Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
kansa a yau, a whole him MD Ibrahim Khaleel, no job no home, murmushi yyi ya gode Allah snn ya mike ya kashe wutan dakin yyi kwanciyarsa gefenta, kasa bacci yyi daren ranan hkn yasa ya Mike ya kuma dauro alwala ya shiga sllh, sae kusan uku saura ya sallame ya dawo kan gadon yana kallon Ashnaah da ke ta juye juye, taba jikinta yyi yaji xafi, ya dagota ya rungumeta a hnkli yace "ina ke maki ciwo" ta bude ido ta girgixa masa kai da kyar tace "amae nake ji" shafa bayanta ya shiga yi a hnkli yace "xae daina wife" sun fi minti goma a hkn har ya ji alamar ta koma bacci snn ya kwantar da ita ya kwanta gefenta, birginowa tayi ta dawo ta shige jikinsa, ya lumshe ido ya rungunmeta ssae, ba a dau lkci ba ta kuma komawa bacci, sae a snn shima yyi baccin. Da Asuba Khaleel ya tashi, ya dde xaune kan gadon daga karshe ya mike ya shiga bayi don yin alwala, tashin Ashnaah yyi kafin ya fita xuwa masallaci, ta bude ido tana kallonsa, yace "ki daure kiyi alwala kiyi sllh wife," mikewa xaune tayi, yace "bari in tafi masallaci" ta gyada masa Kai snn ya fita, da kyar ta mike ta shiga bayin ta dauro alwala snn ta fito, tana idar da sllhn ta shiga bude ledojin da ta gani a dakin ko xata ga toothpaste da brush don kunu kawae take son sha, ta ga duk yawanci kananan kaya ne da ya siyo Mata, a wani ledan ta ga brush biyu da MacLean ta dauka ta shiga bayi ta wanke bakinta, a nn ta samu yin aman da take ji tun jiya, sae a snn taji ta samu relief duk da ta galabaita ssae, ta kuma wanke bakinta ta fito jiki ba kwari, dauraye cup din jiya tayi ta xuba kunun ta shiga sha, kadan ta rage ta ajiye, ta jinginar da kanta jikin gadon, Khaleel ya shigo dakin yana kallonta yace "kin yi sllhn wife?" gyada masa kai kawae tayi, ya kalli cup din dake kasa yace "kin sha kunun ne kuma?" Nn ma kai ta gyada masa ta kwanta don bata son mgna, nn da nn bacci ya dauketa, har Karfe goma bata tashi ba, hkn yasa ya shirya kawae ya fita nema masu apartment ko xae su samu a ranan. Sha daya saura Khaleel ya dawo, har lkcn Ashnaah bata tashi ba, ya dde tsaye yana kallon kyakkyawan surarta, snn ya karasa kusa da ita cike da kasala yana kallonta, first nyt dinsu tare kawae yake tunawa, yyi murmushi ya xauna gefenta ya shafa cikinta yana kallon fuskarta, a hnkli ya daura lips dinsa kan cikinta ya lumshe ido murya can kasa yace "babyna na sa ki bacci da yawa ko wife" bude ido tayi tana kallonsa, ya mike xaune da sauri, ya sakar mata murmushi yace "kina jin yunwa?" Girgixa masa kai tayi, xae yi magana wayarsa ya shiga ring ya dauka yana kallon me kiransa, gabansa ya fadi ganin Abbansa, kasa dagawa yyi ya ajiye wayar har ya katse, ya daga kai yana kallon Ashnaah da ke kallonsa, ya mata murmushi ta sunkuyar da kai, kuma kira aka yi, Khaleel ya juya yana kallon wayar a sanyaye, Al- ameen ne ke kiransa wnn karan, ya dauki wayar ya daga jiki ba kwari yyi masa sallama, gaisawa suka yi snn Al-ameen yace "kana gida koh Khaleel" Khaleel ya dan yi shiru snn ya girgixa kai yace "A'a bana gida" Al-ameen yace "OK ina xa mu hadu, i need ur informations, wani aminin dad