Adnan yake ba bare har ki yarda ya daukeki "inna lillahi karuwa? ta furta kalmar a matukar firgice .
cikin tsananin faduwar gaba jaguwa ya lumshe sexy eye's dinsa na second biyu sannan ya bude su fess yana mai jin bakinciki mara misaltuwa sam bai ji dadin Kalmar data fadawa tanweer ba murya qasa qasa yace " ke wacce irin mahaukaciya ce daga zuwanki kin fara wa mutane hauka saboda ke din mara mutunci ce ki saketa kafin na tashi na targadaki yanzu yayi maganar yana janye idanunshi akanta tsayuwa zahra ta gyara sannan ta maida dubanta ga jaguwa tana kira sunansa kusan minti biyar tana Kiran sunansa batare da ta saki wuyan tanweer ba ranta ya Kai koluluwar baci wato cin mutuncinsa gareta yayi yawan da zai mata a gaban sabuwar karuwarsa yana jinta yaki amsa mata yayi kamar bai san da tsayuwarta ba "Adana !!!! ta qara Kiran sunansa a fusace wannan karon idanuwansa a lumshe ya mike ya ɗauketa da wasu maruka har biyu ajire da sauri ta saki wuyan tanweer zuciyarta na bugu da karfi "ka mareni adnan ?na mareki idan kika sake wata magana ko kiran yarinyar nan da karuwa sai na ballaki sannan minti biyu kawai na baki ki 'bacewa idanuna banason ganinki .
tai shiru ta kasa aiwatar da hakan "haba wannan naci na menene haka ki bar rayuwata ko dole sai munyi rayuwa tare ? ya fad'a yana kafe tanweer da sexy eye's dinsa wayanda kallonsu kadai ke haddasa mata shiga wani hali zahra ta girgiza masa Kai alamun bazata iya rabuwa dashi ba "bazan iya ba Adnan ta furta qirjinta na dokawa da matsanacin karfi" kiyi kokarin ki iya dan nafi bukatar haka Ina son ki bar rayuwata ki manta kin taba haduwa da Adnan arayuwarki yana gama fad'ar haka ya riko hannun tanweer ya soma tafiya daita a hankali ."
halin data shiga kafin ta dawo haiyacinta ta bud'e idanunta sai wayam ta gani bashi ba tanweer agurin wani bakinciki ne ya tokare mata kahon zuciya Wanda yasa hawaye sake zubowa daga idanunta ,
tunda take a rayuwa ba'a taba tozartata irin na yau ba ranta yayi matukar baci da kyar ta soma d'aga ka'fafunta tamkar kazar da kwai ya fashewa aciki da baya da baya ta soma tafiya duk Kiran da anas yake mata bata sauraresa ba ta Isa Inda su helen suke zaune tana gama qarasowa suka kwashe mata da dariya "daidai kenan wallahi yayi min daidai wallahi naji dadin mari biyu din daya waska miki inji cewar Saira Helen tai tsigil tace "maganinki kenan ba yadda banyi dake ba akan ki rabu dashi ke da kina zaune cikin AC babu wahalar komai manya mutane ke zuwa ana binki ana lallabaki ana kashe miki kudi gashi duk wata da albashi mai tsoka kinki kin nacewa wannan banza ko kyansa ke rud 'arki oho yanzu ai ga irinta nan ya wulakantaki sbd yayi sabuwar karuwa ". Saira ta sake dariyar mugunta tana jujjuyawa a saman kujera dan dadi abun yayi mata daman ita tana bakincikin tarayyar zahra da jaguwa .
