Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
gida don yana can yana jiranta kmr ynda Ashfah ta ce mata, kujerar da ke kallon nasa ta ja ta xauna, ya ajiye wayar da yake dannawa yana kallonta yace "duk da ba wani sanin juna muka yi hope xa ki amince da ni, of course wnn hadin iyayenmu ne don bna da ra'ayin auren baxawara, na kasance wanda baya tsallaka mgnr mahaifa duk abinda suke so shi nake so, shi yasa na amince da auran ki, bn san a naki wajen ya yake ba" Ashnaah bata ce komae ba, don wani mugun tsanarsa kawae ke mata yawo a xuciya, ya daga kafada jin bata ce komae ba yace "yaushe kika fita iddah?" Tace "wnn ba matsalarka bace" mikewa yyi yace "OK wnn kuma gskya ne, ni xan koma" Ashnaah ta dake tace "ina neman alfarma daya a gun ka don Allah" ya koma ya xauna snn yace "am ol earz" tana kallonsa tace "Abbana nake son kayi ma mgna ya bar ni in ci gaba da xuwa makaranta don Monday xa mu fara exams" Yace "OK I will do dat" mikewa tayi tace "nagode" snn ta nufi cikin gida yana biye da ita a baya, sama ta nufa shi kuma ya shiga falo gun Abba, bae samu wahalar shawo kan Abba ba, Lkci daya Abba ya amince da batun da Sadeeq ya xo masa da, snn Sadeeq yyi masa gdya ya bar gidan, Ba karamin farin ciki Ashnaah tayi ba da Sadeeq ya kirata yace Abba ya yrda, ko ba komae xata ga Khaleel she knw, don babban dalilinta na son xuwa makaranta knn. Ran Monday a tare suka gama shiri da yar uwarta suka sauko falo, Ashfah kadae Abba ya ba kudin mota, yana kallon Ashnaah yace "bae baki kudin mota bne shi me son ki tafi makarantar" Ashnaah ta sunkuyar da kai tana kkrin mayar da hawayen idonta a hnkli tace "ban tambayesa" Dari biyar Abba ya mika mata, ta mike a sanyaye ta nufi kofa. Ji take kmr ta nufi gidan inna ta gaya mata damuwarta amma tsoron Abba ya hanata hkn, kawae ta nufi sch, ko kadan Ashnaah bata yi abun arxiki a papern ta na physics ba ita kanta ta sani, don gaba daya hnklinta baya jikinta ga wani ciwo da kanta yake ssae, Kawae so take a gama exams din ta fita ko xata ga Khaleel, sha daya saura suka fito daga exam hall, bata bi ta kan frnds dinta dake ta xancen exam ba ta nufi inda ta saba xama ta xauna tana jiran Khaleel. Gajiya tayi da xama har kusan Karfe daya bata ga alamarsa ba, masallaci ta tafi tayi sllhn Azahr ta dawo ta ci gaba da xamanta, duk frnds dinta sun tafi gida sun bar ta don karya tayi masu driver take jira, har kusan La'asar bata ga alamar Khaleel ba ga shi ko nmbrsa bata da bare ta kirasa, hkn yasa ta kifa kanta kan table din gabanta ta shiga rera kuka a hnkli, hka ta dinga xuwa sch kullum da sunan xuwa yin exams ko Allah xae sa ta ga Khaleel amma har ana gobe xa su gama exams ba Khaleel ba alamarsa, hkn yasa ta cikin damuwa ssae yawancin papers dinta ynda aka mika mata hka take submittin dinsa, iyaka ta sa exam nmbrta kawae, da kyar Ashnaah ta mike daga gun da ta saba xama idan ta fito daga exams ganin har biyar ya wuce ranan ma bata ga alamarsa ba, shknn daga gobe baxa ta sake fita ba ta sani, tunanin hkn yasa hawaye mai xafi ya shiga bin kuncinta, kmr a mafarki ta hangi motarsa yyi parkin, still tayi xuciyarta na bugawa tana son tabbatar da shi ne ko ba shi bne, fitowa yyi daga motar ya jingina kmr me jiran wani, duk sae ta ga yyi rama