dina ke neman qualify Dr da xae dinga runnin masa clinic dinsa, I guess ka ma san shi dad din Ahmad ne, yhu knw Ahmad ne ke runnin din clinic din toh he is goin abroad, d only prblm here is dat a Abuja ne, ko da yake ma wnn ba matsala bne a gani na, where will we meet ynxu?" Khaleel da tun fara mgnr abokin nasa yyi shiru, ya sauke ajiyar xuciya a sanyaye yace "bana kusa ynxu, if am bck xa mu yi waya" Al-ameen yace "OK I will b expecting ur cal" ajiye wayar Khaleel yyi ya dafe kansa, Ashnaah da ke kallonsa har lkcn a hnkli tace "me ya faru" ya dago kai yana kallonta lkci daya ya sakar mata murmushi don baya son yana nuna damuwansa gabanta yace "nothin wife just thinking" ita ma murmushin tayi ta sunkuyar da kanta, wayar da ya ajiye ya kuma ring yana dubawa ya ga dad dinsa ne kuma, kasa kin daga wayar yyi ya daga a sanyaye tare da yin sallama. Like · 7 · Reply · Report · 17 minutes ago ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar99......Shiru Khaleel yyi yana sauraren dad dinsa har ya kaikarshe ya katse kiran don kansa, runtse ido Khaleel yyi ya kasa ajiye wayar maganganun dad din nasa nae masa yawo a ka, lkci daya ya bude idon a hnkli yana kallon Ashnaah ya ga kallonsa take, murmushiya kirkiro tare da ajiye wayar, ta sunkuyar da kanta, murya can kasa tace "ka ba shi kawae doctor, he is a father....." Kasa ci gaba ta yi nn da nn hawaye ya cika idonta, Khaleel yyi mmkin ynda ta ji abinda dad dinsa ya gama fadi, ko da yake ba abun mmki bne ba ma idan ta ji ko don ynda dad din nasa ke daga murya, mikewa yyi bae ce komae ba ya nufi bathroom, Ashnaah ta bi sa da kallo, yana shiga ya hade kai da bango kansa na juya masa, y him? Hawaye ya ji ya cika idonsa, Ashnaah kam hade kai tayi da gwiwa ta shiga rera kuka a hnkli, a hka Khaleel ya fito ya sameta, ya karasa gadon a sanyaye ya dago ta a hnkli yana kallonta, kin bari su hada ido tayi, Khaleel ya rungumeta, yana kkrin mayar da nasa hawayen kar ta gani yace "its OK wife, Allah na tare da mu" ta kwantar da kanta a kirjinsa har lkcn hawaye na sakko mata bata ce komae ba, sun fi minti goma a hka, ta xame jikinta ahnkli daga na sa ta koma kan gado ta kwanta, Khaleel ya mike jiki ba kwari ya dauko briefcase dinsa ya shiga fiddo important documents din da dad dinsa ya bukata ya xuba su a envelope snn ya ajiye gefen gadon ya xauna yana kallon Ashnaah, a hnkli tace "wayata fa? I want to cal my mum" mikewa Khaleel yyi ya nufi inda ya ajiye mata wayarta tun jiya ya dauko ya mika mata, mikewa xaune tayi bayan ta karbi wayar ta ga miscals kusantalatin, dubawa tayi da sauri ta ga duk na momynta ne da Ashfah, da sauri ta shiga kiran layin mum dinta, bugu daya ta dauka, momy tace "Fateema" daga jin ynda ta kirata kasan tana cikin tashin hnkli, Ashnaah ta amsa a sanyaye tare da gaidata, momy tace "ina kika bar wayan ina ta kira, kina ina ynxu?" Ashnaah tace "a cylnt wayar yake momy, ina gida" momy tace "gidan mijin ki?" Ashnaah ta gyada kai a hnkli tace "eh momy" momy ta sauke ajiyar xuciya tace "to ya jikin naki" Ashnaah tace "da sauki momy"momy tace "to shknn ki dinga barin wayar kusa da ke sbda in ke samun