Cikin muryar kuka Zahra tace "Yanzu abinda zaku taru ku dinga fada min kenan ?" Ta tambayesu cikin tsananin fushi Saira tace trying to switch the topic zahra ki san abunyi rabuwa dashi ko cigaba da wahalar da ranki akan mutumin da bai damu dake ba "Wlh ba kawai ta rabu dashi ta zauna mu cigaba da hutawarmu har sanda ya'yan manya zasu qaraso ki cika jakarki da shegun dan sune labarin da mutanen duniya suka fi ganewa wato kudi mahad'in jinin jikin dan Adam ta fada tana yar dariya.
helen ta janyo zahra ta zaunar daita akan kujera ta mika mata kwalin sigari "ki sha ki manta da wannan gayen idan ma jijiyarsa ke rud'arki zaki samu wacce tafi nashi, Kinga wannan soyayyar da kike masa tsakani da Allah da kyautata masa da kikeyi Zahra kowa yasan kinyiwa soyayya biyayya wallahi Allah bazai ta'ba barinki haka ,na dai san jijiyarsa ke makale a ranki to bari in sheida miki wani abu sai kiga Allah ya had'aki da wanda yafi Adananki komai sai Allah ya had'aki da me yi sau goma ba takwas ba idan ya saka miki bazai cire ba sai yayi kyakkyawan biyar sannan idan ya Maida sai yayi biyar ko ba haka ba kawayena gbdy suka kwashe da dariya saira ta daki kafadar Helen "wannan ai sai ya kasheta goma fa kawata Kai yayi mata yawa ?"eh mana tunda ita mayar joystick ce baya isarta Helen ta cigaba magana "sai kinci kinyi hanian ba dai shi Adnan idan yana having sex dake ba kina jin numfashinki na daukewa ba akwai Wanda zaki samu sai numfashin ya d'auke ya dawo da kanshi Wanda dadi ne zai dawo dashi Kuma kiji yafi Adnan dadi da gardi hajiya nah kiji shi yafi shi iya sarrafa mace "enough ..."Helen ki daina fada min haka Ina mazan suke ?"mazan da duk basir ya cinyesu maza fa irinsu Adnan basu dayawa yanzu ke akwai nmj da zai iya yin sau goma ?"tunda aka samu takwas ai za'a samu goma ko ba haka ba hafcy no-no ta k'arasa maganar tana kallon kawayenta daya bayan daya "ku natsu kuji wani abu gbdy suka fuskanceta "irin su Adnan basu dayawa ke common kiss ma ba kowani nmj ya iyaba, kinsan shi kiss ma kadai sai wanda ya iya, a rike miki baki kiji ajikinki sai cikakken nmj irin Adnan ,Kinga adnan idan ya rike miki ba sai kinji kmr ki mutu Ina ga Azo ga brest da me gbdy lahaula walakuwata most especially kiyi dog stly cin da bakya so ke gayen nan ya iya juya mace fiyye da tunaniku wallahi tallahi bazan iya barin Adnan ba ina matukar qaunar Adnan a zuciyarta bazan iya hakura ba, bazan iya rabuwa dashi na barwa wata banza ba dan dole nasan abun yi hakika wannan yarinyar tayiwa rayuwarta shishigi amman ta jira mai zaije ya dawo tana gama fad'ar haka ta mike ta juya a matukar fusace ta bar gurin adaidai lokacin da tanweer ta soma tafiya tana d'aga ka'fafunta da kyar "ke ...."ta tsaya cak batare data juyo ba ya mike tsam ya fuskanceta taki dagowa ta kallesa sai dai taji wani yanayi me wuyar misaltuwa a zuciyarta dama gangar jikinta .
shi kuwa a bangaren jaguwa ya rasa meke dawainiyya dashi akan yarinyar sai dai yana jin abun ya zarta komai dake da mahimmanci a rayuwarsa "Ina zaki wannan karon a tsawace yayi maganar Idanunsa na kanta girgiza masa Kai tayi alamar babu Inda zata wuce ki koma ki zauna Inda na zaunar dake har sanda zamu bar nan ,tayi shiru taki motsa jikinta sai ma dagowa da tayi ta tsura masa Ido qirjinta na bada wani sauti na tashin hankali Shima ita yake kallo "tanweer! ya kirata in a serious thought wanda yasa qirjinta bugawa batare data amsa ba sai ma kallon kwayar idanunshi datayi "kema karki dauka Ina sonki ne yasa nayiwa Zahra abinda nayi kema bana sonki kuma ba kya cikin zuciyata da rayuwata lokaci kawai nake jira na Kai ki ga iyayenki muyi rabuwa ta har abada dan bazaki sake ganin Koda me kama dani ba ya fad'a da wata irin murya da bata ta'ba jin yayi magana daita ba nan da nan zuciyar tanweer ya qara bugawa kasa magana tayi illa binsa da idanunta ganin bata da niyyar bin umarninsa ya juya ya nufi wani lungu Inda su jubi ke zaune dan duk sanda zasu fito shakatawa basa shiga mota daya haka basa zama aguri d'aya sai dai idanun kowannensu na kan dan'uwansa.
