowarka ne shine naxo immaka barka da dawowar tunaninka Yace Sunana MALUDDEEN ba Shamsu bah. Plx Ki kiyaye hakan Kuma Nagode da kulawarki. Kantayi magana saiga Marwan yashigo Yace ansami me xanan 'dan uwana Yace gud aikinka yayi kyau kace ya shigo mana Nan wani me xane ya shigo Aiko MALUDDEEN yaxauna yadinga suffantu mishi kamannin yarinyar daya kesan a xana mishi Xuciyarshi cika tayi da murna fam lokacin dame xalan ya gama Yace kayimin abunda yafi Komai yimin da'dai aduniya. Ya maida kallanshi ga Marwan Yace abashi kyautar da xata gigitashi Yace angama "dan uwana Halima Tace Ya MALUDDEEN wannan 'din wacece ita Ya kalleta da Murmushi ya nuna xalin da hannunshi Yace xaki Santa Tace yanxu fah Yace bani da lokaci Tace Amma Naji haushinta dan da alama tatatafi da tunaninka 'Daure fuska yayi ya tashi da 'daukar xanan hotan LABEEBAH dani Rahamat nagani yayi bet room 'dinsa. Halima tasake baki galala Tasani tana MASEEFAR sanshi shiyasa taji tsanar wannan yarinyar da aka xana mishi ita. Tajah tsaki tabar falan da Takaici Sati biyu da faruwan hakan MALUDDEEN ya gane sababbin qannan nasa sun kamu da MASEEFAR SON shi Amma saiya dinga basarwa yaqi basu damar da xasu fito da maitarsu Iyayan nasu matan sunsan da haka Kuma kowacce tayarda da 'yartata taxama mata ga MALUDDEEN MALUDDEEN yanxu haka yana qasar Dubai inda aka 'dorashi akan harkar kasuwancin memartaba Sarki Azeed Dake shi MALUDDEEN wayayyene kuma me ilimi da kuma aiki dashi nan yagane kasuwancin nasu. Shida Marwan ne jagaban kasuwancin Allah ya 'dora MALUDDEEN akan turawan companyn sanshi suke kamar me Dan baya nuna musu gadarar shine shugaba shidai barshi da muskilancinsa Yana xaune a qayataccan office 'din nasa. Ya xubama hoton LABEEBAH ido ko qif tawa baya yi Marwan ya shigo cikin shigar ma'aikata Yace 'dan uwana ga mutanan sunxo. Kan yayi magana saiga wasu mutane su shidda kallo 'daya xaka musu gano su black American ne Amma sun watatu da ilimi sosai. MALUDDEEN ya kallesu ka'dan sukace barka dai me gida Da mamaki MALUDDEEN ya kalli Marwan dan jin sunyi mishi magana da hausa Yace ya sukejin yaranmu Marwan yayi Murmushi Yace ai musulmai ne. Kuma sunsan HAUSA fiye da tunaninka Yace gud da nuna musu hotan LABEEBAH Yace tana Nigeria cikin garin kano unguwar kurna inasan in dinga sanin duk wani mutsinta banaso inyi missing 'din komai nata 'Daya daga cikinsu Yace Koda wanka ta shiga tanayi Ya girgixa kai Yace shine abunda banasan gani Sukace angama ranka ya da'de Yayi Murmushi Yace shine abunda xai sani farin ciki Kufara da bincikomin tariyin rayuwarta Sannan daganan ina so yaxama kamar a gabana take rayuwa Suka ha'da baki wannan cewa karka damu oga Komai xaixu maka yanda kakeso Yace nagode Yana fa'din haka suka fitta Marwan yayi Murmushi shidai yana bala'in San MALUDDEEN yana qaunarshi sosai Kuma yana addu'ar Allah yasa shima ya soshi kamar yanda yake sanshi. Gida Nigeria Yau gidan nasu LABEEBAH ba kowa Aunty Rukayya taje sunan qanwarta Sumayya ko tana islamiya Haka Innah ma batanan yanda Sumayya ta fa'dama LABEEBAH wai taje gidan rasuwa tun safe Gidan ya rage daga LABEEBAH sai SAUBAN 'dinta Shima bata da'de da 'dauko daga skull bah dake ya fara xuwa har islamiya LABEEBAH CE me xuwa kaishi. In lokacin tashinsu yayi taje ta'dauko shi. Haka islamiya mah Momy tasa mammishi direba dan ya dinga kaishi yana dawowa dashi Amma LABEEBAH Tace ita xata dinga yi Haka Momy tabarta badan tasoba Da gaske SAUBAN bai 'dauki kowa da mahimmanci arayuwarshi bah kamar LABEEBAH. Ita yake gani uwarsa yanasan LABEEBAH Sosai kamar yanda itama take qaunarsa XARAH CE tashigo gidan da sallama. Batare da LABEEBAH ta kalleta bah ta amsa sallamartata XARAH taxaune gefan