ki" Ashnaah tace "toh momyna Ashfah fa?" Momy tace "tana kasa, kina dae cin abinci koh?" Ashnaah tace "ina ci momy" momy tace "to shknn xan kira ki anjima kin ji" Ashnaah ta ce "to momy" a sanyaye Ashnaah ta ajiye wayar, Khaleel ya dauki envelope din da ya ajiye gefen gado yana kallonta a hnkli yace "I will b bck right away sis" ta gyada masa kai ya fita daga dakin. Khaleel na isa gidansu ya nufi falon dad dinsa ya gaishesa da ladabi snn ya ajiye masa envelope din gabansa yyi masa sallama ya fita daga dakin, xauneya samu kanwarsa a falo, ta mike a sanyaye tana kallonsa tace "kayi hkuri ya Khaleel..." Hawaye ta shiga yi ta kasa ci gaba, ya gyada mata kai yace"Ummi fa" ta girgixa masa kai tace "ta fita" yace "OK kar kice mata na xo gun Dad" kai ta gyada masa, ya juya ya fice daga falon, yana drivin kiran Najeeb ya shigo wayarsa, ya share kiran har ya katse, aka kuma kira, sae da ya kira fiye da sau biyu snn Khaleel ya daga, Najeeb yace "wae me ke faruwa Khaleel, ynxu dad dinka ya kirani, look kana ina plss a ina xa mu hadu" Khaleel yace "bana gari" bae jira cewarsa ba ya kashe wayar gaba daya, sae da yyi sllhn Azahar snn ya shiga hotel din, bacci ya tarda Ashnaah ke yi, ya shiga bathroom don yin wanka. Karfe uku da kusan rabi yana xaune yana danna laptop har lkcn Ashnaah na bacci, wayarsa da ya kunna a lkcn ya shiga ring ya dauka yana kallon me kiran nasa ya ga Al-ameen ne, daga kiran yyi Al-ameen yace "wae baka dawo bne har ynxu Khaleel, or re yhu nt interested, if yes ae da gaya min kawae kayi ba wae ka share ni ba" Khaleel ya sauke ajiyar xuciya yace "kana ina ynxu mu yi mgna?" Al-ameen yace "ina gidana mana" Khaleel yace "OK toh xan xo anjima" sallama suka yi Khaleel ya ajiye wayar. Bayan magrib Khaleel ya kuma kiran Al-ameen, yace "Madam dinka na nn kd ne ita ma" Al-ameen yace "ehh tare muka xo" Khaleel yace "OK ga ni nn xuwa ynxu" ajiye wayar Khaleel yyi ya juya yana kallon Ashnaah da fitowarta daga wanka knn, ya mike ya dauko mata yar gown doguwa mara nauyi da ya siyo mata, kin saka kayan tayi a gabansa, ta dauki rigan da lotion din da ya ajiye mata ta koma bayi, shi dae bae ce mata komae ba, ta gama ta fito ta dauki hijab dinta da sauri ta sa don gown din is vry transparent, yyi murmushi ya dauki makullin motarsa da ledan flasks din da Zeenat ta kawo masu, don ta shanye kunun, ya juya yana kallonta yace "mu je toh" ba musu ta bisa suka fita ya kulle dakin snn suka saukakasa, bakwae da kusan rabi suka isa gidan Al-ameen, yyi horn mai gadi ya bude gate din ya shiga yyi parkin ya fito ya xaga don bude ma Ashnaah, Al-ameen ne ya fito daga cikin gidan ya karaso yana ma abokin nasa sannu da xuwa, da mmki yake kallon Ashnaah don duk tunaninsa har ynxu basa tare, Al-ameen yace "A'a ashe tare da amarya ku ke?" Khaleel yyi murmushi suka gaisa daabokin nasa, Ashnaah ma ta gaishesa snn suka nufi cikin gidan, Maryam ta ji ddin ganin Ashnaah ssae, ta haura sama da ita xuwa dakinta, sae a snn Al-ameen ya juya yana kallon abokinsa yace "ashe dae an baka matarka frnd, amma baka da kirki kai din nn, irin ban kai matsayin in sani ba din nn koh" Khaleel