Kwalin sigari ya d'auka tun kafin ya zauna jubi ya kur'bi giya sannan ya dubesa " kana ganin bai kamata ka rike zahra ba koda bazaka aureta ba ka bar soyayyar diyar minister ?" babu wacce nake jinta a raina bare akai ga batu na aure dan irinsu ko ka auresu zargi ne zai shiga ciki "idan Bata sonka ba muddin akwai soyayya Komai me sauki" ni anawa ya auri zahra dan har taimaka mana zatayi a hallaqallarmu ko me kuka ce ?inji cewar Kamil "wannan Kuma haka ne "ni tsarina ba haka bane bazan taba auren matar da zan dinga zarginta itama idan na fita ta dinga zargina ba ko tuhunmata akan Inda naje kunga mu ajiye wannan maganar dan bashi ne agabana ba na rigada na faiyacewa kowacce matsayinta ya karasa maganar Idanunsa ya sauka akan alqali dake tsaye gaban tanweer mikewa yayi tsaye Idanunsa akansu yayinda ita Kuma ke faman waige waigen Inda ya shiga a natse ya janye kujerar da yake zaune ya fara tafiya ya biyo ta bayan alqali ya tsaya can nesa kadan dasu Inda ya soma jiyo sautin muryarsa qasa qasa "wannan fuskar kamar nasanta ? tayi shiru tana waigen bayanta a matukar tsorace ta juya ta fara tafiya cikin sauri ya biyota yana cigaba da magana Shima jaguwa ya qara matsowa ya tsaya daga cikin lungu "ki tsaya mana dan Allah"bazan tsaya saboda ban sanka ba kaima Kuma bana tunanin kasanni yayi saurin shan gabanta dan dole ta tsaya gabanta na faduwa "ke ba diyar minster of health bace ?tayi shiru tana kallonsa cike da mamaki" Kinga karkiji tsoro Komai nasan kece kenan kice kika turo yan fashi suka saceki dan ki samu damar cin duniya ko ba haka ba ?nan ma shiru tayi tana girgiza masa Kai shi kuwa jaguwa zuciyarsa ke rawa sannan cike da mamaki daman tun dazu jikinsa ke bashi ana binsa ."idan ba haka bane ki bini muje yanzu zan maidake ga iyayenki da masoyinki Ib wanda ya kasance abokin aikina duk maganar da yake yana shiga kunnen jaguwa "na gode na gode tabbas nice ka taimakeni ka fitar dani daga gurin nan wallahi babu had'in bakina ciki nima gida nake son zuwa ta k'arasa maganar hawaye na zubo mata . "alqali ya dan juya bayansa bai ga kowa ba ya sake juyowa ya fuskanceta "yanzu abinda za'a yi zan yi gaba sai ki biyoni abaya tayi saurin lumshe masa Ido, alqali yayi gaba har tayi taku biyu taji an fixgota zuwa wani lungu ta bud'e baki zata kurma ihu taji an rufe mata baki idanunta a runtse amman ta fahimci waye rungume daita hancinsu na gugan juna duk da yadda take Jin numfashinsa na saukar mata bai sa ta bud'e idanunta ba tautausan tafin hannunsa yasa ya Kai saitin wuyanta zuwa cikin kunnenta wanda yasa taji wani abu ya tsalga mata tun daga tsakiyar kanta ."
