haka ma eku ya nufi kofar fita kmr wani zautacce alqali ya rarrafa da gwiwawinsa yana k'okarin riko ka'fafun eku Amman Ina tuni ya fice ya maida kofar ya rufe cikin rashin tausayawa, hawayen danasani suka silalowa alqali ya fara zubar da hawaye yana adduar Neman mafuta "me yasa ka biyosa gashi ka jefa rayuwarka cikin hatsari kuka yake sosai kamar karamin yaro."
******
"Wai waye wannna jaguwa din ne ? waye km ?.gbdy sai da tanko gote ya kira sunayensu d'aya bayan d'aya ka amsa min tambayata boka " ya san sunansu ne a bakin wasu daga cikin mufukan' yansanda da sukayi attacking dinsu a wancan satin ". shiru bokansa yayi yana dube dube acikin kasa ,abubuwa da yawa ya gani akan jaguwa km abun ya balain tsoratar dashi dan har wani gumi ya had'a da kyar yayi jarumtar yin magana "wannan yaron da Jamar'sa rikakkun y'an fashi da makami ne da suka ga gari kowa acikin garin nan yana da karfin da zai iya karawa da kowa acikin garin nan ,haka yana da karfin da zai iya shiga duk Inda yaso yayi sata batare da an dakatar dashi ba , yafi karfin kowa duk yadda kake tunanin yan fashi sun zarta tunaninka basa ji basa gani akan aikinsu sai dai abinda na gani a dubana shi jaguwa yana fanshinsa ne akan masu kudi da azzaluman kasar nan , yana da hatsarin fuskanta it's not easy to be known as the CEO of armerobber's association .
wannan ya wuce da tunaninka ranka shi dade karka bata lokacinka gurin sanin ko shi waye ko matakin d'auka akanshi tunda har ya barka da ranka da lafiyarka sai mu godewa Allah domin shifa satarsa me dalili ne Kuma ya dade acikin harkar Kuma shi kad'ai yasan abinda ya taka wanda yasa ya gagari kasa da kasa har da jami'an tsaro suka kasa kamashi tanko gote ya numfasa kana yace "zan so yayi aiki a karkashina domin irinsa nake nema "bazai had'a Kai da Kai ba dan baya zalinci burinsa ya taimakawa talakawa marasa galihu Kai Kuma burinka ka danne hakin mutane da talakawa "wai boka ya kake min magana haka ne ? " kayi wani Abu da zai kawo kanshi gareni "babu abinda zan iyayi domin duba taurarinsa ma kawai zai iya sa mutun cikin tashin hankali, kaima idan baka cire hannunka akansa ba zaka iya rasa komai naka jin abinda boka yace yasa tanko gote shiga damuwa bai sake cewa komai ba ya kakkabe bababan rigarsa ya baro gurin boka da zumar zai nemi had'in kan jaguwa ta kowani hali ".
*****
Jaguwa na zaune tare da abokinsa da yaransa a gurin shakatawarsa gabansu kwalban giya ne yayinda kowannensu hannunsa ke rike da karan sigari har jaguwa suna tautaunawa akan sabon aikin da zasu fita zuwa garin Ogun state sai ga me gadinsa ya rusuna ya gaishesa tare da cewa "ga wannan dattijon daya zo neman taimakonka ya dawo ranka shi dade" "shi da nace ya dawo karshen sati amman dai shigo dashi kawai " mai gadi ya juya da sauri jaguwa ya kashe sigarin hannunsa dan yana matukar jin kunyar wani yaga yana shan sigari eku tattara gurin nan kafin azo da dattijon nan take yabi umarninsa .ko cikakken minti biyar ba'a yi ba sai ga me gadi ya dawo tare da mutumin da yaronsa wanda bai wuce shekara talatin ba dattinjo na kokarin rusunawa
jaguwa ya tsaidashi yana nuna masa gurin zama "ka zauna baba dattijon ya zauna a Inda ya nuna masa yana rawar jiki, gbdy su jubi suka gaishesa ya amsa yana Saka musu albarka "d'ana ga yarona nazo dashi "jaguwa ya waigo ya kalli Inda yaron yake tsaye cikin wasu kod'ad'un kaya marasa fasali da sauri matashin saurayin ya dan rusuna ya gaishesa ya amsa da Kai tare da cewa " ya sunanka sannan wani course ka karanta ? " sunana aliyu Ahmed abinda na karanta lissafi wato accounting .ya bashi amsa cike da girmama.