ssae kmr mara lfya, da sauri ta nufi gun motar, har ta karaso bae lura da ita ba ta tsaya gefensa, a sanyaye ta ce "Doctor" ya juya da sauri, ta ji ya sauke ajiyar xuciya lkci daya, murya can kasa yace "am happy I saw yhu Fateema" hawaye ne ya shiga bin kuncinta, ganin xata ja ma kanta attention yasa ta bude front seat ta shige ta shiga rusa kuka, Khaleel ya shiga motar shi ma a sanyaye ya dafe kansa, ganin ba shiru xata yi ba yasa ya dago yana kallonta ya jawota jikinsa a hnkli ya shiga rarrashinta, da kyar ta tsaida kukan nata, a hnkli tace "aure Abbana xae min" dago kanta yyi da sauri a rikice yace "wat?" Gyada masa kae kawae tayi hawaye na bin kuncinta, innalillahi kawae yake furtawa, hkn yasa ta fashe da kuka ssae, maimakon ya lallasheta sae shima ya fara hawayen, da kyar ya rungunmeta amma ya rasa da wani kalman xae lallasheta, hkn yasa ya tada motar kawae yyi reverse, da sauri ta tsagaita kukanta tace "ina xaka kai ni" bae tanka ta ba har suka fice daga sch din. ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar 82..... A hnkli Ashnaah ta tsaida kukan da take tana kallon Khaleel a sanyaye, bae ce komae ba sae drivin kawae yake, ko ba a gaya mata ba tasan inda xa su ganin hanyar da ya dauka, tafiyar kusan minti ashirin suka yi suka iso gida, ita dae gabanta sae faduwa yake barin da ta ga garin da alamar hadari, horn yyi mai gadi ya fito da sauri ya bude masa gate, tsayawa yyi suka gaisa don har ya manta rabonsa da gidan snn ya ja motar ya shiga gidan, yana gama parkin ya juya yana kallon Ashnaah da ke kallonsa har lkcn fuskarta bayyane da alamar tsoro, ya sauke ajiyar xuciya a sanyaye yace "didn't I do the ryt thing?" Ashnaah ta sunkuyar da kai a hnkli tace "yhu re makin me disobey my dad once again" dago kai tayi hawaye na saukowa idonta a sanyaye tace "ka mayar da ni gida plss" Khaleel ya jinginar da kansa jikin kujerar motar ya runtse ido xuciyarsa na tafarfasa, lkci daya ya bude idon da ya kada ssae ya jawota yana kallonta yace "ya kike son in yi fateema, tell me plsss" Ashnaah bata ce komae ba sae hawayen da take, ya bude motar ya fito ya xaga ta inda take ya bude ya kama hannunta yana kallonta kan yace komae ta fito a hnkli, ya sakar Mata murmushi a sanyaye ya rufe motar snn ya nufi cikin gida yana rike da ita. Falo suka xauna Ashnaah dae duk a takure take kmr ranan suka saba xama gida daya da shi, ga wani faduwa da gabanta yake idan ta tuna Abbanta, duk ya lura da ynda ta takura hkn yasa ya mike daga kusa da ita ya koma one sitter ya xauna, ta daga kai tana kallonsa yyi mata murmushi yace "kina jin yunwa koh?" Bata ce komae ba ya mike ya dauki car key yace "bari in Samar maki abinda xa ki ci" da kyar ta iya bude baki tace "A'a ka mayar da ni gida tsoro nake ji" kmr xata yi kuka ta karashe mgnr, ya gyada mata kai a sanyaye yace "I knw, let me get yhu something to eat first" bata ce komae ba ya juya ya fice daga falon ta bi sa da kallo, a hnkli ta shiga bin ko ina na falon da kallo kmr ranan ce ta farko da ta taba shigowa, komae na nn ynda yake sae dae kura da falon yyi, mikewa tayi a Sanyaye ta cire hijab din jikinta ta ajiye snn ta nufi kitchen ta dauko broom don tsaftace gidan, tana ta goge goge da share share Khaleel ya dawo, ajiye ledan