ya dan yi murmushi bae ce komae ba. Hkn yasa Al-ameen ma yyi shiru, a nutse Khaleel ya faragaya ma abokin nasa ynda suka hadu da Ashnaah har ya aureta da irin abubuwan da suka dinga faruwa tun da ya aurota har xuwa ranan da Ashnaahta ga takardan saki a dakinsa ixuwa ynxu da suke xaune, kallonsa kawae Al-ameen yake da mmki ssae, can ya girgixa kai cike da tausayi abokin nasa yace "toh wat did ur so called frnds did about this?" Khaleel ya dan yi murmushi yace "Najeeb kawae yasan halin da nake ciki cikin frndz dina" Al-ameen yace "then wat help did he rendered yhu?" Khaleel ya girgixa kai ya gaya masa ynda suka yi da Najeeb da ya xo gida ya same shi na karshe, Al-ameen yyi tsaki yace "wllh wllh wnn gayen da kke bi ba aboki bne," Khaleel dae yyi shiru bae ce komae ba, Al-ameen yace "ynxu me kke tunanin ya kamata ayi,ni baka gaya min komae bare in dinga ba ka shawara Khaleel" Khaleel ya girgixa kai da damuwa yace "I donno, am so confuse frnd, but kasan me yasa hnkli na bae wani tashi ba, ummina bata fushi da ni she understand me well dat's y nake da rest of mind" Al-ameen ya girgixa kai yace "ka tsaya kayi tunani da kyau Khaleel kuma ka gaya min gskyar ka,ka taba mgnr xaka saki matarka gaban kowa, I mean frnds hka" Khaleel yyi shiru snn yace "da Najeeb kadae na taba irin wnn mgnr, bn taba da kowa ba bayan shi" Al-ameen yace "kuma sae yace maka me a lkcn?" Khaleel yace "ya kan ce in saketa kawae in huta" Al-ameen ya dan yi murmushi yace"to xaka iya tuna wnda ya dawo da kai gida da ka je birthday ka sha ruwan naku," Khaleel ya dan yi murmushin da bae shirya yi ba yace "I knw Najeeb ne xae kawo ni gida ko faruqh duk da ban ma bukaci sanin wnda ya maido ni ba" Al-ameen yyi shiru snn yace "kuma kace kafin ka fita cikin drawern ka dauki wristwatch baka kuma ga takarda ba a lkcn koh" Khaleel ya gyada masa kai, Al-ameenyace "just tel me meyasa ka fi tunanin Khadija ce ta saka takardan cikin drawern ka, nt ur sily frndz?" Khaleel yace "coz duk duniya ita kadae xata yi rubutu exactly irin nawa, none of my frnd will do dat to me" Al-ameen yace "shknn gobe xan je in samu Ameeshan....." da sauri Khaleel yace "No, plss ka rabu da ita, me xaka je yi mata" Al-ameen yace "ni ynxu I only want to help my frnd nd bring bck his happiness once again, don hka ka xuba min ido kawae Ibrahim, stop questionin me" Khaleel yyi shiru yana kallonsa, ko kadan bae gamsu da xuwan abokin nasa gun Ameesha ba don shi ko sunanta ma bae son ji, Al-ameen yace "tashi ka tafi gun matarka nd check on her, tun da kace bata da lfya" mikewa Khaleel yyi, Al-ameen yyi masa jagora har xuwa dakin da Ashnaah take snn ya sauka kasa donMaryam na kitchen, Khaleel ya karaso cikin dakin yana kallonta yace "kina jin yunwa ko wife?" Dago kanta tayi da kyar tace "Amae" ya xauna gefenta ya rungumota yace "to kin ki cin komae bare kiyi aman wife"1 min·Khaleesat Haiydar...More Khaleesat Haiydar ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar 100..... Ashnaah bata ce komae ba har lkcin yana rungume da ita, ya dago kanta yana yana kallon fuskarta a hnkli yace "to me kike son ki ci?" Girgixa masa kai tayi