shiru jaguwa yayi yana nazarin yaro kafin daga baya yace "shikenan zaka zauna damu ka zama dan aikenmu kafin lokacin da zan samo maka aiki inshallahu , dattijon najin haka ya fara hawaye yana godiya " na gode na gode Allah yayi maka albarka "karka damu baba mu daman aikinmu kenan taimakawa marasa shi ,aiki kuwa ka fara hasasho ganinsa cikin jerin ma'akatan banking kasar nan yana gama fad'ar haka yasa aka dibo kudi masu yawa aka bawa dattijon "baba ga wannan kudin kaje dashi kayi bukatunka dasu, sosai dattinjo ya zube yana godiya kafin daga baya yay sallama dasu ya wuce ya bar d'ansa ."
******
D'akin taro ne dake cike da manyan jami'an tsoro kowannensu sanye da kankinsu na aiki police, yayinda gabansu ruwan roba ne mai sanyi da abun magana a hankali cp ya fara magana cikin tsadaddan turancinsa "
Daga ashirin da biyar ga watan daya na wannan shekarar ta 2021 zuwa ga karshen shekarar shadaya da muke ciki an samu farmarki ta'addanci a qalla ashirin da biyar a cikin garin nan, duk da k'okarin da jami'an tsoro keyi akan suga sun kama wadan nan yan fashi abun ya faskara wanda ni a nawa tunanin ina ganin akwai manyan kasan nan dake mara musu baya, taya zamu samu nasarar kama wannan mutumin dake jagoransu wanda shi ke shirya komai na ta'addanci ? cp ya karasa maganar yana kallon hoton jaguwa dake ajiye akan makeken table din gabansa ." yanzu haka wannan shine tantiri na biyu da ake nema acikin kasar nan idan kuma acikin garin nan ne shine na daya , jaguwa kenan duk wani sata da'ake wa manyan kasar nan da yan siyasa da hannunsa aciki abun mamaki yadda wasu daga cikinmu suke bashi kariya ta hanyar sanar masa da halin da'ake aciki, a offishin hukumar tsoro kuma suna yi masa duk wani alfarma daidai da wani mai fada aji a kasar nan ".
shi din dan ta'addanci ne kuma dan fashi da makami ne Kuma gashi yanzu yayi garkuwa da diyar minister shi din mutun ne me tsananin kyautatawa jama'a da tsananin tsoro allah da tausayi duk inda akace taimako zai bada yana da tsananin tausayin marasa shi sannan baya son zalinci yana daukarwa wadan da aka zalinta fansa idan gwanati taki yin komai, sai dai duk da hakan shi din babban me laifi ne agurin hukumar kasar nan yana zaune a unguwar magodo no 20 duk da ba nan kadai bane maboyarsa yana da gidaje dabam dabam , wadan nan bayanai da inda zaa samesu duka gasu nan a rubuce IPO investigation police officer ne ya rubutosu ". taya zamu samu nasarar kamasu ? ya karasa maganar yana daukar file din gabansa ya tsura masa ido ."