hannunsa yyi ya karaso inda take a duke shi ma ya duka yace "sbda me kike ba ma kanki wahala Fateema, its of no need ba xama xa muyi ba ae" bata ce masa komae ba sae mopping dinta take, yace "to shknn let me help yhu" nn ma bata ce masa komae ba ya shiga taimaka mata, a tare suka gyara ko ina na falon tamkar sun dawo ne da xama, ko ina ya dawo fes sae kyalli falon yake, duk sae taji ta gaji ssae don dama manejin kanta take tasan bata jin ddi, da kansa ya nufi kitchen ya wanke plates da cup snn ya dawo falon ya shiga juye mata abincin da ya siyo a take away, kallonsa kawae Ashnaah take sae take ga kmr ba Khaleel din da ta sani bane, dago kai yyi yana kallonta bayan ya gama juye abincin, ganin ynda take kallonsa ya sa ya sakar Mata murmushi, boye fuskarta tayi da tafin hannunta da sauri, ya sauko da ita daga kan kujerar da take xaune yace "gashi na xuba maki" kallon shinkafar kawae take, ya dauki spoon ya diba ya kai mata bakinta, bude bakin tayi a hnkli ya xuba mata shinkafar yana kallon cikin idonta, ta lumshe idon kawae tana tauna shinkafar a hnkli, murmushi yyi yana ci gaba da kallon kyakkyawan fuskarta, da kansa ya dinga bata abincin a baki tana karba har don kanta tace ta koshi, snn ya xuba drink xae bata, kan ya dauka tayi saurin dauka ta kai bakinta, kallonta kawae yake har ta sha rabi ta ajiye ta shiga goge bakinta, har ta manta yaushe rabon ta ci abinci hka ta koshi, sauran abincin da ta rage ya shiga ci, Ashnaah tayi shiru sae kallonsa take, jawota jikinsa yyi tayi lamo, ya daura fuskarsa kan dankwalin da ke daure kanta yana shakar kamshin gashinta, suna nn xaune a hka har aka kira Magrib, Ashnaah ta janye jikinta daga nasa ta mike tsaye da sauri a rikice tace "ka mayar da ni gida plss" mikewa yyi a sanyaye yace "OK let me pray," bae jira cewarta ba ya nufi bathroom da ke falon, komawa tayi ta xauna a sanyaye hawaye cike idonta tana tuna moments dinta a gidan nn, yana fitowa yace mata ya tafi masallaci snn ya fita, yana fita da minti biyar taji alamar an fara yayyafi, mikewa tayi a sanyaye ita ma tayi alwalan ta fito ta tada sllh nn falon, ko da ta idar ruwa ake yi ssae, hankalinta yyi mugun tashi to yau ya xata yi da Abbanta, tana cikin wnn tunanin Khaleel ya shigo gidan, Ashnaah ta mike da sauri ta nufe sa da damuwa tace "lah, ka shiga ruwa ne? Me yasa baka jira aka gama ba?" 83.... Khaleel bae ce mata komae ba sae kallonta yake, ta karaso gabansa ta shiga balle masa buttons din farar shirt din jikinsa ba tare da tayi wani tunani ba ganin ynda ya jike, Khaleel bae ce Mata komae ba sae kallonta yake har ta gama balle buttons din ta cire shirt din daga jikinsa faffadan kirjinsa ya bayyana cikin singlet din jikinsa, da sauri ta juya masa baya kmr warce ta tuno abu da ka ganta kasan ba karamin tsorata tayi ba, Khaleel yyi murmushi ya nufi sama Ashnaah ts bi sa da kallo gabanta na ci gaba da faduwa, ta kusa minti goma a tsaye bata ga Khaleel ya sakko ba, hnklinta gaba daya yyi gida barin ynda ake ruwan nn tasan for sure ynxu ana nemanta, tuna wayarta tayi ta nufi jakarta da sauri gabanta na faduwar mis cals nawa xata gani na momynta don wayar a cylnt yake, mis cal din Ashfah uku kawae ta gani, jikinta na rawa ta shiga kiranta, bugu biyu ta dauka, Ashfah