da sauri ta bud'e idanunta tsareta yayi da sexy eye's dinsa masu firgitarwa Hakan yasa ta kawar da idanunta gefe hawaye na tsiyayowa dan ita gsky gida take son zuwa hawaye na zubo mata tace "ka barni na samu Wanda zai Kai ni gida ta fad'a tana shesheka "zaki tafi ki barni tan ?ta gyada masa alamun "eh " bakya son ki cigaba da zama dani ?ya fad'a yana matseta gam ajikinsa fuskarsa a tsakankanin qirjinta "eh ta bashi amsa atakaice dan bata ga amfanin zama dashi ba batasan kowaye shi ba batasan a matsayin da zata ajiyesa ba me taimakonta ko dan fashin daya d'aukota dan zuwa yanzu zuciyarta ta fara wasiwasi akanshi ,ya Kai bakinsa cikin kunnenta Inda taji wani zirrrrrrrrr a gbdy ilahirin jikinta "Kinga ni Kuma Ina son mu kasance tare duk da bana sonki yayi maganar a lokacin daya d'auke bakinsa a cikin kunnenta ya cusa a tsakiyar kirijinta "Nima yanzu bana sonka shiyasa ma zanbi wacan mutumin, Dan Allah ka sakar min jiki na bisa ya maidani ga iyayena da maso....."
Tun kafin ta k'arasa ya hade bakinsu guri d'aya ya fara mata wani irin tsotsa sai daya tsotsa bakinta sosai sannan ya cire bakinsa ya riko hannunta bai tsaya a koina ba sai a reception ma'aikatan gurin na ganinsa suka hau rawar jikin ya tambayesu dakin dake available suka masa bayani keyn vip ya amsa "ka sakeni bazan zauna ba ta fada tana fashewa da kuka Bai tsaya koina ba sai d'akin daya kama.
ya Bude d'akin ya shigar daita sannan ya kulle kofar ya tsura mata Ido yana mamaki maganarta " tanweer baby ya fad'a yana kafeta da Idanunsa "bana son kukan mace a rayuwata yana touching dina sosai bare naki "ina ruwanka da kukana ka barni nayi kukana tunda bazaka maidani ba ? "ni gara ma ka maidani gurin yan fashin Nan idan kasheni zasuyi su kasheni Amman na gaji na gaji Ina son ganin iyayena idanunta ya rufe sai fad'ar maganganu take bata San sanda ya k'araso ya tsugunna gabanta ya Kai hannunsa kan lips dinta ya buge da sauri ta Kai hannunta duka ta rike bakinta hawaye na zubo mata " Ashe dai da gaske baki mutunci ai kuwa zanyi maganinki ya fad'a yana mikewa tsaye ya soma tafiya Yana "cewa daman sanadin rashin kunya kika fada hannun yan fashi idan kika cigaba bazan maidake gidanku ba sai dai na Mikaki garesu suyi yadda zasuyi dake tunda daman kinfi bukatar haka Kinga kema sai kiyi join dinsu ya fita ya kulle kofar wani irin ihu tasa ta taso da gudu ta shiga buga kofar da karfi "dan Allah karka maidani gurinsu wallahi wasa nake yi bazan sake rashin kunyar ba ka taimakeni ka budeni "sautin muryarsa taji a sikwane "dama kin shiga hankalinki dan ko kwana zakiyi kina ihu anan babu Wanda zai taimaka miki dauka ma za'a yi ko tayi miki karo ne giya ko wancan abun tsit tayi tare hadeye kukanta ta zauna agurin tana nazarin maganarsa shi kuwa ya kama gabansa yana huci ."