Cp na yin shiru mataimakinsa ya fara magana a natse batare daya tashi ba " wannan duk me sauki ne sir tunda a halin yanzu maikacinmu ya Dade da shiga jikinsa dan haka duk halin da suke ciki zai zo mana cikin sauki, kaga kamasu bazai mana wahala ba duk wuya duk runtse sai mun ga bayansa domin bazamu marawa taaddancin da suke ma kasar nan baya ba, zamu bukaci ganin an kamashi cikin kankanin lokaci ya karasa maganar yana duban wanda ya turawa jaguwa jami'in sirri "dcp baba abare wanda aka kira da haka yace "yes sir " ka tabbatar kasa ya shiga jikinsa sosai ta yadda zaa tattara duk wani mahimman bayanai akansa ya gabatar mana dasu da wuri "yes sir kace masa ya kiyaye da kyau domin shi din mutun ne mai hatsari sosai "inshallahu sir zanyi kokarin kuma zamuyi nasara kamar sauran lokutan baya a hankali suka cigaba da tautaunawa akan yadda zasu samu nasarar kama jaguwa da yaransa daga karshe cp ya sallamesu, kowanne ya kama gabansa."
******
Tanweer na kwance tana bacci taji kamar an tsinkareta zumbur ta mike zaune ta bud'e idanunta wani irin abu taji yana mata yawo a gabad'aya ilahirin jikinta tsigar jikinta suka dinga mikewa kasanta ya dinga cuking dinta, ta kunna wutan d'akin tare da kallon bango karfe d'aya daidai ta koma ta kwanta sanyi ac na ratsata, idanun ta lumshe ta takure jikinta guri d'aya wani irin matsanacin sha'awa ce ta dinga bijiro mata tana bin lungu da Sako na jikinta tay mika tana matsi ka'fafunta. Byn mintuna ashirin ta sauko daga kan bed ta shiga bayi ta watsa ruwa ta fito ta canza kaya zuwa na bacci kasa koma wa tayi ta kwanta ta mike ta shiga zariya ta shafa gabanta sha'awar sai sake bijiro mata take tana Jin idan baa kusanceta ba zata iya mutuwa fitowa tai ta nufi kofar d'akin jaguwa tana k'arasawa ta Murda handle din kofar taci sa'a kofar a Bude take .
A hankali ta bud'e d'akin duhu ta kunna wutar d'akin bata gansa a falon ba kawai ta nufi bedroom dinsa, Shima duhu sai kamshi dadd'adan turarensa ke tashi , hannu tasa ta kunna wutar d'akin kwance ta gansa akan makeken gadonsa Kiran itly yana sharar bacci hankalinsa kwance daga shi sai plan pant makale da cinyarsa binsa tayi da wani mayataccen kallo yayinda muguwar shawa ta sake tsargamata ta tsurawa joystick dinsa dake mike Ido, ganin joystick dinsa yasa ta qara fita haiyacinta ta nemi natsuwarta ta rasa ji take muddin Bai kusanceta ba zuciyarta zata buga.
a hankali ta soma cire rigar baccin jikinta tai wurgi dashi ta saura Babu koma ajikinta ta kwanta a faffadan qirjinsa ta had'e bakinsu guri d'aya ta fara tsotsa yayinda hannunta ke kan joystick dinsa tana murzawa .
a matukar gigice ya farka daga bacci yana dubanta sannan yayi k'okarin janye jikinsa yana watsa mata wani kallo "meye haka kina hauka ne ko kin fara shaye shaye ne? "ko d'aya ban fara shan komai ba taimaka min zaka yi dan Allah ",da me zan taimaka miki? "kayi having sex dani babu abinda nake muradi a halin yanzu kamar ka kusanceni , joystick dinka kawai nake bukatar naji ajikina ta fad'a tana zubewa ajikinsa .."
💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686
alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️15
......Zaro idanuwanshi yayi yana kallonta cike da mamakinta ,a matukar bukace ta Kai fuskarta tsakiyar qirjinsa tana sauke wahalalle numfashi tana shinshina kwantaccen sumar dake kwance agirjinsa ,wani irin yanayi ya tsinci kanshi ciki mai wuyar misaltuwa, ya lumshe kyawawan idanuwanshi qirjinsa na bugawa da mugun karfi tamkar ana buga masa guduma , shigewa jikinsa ta sake yi wannan karon fuskarta kwance da tashin hankali ta dinga ta'bo wasu wurare a sansar jikinsa wanda ke sake kunno masa wutar shaawarsa , take jikinsa ya kama rawa qwaqwaluwarsa so take ta tsaya ta daina aiki sai dai yay jarumtar hana hakan faruwa .
ita Kuwa Jin yayi shiru yasa ta sake shige masa sosai ta soma k'okarin rabashi da pant din jikinsa ."
wata irin razananniyar tsawa ya buga mata wanda yasa jikinta ya kama rawa take hankalinta ya tashi, ta kamkamesa tana cewa "please Adnan ka taimakeni wallahi Ina cikin wani hali idan baka kusanceni ba zan iya mutuwa ta k'arasa maganar zuciyarta na rawa take Kuma sai hawaye sharrrr ..... ya soma silalowa akan quncinta wata mummunar fad'uwar gaba ta ziyarcesa tsoro da fargaba suka mamayesa baya raba d'ayan biyu akwai abinda ke tattare daita mai muni "gbdy tausayinta ya kama shi dan gbdy yanayinta ya sauya ta dawo tamkar ba ita ba , kimanin minti ashirin ta d'auka tana makale dashi taki barin jikinsa, gbdy ma bata da alamun zata barshi burinta kawai ya kusanceta dan sai kuka take masa tana rokonsa Jikinsa na kyarma ya Kai hannunwansa duka ya kamo fuskarta ya had'e da nashi yana busa mata numfashinsa da iskar bakinsa muryarsa a tsarke ya soma mgn "tanweer ! "shiru tayi taki amsa masa tana shakar numfashinsa dake sake dagula mata lissafi " meke faruwa dake ? ya tambayeta wannan karon kanta ta samu damar girgiza masa ," dan Allah ki dawo natsuwarki bazan iya abinda kike bukata atare dani ba".shiru tayi tana kallon cikin kwayar idanunshi batare da tace masa komai ba dan zuwa wannan lokacin bazata iya magana ba burinta kawai ta jishi acikin jikinta yana having sex daita shima har lokacin idanunshi na cikin nata yana son ya karanci gaskiyar halin da take ciki, iskanci ne ko kuwa wani al'amari ne dabam ?".
"da kyar ya sake fixgo magana "me yasa muna zaune lafiya zaki zo mana da wannan al'mari mai girma ?" me yasa kike son tayar mana da hankali? "Idan kina son na maidake gidanku ne wallahi zan mayar dake ba sai kin d'aga min hankali ba ya numfasa kana ya cigaba da mgn " banason ki cutu ne yasa kikaga na cigaba da rikeki agurina , banason wancan azalumin mutumin ya cutar dake duk da bana sonki bazan so na ganki cikin tsananin damuwa ba ."ta d'ago idanunta da suka canza kala tare
da zubar da ruwan hawaye tace "Adnan ni ba dan Ka mayar dani gida bane ni dai kawai na jika ajikina ka kusanceni dan Allah , wallahi Ina tabbatar maka muddin baka kusanceni a yanzu ba zan mutu , zan mutu na bar maka duniya .......
" kiyi aiki da tunaninki mana ki fahimci illar abinda kike son na aikata dake har yau bud'e Idanuna da muguwar zuciyata bata ta'ba kusantar macen da bata ta'ba sanin nmj ba , duk matan dana kusanta daman can a lalace na gansu ke kuwa fa ?" tanweer bakin san maza ba Kuma bazan zamo mutun na farko da zai keta miki haddi ba ."