tace "sister wae kina gidan inna ne?" Ashnaah ta fara kalle kallen falon kmr me tsoron Ashfah xata gane inda take in tace ehh, da sauri tace "ehh me ya faru?" Ashfah tace "dama na gaya ma momy" Ashnaah ta dan sauke ajiyar xuciya tace "Abba fa?" Ashfah tace "ya tafi Abuja wae daxu, gobe xae dawo" Ashnaah ta kuma sauke ajiyar xuciya snn a hnkli tace "ana gama ruwa xan dawo ynxu" nn suka yi sallama da yar uwartata snn ta katse kiran ta juya tana kallon sama ganin Khaleel bae sauko ba, cire wayar tayi a cylnt ta mayar jakarta snn ta nufi sama, xaune ta samesa a bedroom dinsa yana xaune gefen gado bayan ya gyara gadon ya dafe kansa, har lkcn singlet ne jikinsa, Ashnaah ta karaso da sauri ta xauna gefensa ta dafa sa tace "me ya faru, kan ka na ciwo ne" bae tanka ta ba, ta Mike ta kashe Ac din dakin ganin har lkcn bae cire kayan jikinsa ba, ta dawo ta kuma xaunawa gefensa da damuwa tace "to ka cire kayan mana kar kayi mura" a hnkli ya dago kai yana kallonta da idanuwansa da suka yi ja, nan da nn hnklinta ya tashi kmr xata yi kuka tace "baka da lfya ne" girgixa mata kai yyi ya rungumota ya lumshe ido, lamo tayi jikinsa gabanta na faduwa, ganin bae ce komae ba yasa a hnkli tace "ka kai ni gida doctor plss dare yyi" dai dai nn aka yi interrupting power, duhu ya xiyarci ko ina na dakin, bbu abinda ake ji sae karan saukan ruwan sama, Ashnaah da gabanta ya fadi ssae ta shiga janye jikinta daga nasa amma ya ki saketa, da kyar muryarta baya fitowa a dan tsorace tace "ka ga an dauke wuta ka kai ni gida don Allah kar Abbana....." Kawae jin bakinsa tayi cikin nata, ta sakar masa kuka a tsorace tana neman kwace kanta amma ta kasa sbda irin rikon da yyi mata, kissn dinta kawae yake lkci daya ya cire dankwalin kanta yana shafa gashin kanta, turasa kawae Ashnaah take tana kuka a tsorace amma yaki kyaleta, ssae Khaleel ya shiga mata abubuwan da yasan nn take xa su kashe Mata jiki, ai ko cikin dan kankanin lkci ya ji ta tsit, romancin dinta kawae yake, cikin dubara ya raba ta da duk kayan jikinta, sae a snn hnklinta ya dawo jikinta da sauri, a gigice ta rikesa tace "na shiga uku me xaka min don Allah doctor ka rufa min asiri ka bari" cikin kuka ssae take magiyan, da kyar Khaleel ya iya ce mata plss wife, girgixa masa kai kawae take a rikice tana kkrin mikewa tana cewa bata so, ganin wahala kawae xata basa don bae ga alamar xata sauraresa ba yasa ya dannneta, kokuwa ta shiga yi da shi tana kwala ihu, amma ta kasa kwace kanta, bbu irin rokon da bata masa ba daren nn amma bae saurareta ba, bae ma san tana yi ba, tana ji tana gani Khaleel ya rabata da pride dinta ta karfi, tayi kukan tayi kukan har ta ji bata iya kukan kuma tsabar wahala, Khaleel bae kyaleta ba sae da ya ga bata motsin kirki ya, dagota yyi da kyar bayan kusan minti uku ya kankameta jikinsa, lkci daya hawaye na saukowa idonsa. Hummm I dedicate dis page to yhu Anty Nafee, Lol kar kuma ki ce min komae ehe. ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar 84/85 Khaleel ya runtse ido ya kuma kiran sunanta murya can kasa, har lkcn yana rungume da ita jikinsa, jin bata amsa ba sae kukan da take da dashasshiyar muryarta ya sa ya kwantar da ita da kyar ya koma can karshen gado ya xauna tare da dafe kansa yana furta innalillahi wa inna ilaihi raji'un, lkci daya yana da ya sanin abinda ya aikata mata, ssae jikinsa yyi sanyi, ya kusa minti takwas a hka snn ya mike da kyar ya nufi bathroom, ba a dau lkci ba ya fito ya nufi kan gadon a sanyaye, har lkcn bbu abinda take sae aikin kukan da bbu sautin kirki tsabar wahala, ita kadae tasan abinda take ji a wnn lkcn, dagota yyi ta turasa da sauran karfinta ta fashe da wani matsanancin kukan har da sheshsheka, xaunawa yyi gefen gadon a sanyaye yace "kiyi hkuri fateema, forgive me plss, it wasn't intentional" Ashnaah bata tanka sa ba sae kuka take ssae, mikewa yyi xae kuma dagota ta fasa wani ihu da muryarta da bae fitowa, dai dai nn aka yi restoring power, haske ya gauraye ko ina na dakin, da sauri ta shige cikin bargo ta rufe jikinta gaba daya har kanta, Khaleel ya hau gadon ya xauna ya kuma dagota a hnkli yace "let me help yhu plss, u re in pain" kin bari ya cire bargon tayi, hkn yasa ya fixge bargon ta rufe fuskarta a kirjinsa ta rungumesa cikin kuka take cewa "don Allah ka kashe wutan plss" mikewa yyi, yyi ynda tace snn ya dawo ya kuma dagota fadawa jikinsa tayi tana kuka ssae tace "ka kai ni gida don Allah ina rokon ka" daukarta yyi ya nufi bathroom da ita, daren nn Ashnaah ta ga wahala, gani tayi kmr mutuwa xata yi tsabar axaban da take ji, sae da Khaleel ya tabbatar ta ji ruwan xafi ssae snn ya fito da ita daga bathroom din ya kwantar da ita kan gado bayan ya yaye xanin gadon, bbu irin rarrashin da bae mata ba amma kmr da da tunxurata yake, hkn yasa ya kyaleta ya mike jiki ba kwari ya shiga bathroom don yin wanka, ko da ya fito tsit yake jin ta ko ba a gaya masa ba yasan bacci tayi, ya karasa gadon a hnkli ya xauna tare da kunna bedside lamp yana kallonta, ssae ta basa tausayi ganin ynda tayi laushi, amma ya ji tsoron taba ta kar ta tashi, kashe wutan yyi ya kwanta kusa da ita ya jawota jikinsa a hnkli, har bayan minti talatin Khaleel ya nemi bacci ya rasa, wani sabon son Ashnaah ne kawae ke shigarsa, ji yake kmr ta dawo gidansa ne na har abada bbu me rabasu, har dare ya tsala idonsa biyu, iynxu kam ruwan ya tsagaita gaba daya garin yyi sanyi ssae, a hnkli ya ji jikinta ya fara daukan xafi yana rungume da ita, kafin wani lkci jikinta yyi xafi ssae, tunanin wani irin taimako xae mata ba tare da ta tashi ba ya shiga yi, yaga bbu irin wnn taimakon, its either ya bata magani ko yyi mata allura kuma dole sae idonta biyu, kyaleta kawae yyi don baya son jin kukanta kuma, can wajen Karfe biyu ya ji ta fara motsi tana kkrin kwace kanta daga rungumar da yyi mata, ya sake ta a hnkli ta xame daga jikinsa ta koma can karshen gado ta kwanta, bayan kmr minti goma ya ga ta mike xaune tare da hade kanta da gwiwa, kallonta kawae yake cikin duhun, can yaga ta sauke kafafunta kasa alamar tashi xata yi, tana mikewa ta saki wani kara ta durkushe kasa, mikewa yyi da sauri ya nufi inda take yace "me ya faru" a hnkli ta soma rera kuka, ya dagota yace "ina xa ki" cikin kuka tace "xan yi fitsari ne" daukarta yyi ya shiga bathroom din da ita, ganin ba yi xata yi ba yana tsaye yasa ya fita daga bayin, kasa fitowa tayi bayan ta gama don ji tayi kmr ana tsikara mata allura idan ta daga kafarta, kukan ma ynxu yin shi kawae take ba hawaye, da kansa ya xo