alamar baxata ci komae ba, kwankwasa kofar dakin aka yi, Ashnaah ta janye jikinta daga nasa da sauri, Maryam ta tura kofar dakin da sallama ta shigo rike da faranti dauke da kulan abinci da plates da drinks, ta karaso cikin dakin ta ajiye tana murmushi tace "amarya ga abinci" murmushin Ashnaah ta mayar mata, Khaleel yyi mata gdya ta fita ta kullo masu kofar, Khaleel ya sakko daga kan gadon ya bude kulan ya ga tuwon shinkafa ne da miyar vegetable, ya daga kai yana kallon Ashnaah ya ga ta boye fuskarta kan gadon alamar ko ganin abincin bata son yi, rufe abincin yyi ya dawo gefenta ya xauna yace "to me xa ki ci Fateema, baki ci komae ba tun safe fa" dago kai tayi a hnkli tana kallonsa kmr xata yi kuka tace "kila kunu xan sha, amae xan yi idan naga wnn" yyi shiru yana kallonta snn yace "to kar mu ba Maryam wahala, in kira Zeenat ta maki koh" gyada masa kai kawae tayi, ya mike ya fita falo don ya bar wayarsa can. Karfe tara da kusan rabi bayan Khaleel ya je gidansu Zeenat ya karbo ma Ashnaah kunu ya ce da Al-ameen xa su tafi, Al-ameen yace "ina xa ku?" Khaleel yace "hotel din da mu ke" Al- ameen yace "gidan nawa bae maka ba knn koh" Khaleel yyi murmushi yace "ba hka bne frnd kayan mu na can ne" Al-ameen yace "to ka je ka kwaso su ynxu, in kuma kafi son xaman hotel din ne to ka tafi ka karata amma ka bar matar ka nn," Khaleel yyi dariya yace "Alryt, tnx for accomodatin us frnd" Sun dde suna hira da abokin nasa a falo snn Al-ameen yace "ka ga ka tashi ka tafi gun wife dinka, ni ina nn har midnyt" Khaleel ya mike kmr jira yake don dama gaba daya hnklinsa yyi can yace "toh Allah ya ba mu alkhairi," ya nufi sama. Xaune ya tarda Ashnaah kan gado ta jingina jikin gadon, ya karaso da sauri yana kallonta yace "kin sha kunun da yawa wife" gyada masa kai tayi kawae, a hnkli tace "Cikina ke min ciwo" ya mike ya dauko wani ledan da ya shigo da daxu ya fiddo magunguna da allurori, ya shiga hada alluran, kallonsa kawae Ashnaah ta ke, ya lura da hkn ya dago kansa shi ma yana kallonta, kauda kai tayi da sauri cike da jin kunya, yyi murmushi ya ci gaba da abinda yake, har ya gama snn ya mike ya dawo inda take ya ce "a cinya xan maki koh" make kafada tayi kmr xata yi kuka tace "um um bna so" juyawa ya ga tayi ta kwanta tayi ruf da ciki, ya gane abinda ta ke nufi, yyi murmushi ya dawo inda take ya mata alluran, lallashinta ya shiga yi tun kan ta fara masa kuka don ya ga alamar hkn, ya dagota yana kallon hawayen idonta da yasa idon kyalli, jawota yyi jikinsa ya hade goshinsa da nata a hnkli ta ga ya lumshe ido, ko ba a gaya mata ba tasan me yake shirin yi, ta dauke kanta da sauri alamar bata so ta shiga kkrin kwace kanta, rungunmeta yyi ssae, a hnkli murya can kasa yace "plss wife" girgixa masa kai ta shiga yi kmr xata yi kuka tace "A'a bna so" ya daura bakinsa kan wuyanta kmr me rada yace "to na daina wife" Washegari karfe sha daya saura Al-ameen ya kama hanyar gidansu Ameesha kmr ynda ya ce, bae samu wahalan ganinta ba don sun fito knn da drivernta xae fita da ita, sakkowa tayi daga bayan motar tana kallon Al-ameen kmr tana son tuno inda ta san shi, Al-ameen yyi