cikin mugun firgici ta mike tsaye tamkar mahaukaciya duk gashin kanta ya hargitse ta soma dube dube acikin d'akin a hankali idanunta suka Kai kan dress mirror dinsa ,karamar bindigarsa ta gani ajiye a natse ya bi Inda take kallo nan take ya fahimci abinda take son aiakatawa dan haka da sauri ya soma k'okarin durowa daga kan bed sai dai kafin ya sauko har ta Isa ta d'auki bindigar ta saita gefen brain dinta dashi tana haki kamar wacce tayi gudun ceton rai "kana qara taku d'aya zan harbe kaina".Jin abinda tace yasa ya kame guri d'aya ya kasa kwakwaran motsi, ya tsura mata Ido yana neman yadda zai amshi bindigar a hannunta dan ba shi da tabbatacin babu harsashi aciki .ita Kuwa tanweer wani dishi dishi take gani acikin idanunta , yayinda a hankali take Jin kanta na juyawa bud'e idanunta tayi da kyau tana kallonsa tare da cije lip's dinta da karfi "kaga malam zaka min abinda na bukata ko kuwa na aika kaina lahira cikin sauki dan nasan muddin baka yi abinda nace ba mutuwa zanyi cikin wahala ?.bai ce mata Komai ba illa kallonta da ya cigaba da yi qirjinsa da zuciyarsa na tafarfasa, jikinsa babu kuzari ya sauko daga kan bed zuciyarsa na cigaba da tafarfasa har ya kusan Kaiwa kofar fita ta biyosa da sauri ta sha gabansa tana sauke numfashi "Ina zaka tafi ka barni ?" wallahi da gaske nake zan kashe kaina ."
"kafin ki kashe kanki ki fara kasheni ya cire bakin bindigar akanta ya saita a qirjinsa daidai saitin zuciyarsa "ki harbeni ya fad'a a tsawace yana zaro mata Ido " shiru tayi tana kallonsa cikin tsananin tashin hankali , yadda take kallonsa a hargitse haka shima yake kallonta cikin tsananin fushi "kin tsaya kina kallona ki harbeni mana alabashi idan na mutu sai ki kashe kanki , kin d'auka zaki tsoratani da mutuwa ne ? bari kiji na fad'a miki babu tsoron mutuwa acikin zuciyar adnan domin yasan ko ba jima ko ba dade zai mutu , koma nace tana bibiyata a kowani lokaci domin kuwa idan ban mutu a gida ba zan iya mutuwa akan titi dan haka ki kasheni kawai idan shine mafuta agareki amman bazan ta'ba aikata abinda kike buka............."ai bai k'arasa maganarsa ba yaga ta d'auke bakin bindiga aqirjinsa ta maida kanta had'e da dannawa take jikinsa ya kama rawa tamkar mazari sai dai ganin tabbas babu alamun alburushi aciki yasa shi fixge bindigar a hannunta ya ɗauketa da wani gigitacen marin yana cewa "you're very stupid tanweer akan iskanci banza da wofi zaki yi k'okarin kashe kanki . "kin mance ko ke wacece ?
cikin kuka tace "wacece ne ? ka fad'a min wacece ni ?ta sake tambayarsa cikin zafin zuciyata da sha'awa mai zafi , shiru yay yana mata kallon banza zuciyarsa na zafi da quna "wallahi kaji na rantse zan kashe kaina Kuma a daren nan tana gama fad'ar haka ta juya fuuuuuuuu zata bar d'akin ya fixgota da karfi ya sake ɗauketa da mari har biyu ajere "wallahil Azim ki shiga hankalinki ,
nace ki shiga hankalinki , idan zaki kashe kanki ki bari na maidake gurin iyayenki idan akwai abinda yafi kisan Kai kiyi agurinsu tanweer wannan ba damuwata bace yayi mgnr a matukar tsawace yana nunata da yatsansa yana huci "bani bindigar ya fad'a tare da mika mata hannunsa madadin ta bashi bindigar hannunta kamar yadda ya bukata sai tayi wugi dashi ta zube a jikinsa tana kuka .