Cike da tashin hankali jaguwa yake daga kafafunsa kacibis da anas sukayi wanda yaga lokacin da suka shiga cikin riception da tanweer ya lura kamar ba Lafiya ba Hakan ma yasa ya biyo sahunsu cikin rudewa ya shiga tambayarsa domin yana son sani abinda ke faruwa jaguwa bai wani tsaya yi masa bayani ba ya cigaba da tafiya cikin izza Shima binsa yayi da gaggawa har suka fito a wani bangare dabam Shiru yayi na wani lokaci hannunwansa duka rungume a qirjinsa kallo d'aya zaka masa kasan yana cikin damuwa mai tsanani tsaki yaja a karo na sau babu adadi shu kuwa alqali sai safa da marwa yake a bayan shuke shuken dake zagaye da haraban gurin na rashin ganin tanweer a tunaninsa babu me ganinsa yayinda hankalinsa ke matukar tashe hannunwansa goye a bayansa yana furzar da iska"kenan ya tabbata dai da had'in bakinta yan fashi suka ɗauketa ta bar iyayenta da masoyinta cikin tsananin damuwa. tabbas ma haka ne babu tantama Kai duniya Ina zaki damu ya fad'a cikin zuciyarsa ? "ya sauke hannunwansa dake goye ya Ciro wayarsa yana sake neman layin ib still the same thing wannan karon ma a kashe ,nan ya shiga neman layin wasu abokan aikinsa da bai yi tunanin nemansu ba sai yanzu wani abun mamaki Suma babu dauka , Nan fa hankalinsa ya sake tashi ya fara kokarin barin gurin domin tsira da rayuwarsa dan a yadda yake ji ajikinsa yana kewaye cikin matsala ne .
A hankali anas ya matso kusa jaguwa ya dafa kafadarsa "wai lafiyarka Dan Allah ka fada min meke faruwa ne duk kayi wani iri haka ?""gbdy fa yanayinka ya canza ka fada min idan akwai damuwa ne mu San abun yi tsaki yaja sannan yace"Kalli can kagani ,anas ya Kalli Inda ya nuna masa inuwar mutun yagani cikin hasken da bai gama haskake gurin ba "wannan mutumin maaikaci ne Kuma tresing dinmu yake tun a traffic din onipan yake biye damu Yana waya na dauka lamarin gabansa yake a she mu yake bi, anas ya zaro Idanu waje "Kai Dan Allah ya fad'a yana riko hannun jaguwa zo mu bar gurin nan dan da gani maakacin sirri ne "impossible wallahi ya fad'a cikin qaraji har alqali na jiyo sautinsa ya tsaya cak qirjinsa na bugawa da shiga damuwa "har ni za'a dinga bi bazai yiwu ba dole nasan yadda zanyi dashi ya karasa maganar yana fizge hannunsa cikin na anas , wayarsa ya Ciro ya shiga neman layin yaronsa har zufa yake dan balai cikin second biyar eku ya d'auka yana cewa " hello boss "eku kuna Ina ?"muna bangaren baya ta gurin shigowa Rita Lori"yauwa kasa Ido gurin kanana biyoyi nan dake kallon gidan rawa zakuga wani mutun sanye da kaya army green ku daukeshi ku Adana min shi ya fad'a yana kokarin katse Kiran eku yace "an gama boss .
juyawa yayi ya nufi cikin hotel Inda tanweer take , banda ajiyar zuciya babu abinda yake aikin saukewa.
cikin sa'a su eku sukayi gaba da alqali alokacin da yake kokarin shiga motarsa suka toshe masa baki da wani farin kyalle sai lokacin anas ya samu kwanciyar hankali Jaguwa na shiga d'akin ya maida kofar ya kulle ya cire rigarsa ya karasa ya zauna a kusa daita ya fixgota ta fado jikinsa tare da cire mata mayafin datayi rolling din kanta sannan yace"tsarki tsiwa da rashin kunya ki cigaba kiga yadda zanyi dake yanzu ...."
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
KUSKUREN BAYA
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
PAID BOOK
WRITING BY
AYSHA .A BAGUDO
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukata karanta shi ya tura 500 ta wannan account number din 1438775094 Aishat Abdullahi Access bank ,Idan a tura sai a turawa wannan number+234 703 534 8686
alert domin tabbatar da an tura ko wannan number 08059623096 Idan Kuma vtu za'ayi sai a tura ta wannan number 08059623096 kada ayi vtu a number MTN ,domin sauraran littafaina a tuntubi Channel dina ta Hausa bakwai.