taburmar jiki asanyaye Tace nasan da ciwo kimanta abinda namiki. Nayi nadama LABEEBAH Wlhi sharrin she'danne yasani aikata miki Komai Nikaina nayi mamakin kaina Duk abinda na miki Wlhi da qaunarki acikin xuciyata. Dan Allah kiya femin Na roqeki. Na miki alqawarin hakan baxata qara faruwa bah Plx mudawo yanda muke da dan narasa duk wani farin cikina Ke ka'dai kika ragemin plx Karki juyamin baya Wlhi ina sanki Saita fashe da kuka LABEEBAH tayi shuru tana tuna abinda tayi mata gidan YUSUF. Dake xuciyarta atsarkake take saitaji tausayinta ya kamata Cikin xubar da hawaye Tace nayi mamakinki XARAH Kinyi min abinda banyi xatoba. Kuma banyi tunaniba Nice na rasa duk wani farin cikina bake bah Ba Uwa ba ubah Ba masoyin da xuciyata tafara so Ba wanda ya kasance Miji agareni Sannan bake danake matuqar qauna Haka rayuwa take XARAH. Hmmm. Har yanxu ina qaunarki Saidai baxan iya sakewa dakeba Dan kin tsoratar dani yarda da kowa Wlhi tsoran mutum nake yanxu. Dama KAMAL ya ta6a gayamin karna yarda da kowa ciki ko harda ke Naso na 'dauki xan cansa Amma daga baya na watsar da xancan saboda na duba qaunar da mukema juna Ashe ko xanyi nadamar bujirema wannan umarnin nashi Na yafe miki XARAH Ya kuma rage naki yanxu kiyi abinda xan qara yarda dake Tana gama fa'din haka ta jawo SAUBAN jikinta ta rungumeshi wanda ya fara bacci hawaye na xubo mata. Taci gaba da cewa KAMAL 'dinki shine KAMAL 'din da xuciyata tarayu da sanshi da qaunarsa Na soshi na qaunaceshi kuma har abada baxan so wani kamarsa bah Duk yanda nasan xanyi dan karki sani sanda nayi Saboda banasan 6araka ta shiga tsakanina dake Banasan cin amanarki Amma ke sanda kikaci tawa Dan Allah na roqeki kar wata xuciyar ta raya miki kirabani da SAUBAN...... Idan kikayi haka agareni shine abinda baxan iya yafe miki bah Dan natabbata baxan iya rayuwa bah Ina kallanshi tamkar mahaifinsa Dan Allah Karki rabani dashi na roqeki saita fashe da kuka me sauti. Tare da qara qanqame SAUBAN tamkar XARAH tace xata kwaceshi alokacin. Tashi XARAH tayi tana kuka wannan Karan ba kukan munafunci takeba kukan gaskiya takeyi Tayi Allah wadai da rayuwarta saiyanxu ta tuna wacece LABEEBAH. Da rayuwar da sukayi Da kuka tafita daga gidan Akan gadan Innah tafa'da tayi kuka tayi kuka har tagaji. Daga bisani takira number Hajjiya Turai Tace nayi nadamar abinda nayima LABEEBAH Tace kai habah tunyanxu XARAH ta goge hawaye Tace eh nayi dana sani Tace ke da Allah share kinyi abunda ya dacene Kinbi San xuciyarki kuma ba lefi bane plx kar xuciyarki ta karaya Ki share kawai. Dan yanxu rayuwar haka take. Kowa kansa yasani. Shuru XARAH tayi tana San yarda da xancan Turai kuma tana tunanin karta yarda da hakan Ganin tayi shuru yasa Turai cigaba da cewa Wlhi kina Ganin LABEEBAN nan munafukace ta'iya munafunci Saita dingayin kalar sanyi da tausayi nanko bom CE Kema dan Allah yana sallakar dakene akan makircinta shiyasa baki ta6a fa'dawa tarkwanta bah Dake xuciyar XARAH batayi nisa a nadamar tataba sai xancikar Turai yafara tasiri akanta nan ta watsar da lamarin da yanxu ya faru ita da LABEEBAH Amma duk da haka tasa aranta baxata qara cutar da ita bah dan tagaske soyayyarta ta'dan motsa mata yanxu Sanda Turai tagama cusa mata ra'ayin tsiya Sannan sukayi sallama Dubai 🌌 MALUDDEEN ne xaune ya yana duba wasu takaddu Saiga 'daya daga cikin wa'yanda ya tura Nigeria ya shigo da wata baqal Leda ya dire a gabansa cikin girmamawa Yace oga bin cike ya nuna mana Sunan yarinyar Aisha-Labibah tana da qawa ko 'Yar uwace Fatima-zarah Tare suka tashi da San junansu yayinda Fatima-zarah tayi wani saurayi KAMAL saidai Aisha-Labibah tagamo da sanshi wannan KAMAL 'din Bai baisani bah har ya auri

Chapter 15 of 22