baya yayi luuuuuuu ya fad'a saman katifa sam bataji zafin marukan da yayi mata ba , ita dai buqatarta ta biya ya kusanceta ta daina jin abinda take Jin yana yawo a sansar jikinta ,
tana hawaye ta Kai lip's dinta kan nashi tana lasa tana shakar numfashinsa still tana kallonsa tana lissafin yadda bukatarta zata biya akanshi . "
A hankali ta had'e bakinsu guri d'aya ta fara sotsa tare da kai hannunta cikin pant dinsa Kai tsaye hannunta ya sauka akan joystick dinsa me tsawo da kauri , bata tsaya 'bata lokaci ba ta fara murzawa .
gbdy wani irin yaji ajikinsa jijiyon dake aiki ajikinsa suka motsa, jijiyarsa ya tashi sosai ya mike yana wani irin harbawa da sauri sauri .
gbdy jikinsa yayi sanyi kmr wanda aka yiwa wanka da ruwan sanyi ,ya lumshe Idanunsa gbdy ya nemi natsuwarsa ya rasa zuciyarsa ce ta dinga narkewa tana amsar sakoninta masu burkita lisafi sai dai kuma jin zuciyarsa yake kmr zata buga dan bakinciki abinda take bukata daga garesa , hannunsa ta kamo ta d'aura kan nonuwanta wani zirrrrrrr yaji a ilahirin jikinsa tun daga yatsun ka'fafunsa yake Jin sanyin dadi na taso masa har zuwa cikin brain dinsa , a lisafinsa bai ta'ba Jin irin wannan yanayin ba da yake a yanzu , Jin tafiyar hannunta yake kamar akwai wutar lantarki ajiki adalilin fixgarsa da take izuwa muguwar shaawarta ".a hankali ya fara shafa nonuwanta Amman shi har cikin zuciyarsa iya nan kawai zai tsaya bazai d'ara daga kan haka ba ,wani numfashi ta fixgo da karfi ta fitar tana lumshe idanuwanta had'e da yin sama ta Kai masa brest dinta daidai bakinsa ."
kallonta yayi tare da kamo lip's dinsa na kasa yana cizawa a hankali batare da yayi mata abinda take bukata ba ,shi kam bancin ya tabbatar da virgin ce da babu abinda zai hanashi cewa karuwanci ne ya motsa mata ,
shiru yayi na tsawon mintuna goma yana kallonta ta Kai hannunta fuskarshi tana goga masa brest dinta tana goge masa zufa da ke tsatsafo masa a fuskarshi sbd duk sanyin ac dake ratsa d'akin amman gumi ne ya rufeshi . a hankali ta Kai bakinta daidai kunnensa ta kira sunansa "Adnan ...!"
Yana jinta yayi shiru yaki cewa komai dan yau yaga abinda yafi karfin tunaninsa , yana ganin naci da iskanci irin na zahra yau ga tanweer wacce ta doketa a komai, wani irin quna yake ji a rantsa sai dai qunar bai sa yaji tsanarta ba hasalima zallar tausayinta da shawarta ne daskare acikin zuciyarsa "Adnan !" ta sake Kiran sunansa a karo na biyu cikin sanyayyiyar muryarta kmr zatayi kuka , a hankali ya bud'e bakinsa zai amsa mata dan yaji me zata ce sai dai qunar da zuciyarsa keyi yasa ya kasa sarrafa harshensa "dan Allah kayi min abinda nake bukata wani Abu nake Jin yana yawo a ilahirin jikina da ban ta'ba jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarta ."