murmushi yace "Kin manta ni koh?" Shiru tayi bata ce komae ba, Al-ameen yace "By d way, sunana Al-ameen, abokin Dr Khaleel, na xo gun ki kuma sae ga shi xa ku fita" ssae ya ga jikinta yyi sanyi a hnkli tace "kayi hkuri bn gne ka ba, mu shiga daga ciki toh" juyawa tayi ta sallami drivernta a kan ta fasa fita, kallonta kawae Al-ameen yake cike da tausayinta gashi ta rame kan ynda ya Santa, ta juya tana kallonsa tace "mu shiga ciki" ba musu ya bi bayanta suka shiga cikin gidan, dae dae nn Hajiyarsu ta fito raka bakinta, da mmki take kallon yar tata tace "kaddae kin fasa fitan Meesha" Ameesha ta girgixa mata kai tace "A'a nayi bako ne" da mmki Hajiyar ke kallon Al-ameen don a iya saninta tunda Ameesha ta dawo gida daga gidan khaleel bata kallon duk samarin dake bibbiyanta, Hajiyar tayi murmushin jin ddi suka gaisa da Al-ameen duk a tunaninta sabon saurayi tayi don da tasan abokin Khaleel ne bbu shakka kaca kaca xata yi masa, don bbu ranan Allahn dae xae wuce da baxata yi ma Khaleel Allah ya isa ba. Karkashin daya daga bishiyoyin da ke compound din suka xauna, Gaishesa ta kuma yi, Al-ameen ya amsa yana tambayarta kwana biyu tayi murmushi bata ce komae ba, sae da aka dau kusan minti biyu snn Al- ameen yace "ki gaya min gskya khadija kar ki boye min komae, ke kika rubuta takardan nn ko ba ke ba?" Hawaye ne ya shiga bin kuncinta ta ma rasa abinda xata ce masa can ta fashe da kuka tana kallonsa, bae ce mata komae ba tayi mai isarta snn a hnkli tace "wllh bani ce nayi rubutun nn ba, don me ake tunanin xanyi hka, y will I do dat, me Fateema ta min xan mata hka, tun da na shiga gidan kallon bnxa bae taba hadani da ita ba kuma ni na dauketa tamkar kanwata da muka fito ciki daya, Khaleel bae min adalci ba da yyi tunanin xan iya yin hka" Al-ameen ya sauke ajiyar xuciya yace "ranan da ya je birthday wa ya maido sa gida" Ameesha na share hawayen da ke sakko mata tace "Najeeb" Al-ameen yace "falo ya shigo da shi ko waje ya bar sa" ta girgixa masa kai tace "har bedroom dinsa ya kai sa" Al-ameen ya xaro ido yace "bedroom" Ameesha ta gyada masa kai, Al- ameen yyi murmushi yana shafa gemunsa yace "kin bi sa dakin ne?" Ta girgixa masa kai a hnkli tace "har Washegarin ranan ban shiga dakinsa ba, Fateema kadae ce naga ta shiga da safe" Al-ameen yace "gud, bani digit din ki, xan wuce ynxu" wayarsa ya mika mata ta karba ta saka nmbrta snn ta mika masa, yyi mata gdya ya mike, ita ma hka, sallama yyi mata ya nufi gate, kasa daurewa tayi ta bi sa da sauri a sanyaye tace "Khaleel din fa" Al- ameen ya juya yana kallonta yace "yana nn, abubuwa da yawa sun faru bayan rabuwarku kar ki damu xa muyi waya idan na koma gida" gyada masa kai kawae ta iya yi hawaye cike idonta. Al-ameen ya juya ya fice daga gidan. Sha biyu Al-ameen ya isa gidansa, kofar gida ya tarda Khaleel jingine jikin wata mota da wani, parkin yyi nn kofar gidan ya fito don ganin shi da waye a tsaye, Najeeb ya ga ni, Al-ameen ya wani hade rae yana kallon Najeeb din, Najeeb ya daga kai yana kallon Al-ameen din, ganin irin kallon da yake masa yasa shi ma ya shiga masa wani matsiyacin kallo irin na yan duniya. Al-ameen