🅿️13
...noke kanta tayi cikin qirjinsa sannan ta fara magana cikin shagwa'bata wacce take qara burgeshi ,cikin in .. Ina .. tace ni ..ni babu ruwana da Kai ka sakar min jikina bana so " yadda ta sarrafa harshenta yasa shi qara rikicewa. matseta yayi tsam ajikinsa yana fidda numfashi da kyar "idan naki fa ?" aikuwa zan fad'awa Ib idan na koma gida "da sauranki yarinya dan kuwa kina fad'a masa abinda ya faru take zaki raba zuciyarsa da soyayarki intakaice miki sai dai wata bake ba ". ya k'arasa maganar yana kissing din saman qirjinta dake cike bam da dukiyar fulanin sannan ya kalleta da sexy eye's dinsa ,
itama shi din take kallo cike da tsananin fad'uwar gaba "duk yanayin da zan kasance Ib bazai kyamaceni ba bazai daina sona ba saboda girman son da yake min "wani kallo yayi mata mai yamutsa kayan ciki muryarsa a kasalance yace "okay tunda zai iya zama dake a kowani yanayi bari nayi son raina dake " .
nan take ya juyata ya kwantar daita sannan ya fara kiciniyar rabata da doguwar rigar jikinta ganin da gaske yake km yanayinsa ya nuna mata zai iya aikata komai daita yasa ta fara kukan shagwa'ba tana bashi hakuri "dan Allah Ad karka min komai kaga ni yarinyar ce qarama please na tuba bazan sake ba " duk yadda take rokonsa bai saurarata mata ba sai daya rabata da kayan jikinta sannan ya canza fitilar d'akin zuwa mara haske kmr wani mayunwanci zaki yay mata runfa yana kallon fuskarta idanunshi tuni sun canza launi zuwa Kore yana shafa fuskarta cike da shauki ,ganin yananyinsa yasa ta juya masa baya da sauri cikin yanayina na bukatuwa ya Kai hannunsa tsakiyar bayanta yana shafawa yana mata tafiyar tsutsa wani irin yanayi ta tsinci kanta ciki da bata ta'ba ji ba ."
gbdy ilahirin jikinta ya d'auki kyarma , a hankali ya sauke bakinsa yana lasar tsakiyar bayanta da wani irin sauri ta juyo qirjinta na dokawa da matsànancin karfi , numfashi take saukewa suna fuskantar juna har dukiyar fulani na gugan fuskarsa yayi saurin sauke numfashi tare da kwakumeta gam ajikjnata ya fara romancing dinta yana murzata da duka hannuwansa ."dukiyar fulaninta ya fara murzawa yana murzasu yana tsotsa kan nipples dinta yayinda hannunwansa ke zariya a sansar jikinta suna shafa dukkanin gangar jikinta ,a hankali ya saka bakinsa a cibiyarta ya Saka harshensa yana lasa tare da shafa cikinta cikin wani irin salo mai wahalar misaltuwa ,dawowa yayi kasanta ya Kai bakinsa tsakankani cinyoyinta ya fara kissing tare da shafa gabanta zuwa mararta ."
shiru tayi alokacin da sakoninsa suka isar mata pant dinta ya cire ya Kai bakinsa kasanta ya fara lasa cike da kwarewa , nan ta fara fidda wani nishi mai zafi tana kuka wanda da ji na shagwa'ba ne tana son ta hanashi abinda yake mata amman Ina bazata iya ba dan gbdy ta kasa aikata komai saboda duk gabobin jikinta ya rigada ya kashe mata su." yatsan hannunsa ya Kai cikin jikinta ya fara fingering dinta .
shiru yayi qirjinsa na bugawa sakamakon jin kofarta a rufe gam sam babu alamun an ta'ba Koda amfanin da finger ne agurin wani naunayen ajiyar zuciya ya sauke yana furzar da iska kana ya cigaba da fingering dinta ahankali ."