da zai iya kusantarta tabbas da yayi saboda tsananin shaawarta da tausayawa halin da take ciki sai dai bazai iya ba yana adduar Allah sanyayyya mata abinda take ji ajikinta ,"bazaka kusanceni ba ? ta sake tambayarsa cikin mawuyacin hali , Kansa ya girgiza mata alamun bazai yi ba , cikin sanyi murya tace "to muje ka nemo min Wanda zai yi dani ko abinda nake ji zai bar jikina " ta k'arasa maganar tana k'okari mikewa ajikinsa da karfi ya fixgota ya maidata jikinsa "kina hauka ne ?"to bazan ci ba kuma bazan Kai ki aciki ba" naunayen ajiyar zuciya ta sauke hawaye masu zafi ya zubo mata sbd ganin gbdy yanayinsa sun nuna mata bazai ci ba ,"adnan kayi mata abinda take so mana tunda itace ta bukata yar Adam ce tanweer kamar kowa dole zata bukaci nmj " zuciyarsa ta bashi wannan shawarar "Anya kuwa zan iya kusantar yar mutane bayan ita din virgin ce ?" no! no!! bazan yi ba ,bazan iya aikata hakan ba . "Amman ai abinda take so kenan ? ya sake tambayar wankakkiyar kwakwaluwarsa . shiru yayi yana kallonta yana zance zuci , ta kallesa taga har lokacin ita yake kallo yana tunani , cikin tsananin damuwa ta sake yunkurawa ta mike daga jikinsa zata sauka akan gadon taji ya fixgota da iyakacin karfinsa ya zagaye kugunta da hannunwansa duka tare da rungumeta tsam ajikinsa yana fitar da numfashi sama sama hannunsa d'aya ya zare ajikinta ya janyo blanket mai taushi ya lullu'besu yana sauke naunayen
ajiyar zuciya ."
bakinta ta Kai cikin kunnensa " wayyohhhly Allah Adnan baka san yadda nake ji ajikina bane shiyasa kake bata lokaci ,wallahi Ina Jin kmr mutuwa zanyi, ta'ba zuciyata kaji zafi take ,jikina zafi yake ka taimakawa rayuwata ".
" it's risky , gaskiya bazan iya ba" ya fad'a yana control din Kansa dan Shima a hannu yake gashi jijiyarsa sai haniniya take ,ta yunkura zata tashi ya rike kugunta "please tanweer me yasa baki da tausayi ne ? tayi shiru tare da dunkule hannunta , ta dinga ji wani irin zafi a gbdy ilahirin jikinta kamar wacce aka zubawa barkono .
ta rushe masa da kuka tana dukan qirjinsa da hannuwanta duka tana son ta mike ya matse gam "okay okay na yarda zan taimaka miki har ki samu natsuwar da kike bukata " ta lumshe idanunta sannan ta bud'e tana tsotsa jikinta dake mata zafi , shi kuwa kallon yadda take tsotsa jikinta yake ganin bai fara ba ta sake yunkurawa "sorry nace na yarda zanyi .
a hankali ya fara sucking din nipples dinta yana shafa gabanta wani wahalalle numfashi ta sauke tana sake tura masa Brest dinta, kasa yayi da finger's dinsa ya shiga yawo da finger's dinsa a kasanta , gbdy ta d'auke wuta nan da nan jikinta ya shiga siyayar da ruwa, cike da faduwar gaba yay gefe da pant dinta ya soka finger's dinsa daya cikin jikinta yana yi mata a hankali ta yadda zata ji dadin da take bukata , fingering dinta yake sosai bakinsa na kan nipples dinta amman ita jijiyarsa tafi bukata taji ajikinta dan haka ta Kai hannunta ta zare pant dinsa gbdy ta daura hannunta a kan joystick dinsa tana murzawa tana sauke ajiyar zuciya bai san lokacin daya maidaita kasansa ba ya dawo Samanta yay mata rufa da faffadan qirjinsa, yayi kasa da bakinsa ya kafa a gabanta ya fara sucking dinta , wani irin nishi ta sauke da karfi ,harshensa ya dinga karkad'awa yana tsotsar kasanta kmr zai cinye gurin yana lasar ruwan dake tsiyaya." sucking dinta yake sosai cikin kwarewa yana furzar da hucin numfashi ."
Ita Kuwa nishi kawai take tare da Kai hannunta cikin sumar kanshi tana yamutsawa, a hankali muryarta ta fito "Adnan ni sex nake so dan Allah I need sex kaji " Jin haka yasa ya dinga sucking dinta da sauri sauri wai a nashi dabarar tayi release
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 16 Chapter of 67