ya girgixa kai tare da jan tsaki ya shige cikin gidansa, Najeeb yyi tsaki yace "wnn abokin naka dabba ne wllh, shi ba dan kowa ba sae girman kan tsiya, ko kadan bae san darajar dan Adam ba, kar ya raina min wayo don ya gan ni tsaye kofar gidansa" Khaleel dae bae ce komae ba sae murmushin da yyi, Najeeb ya mika masa makullin hannunsa yace "gashi nn na baka gidana na, U.rimi har komae ya dawo maka nml frnd dnt tell me no plss, snn don Allah ka je ka ba dad din ka hkuri he is jet angry at yhu, I will help yhu get bck ur document don dad dina ya sama maka aiki amma a Zaria, ka gaida min fateeman" Najeeb ya ciro Atm dinsa ya mika masa yace " take this ka siya duk abinda ka ga ya dace na kayan abinci idan kun tafi can gidan," ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar101.....Khaleel ya girgixa kai yana kallon Najeeb yace "kar ka damu frnd, hold on to ur atm, I have enuf...." Najeeb bae jira ya karasa ba ya kamo hannunsa ya saka masa key da atm din hannunsa ya juya ya shige motarsa ya tada yyi reverse, bin sa da kallo Khaleel yyi har ya bar anguwar snn ya sauke ajiyar xuciya ya juya ya shiga gida, falo ya tar da Al-ameen xaune yana danna waya, ya karaso cikin falon yana kallonsa xae yi mgna Al-ameen ya riga sa, "Me wnn mutumin ya xo yi a kofar gida na?" Khaleel ya xauna kan kujera yace "he came to check on me" Al-ameen ya Mike yace "duk ya kuskura ya sake xuwa kofar gidan nn sae na sa an daure shi wllh, kana nn makashinka na tare da kai baka sani ba, to wnn da kke kira da abokinka shi ya rubuta takardan da kke xargin matar ka ce ta rubuta,in ko ba shi ne ya rubuta ba to wllh ko rantsuwa nayibaxan yi kaffara ba da hadin bakinsa aka rubuta" Khaleel ya Mike shi ma yana kallonsa yace "haba! don ba ku shiri da shi bae kamata kayi masa irin wnn xargin ba Al-ameen, kasan ynda mu ke da Najeeb kuwa, gskya am nt happy with ur wordz, kawae don u re nt in gud terms da shi sae kayi masa wnn xargin, wnn kmr kaxafi ne kayi masa ma"Al-ameen ya girgixa Kai yana ma abokin nasa kallontausayi yace "vry soon xaka gane ko sharri nayi masa ko akasin hka" bae jira cewarsa ba ya nufi sama, Khaleel ya bi sa da kallo tare da jan tsaki, shi kam ya rasa me yasa Al-ameen ya ki jinin Najeeb hka, wani tsakin ya kuma ja ya nufi sama shima, xaune ya samu Ashnaah a kasan tiles din dakin ta jinginar da kanta jikin gado idonta lumshe kmr me bacci, ita kadae tasan abinda take ji, durkusawa yyi gabanta yana kallon ynda ta rame ssae sae hasken da ta kara, ta bude ido a hnkli tana kallonsa, ya daura hannu a goshinta ya ji xafi ssae hka ma duk jikinta, shiru yyi yana kallonta don ya san tana bukatar drip gashi kuma ba su yi settling ba tukun, murya can kasa tace "Doctor" shi ma murya can kasa yace "Wife" ta sunkuyar da kanta a hnkli tace"ka cire min cikin nn plss" tana fadin hka ta dago kai tana kallonsa hawaye cike idonta, xaro ido yyi lkci daya ya hade rae ya mike yace "wat? kina da hnkli kuwa?" Hawaye ne ya shiga bin kuncinta, yyi tsaki ya juya ya fice daga dakin, ta fashe da kuka a hnkli ta hade kai da gwiwa, gajiya tayi da kukan tayi kwanciyarta nn wajen,

Chapter 23 of 29