a hankali ta dinga masa kuka tana fad'in "wayyohhhly Allah please please ka bari dan Allah zafi nake ji zan mutu " murumshin gefen baki yayi wanda ke qara masa kyau sannan ya ware Idanunsa akanta yana kare mata kallon tsab duk da d'akin babu wadataccen haske hakan Bai hanashi ganin kyakkyawar fuskarta ba , tanweer kenan ba'a saba ba , yanayinta kadai ya tabbatar masa bata saba shiga cikin irin wannan yanayin ba ,kasa cigaba yayi da fingering dinta ya tattarota gbdy ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi Sam bai ta'ba expecting vargin bace. ita Kuwa kukan zafi ta dinga masa bayan wasu awanni ya ɗauketa cak ya shiga bayi daita, da ruwan zafi ya gasa mata jiki sosai dan yasan muddin ya barta hk gurin zai yita mata zafi , tare suka fito ya kwantar daita ta lumshe idanunta saboda baccin da take ji ,wayarsa ya d'auka ya kira riception yayi masu bayani abinda yake bukata ." cikin kankanin yaji ana kwonking ya mike ya bude kofar ma'akaciyar hotel din ce sanye da kaya wando da riga farare an rubuta Rita Lori hotel hannunta rike da tire dake d'auke da plet din abinci da cup na ruwan tea ta ajiye ta kama gabanta."
ya sake kulle kofar ya k'araso Inda take kwance alokacin baccinta ya d'anyi nesa ya fara shafa mata jiki ta buge masa hannu tana shagwabe fuska "I dont like What You're doing bai saurareta ba ya tattarota gbdy zuwa jikinsa yana kissing din wuyanta zuwa qirjinta ta ture masa baki tana cewa " I said I don't like it ". muryarsa can qasa yace "ki tashi kici abinci "bana ji yunwa bacci nake ji ta bashi amsa idanunta a lumshe , duk yadda taki yaki barinta ya tasheta ya bata abinci har ta koshi Sannan ya kwnatar daita nan take bacci ya ɗauketa ya matso ya shige jikinta yana Jin wani iri ajikinsa gbdy ya manta lisafin wata zahra a rayuwarsa bare maganar wata aba soyayyar da take masa, kira dabam dabam ne ke shigowa wayarsa sai dai bai yi yunkurin tashi ya d'auka ba sai wajen karfe biyu na dare ya tashi a daidai lokacin da wani Kiran ya sake shigowa ya d'auki wayarshi yaga jerin missed calls dayawa daga bangare mutane dabam dabam ciki har da alhj Tahir tsaki yaja yana takaicin d'abi'a irin ta alhj Tahir sam babu digon Imani a zuciyarsa, a duk sanda yayi k'okarin maida tanweer ga iyayenta mugun nufinsa ke dakusar da kuzarinsa har yaji gara kawai ya cigaba da riketa".
Saukowa yayi daga kan bed din ya kunna wutan d'akin tare da tsurawa kyakkyawar fuskarta Ido bacci take hankali kwance tare da takure jikinta guri d'aya tmkr wata baby
ya matso sosai kusa daita har lokacin Idanunsa na kanta ya Kai hannunsa ya gyara mata gashin kanta daya sauko gefen fuskarta ya janyo bargo ya lullu'beta sannan ya qarasa Inda kayansa yake ya saka wando da singlet bai tsaya Saka riga ba ya kwashi wayoyinsa ya zuba aljihunsa ya bude kofar d'akin ya fito ya kulle kofar ta baya ."Yana gama kulle kofar wani Kiran na sake shigowa ya d'auka hade da soke hannunsa daya cikin aljihun wandonsa ya d'auki kiran yana k'arasawa wani guri da babu hayaniyar mutane sosai ya jingina bayansa da bango "ya d'auki kusan minti ashirin yana waya da mutane dabam dabam sannan ya katse
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Chapter 63
Chapter 64
Chapter 65
Chapter 66
Chapter 67
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 67