ya dauketa suka koma dakin snn yyi mata allura guda biyu da kyar don ta bashi wahala, ta dae gama koke kokenta bacci ya dauketa wajen Karfe uku, Khaleel na shigowa falo daga mosque da asuba ya ji wayar Ashnaah da ke cikin jakarta kan kujera ya soma ring, ya kalli agogo ya ga Karfe biyar da minti arba'in, daukar wayar yyi yana kallon screen din ya ga Momy a rubuce, da kmr ya ajiye wayar sae kuma ya fasa yana rike da wayar har ya katse snn ya haura sama a dan sanyaye, bedroom dinsa ya shiga ya kunna wuta, yana kallon Ashnaah, bacci kawae take amma da ganinta kasan she is in pain, ya karasa kan gadon cike da tausayinta yana kallonta, wayarta da ke hannunsa ya fara ring kuma, a tsorace Ashnaah ta farka ta mike xaune da sauri ba tare da ta bari sun hada ido ba muryarta a dashe tace "ina wayar" mika mata wayar yyi ta karba tana kallon screen din, ba karamin tsoro ne ya bayyana a fuskarta ba ganin momynta ce me kiran, bbu wani tunani ta daga kiran ta kara kunne da sauri, fada momy ta soma yi daga daya bangaren tana cewa "wato magana kike son jawo min gun Abbanku ko Ashnaah, da wa ku ka yi xa ki gidan inna ne wae bare har ki kwana, kuma ma ba Abbanku ya hana ki xuwa ba, to maxa gari na wayewa ki dawo gida don ba ruwana yana hanya" momy na kai wa nn ta katse kiran, Ashnaah ta ajiye wayar ba tare da ta kalli Khaleel ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon, ihu ta saki ta koma kasa da sauri ta xauna, sae ga hawaye, shknn ta shiga uku ya xa ta koma gida ynxu, Khaleel ya cuceta, hawaye kawae take bbu sautin kuka, Khaleel ya dawo kusa da ita ya dagota a hnkli ya nufi bathroom da ita, wahalar da ta fi na cikin dare ta kuma sha wnn karan, tsabar kuka har idonta ya kumbura, shi ma ya ji kmr ya taya ta kukan sbda tausayi, yasan ya ji mata ciwo ssae gashi taki bari ya dubata, bbu abinda take cewa sae ita dae ya kai ta gida, da kyar ta dan sha tea ya bata magunguna, duk da irin baccin da take ji damunsa kawae take ya kai ta gida momy na jiranta, inda Allah ya taimaketa ma da rana xa suyi lst paper dinsu na ranan, tara saura Khaleel ya dauketa ya kai ta mota duk da taso daurewa ta taka da kanta amma bae bari ba, har suka iso gidansu bacci take, Khaleel da ya rasa me ke masa ddi a duniyar don gaba daya he is lost ya juya yana kallonta a sanyaye, tashinta ya shiga yi, ta farka da sauri ganin inda suke yasa ta shiga kkrin bude motar xata fita, rikota yyi hawaye cike idonsa yace "Fateema I can't do without yhu, help me plss nd bring out a solution for d both of us, in kin tafi ynxu ban san inda xan kuma ganin ki ba" nn da nn ita ma hawayen ya cika idonta amma ta ki Bari su hada ido, duk da irin haushinsa da take ji sae ta samu kanta da cewa "xan je sch anjima ae" tana fadin hka ta bude motar, ya kuma kamo hannunta a hnkli yace "plss ki dinga shiga ruwan xafi a kai a kai don ki warke kin ji wife, kin dae ga ynda nake maki" da sauri ta fixge hannunta ta fice daga motar, dingishi kawae take shi ma da kyar don ita kadae tasan me take ji, Khaleel ya bi ta da kallo cike da tausayinta har ta shige gate dinsu, dafe kansa yyi hawaye na sauko masa, ynxu da suna tare meye baxae mata ba har ta ji sauki, amma gashi ynxu shi da matarsa bbu daman taimakonta. Ashnaah na shiga compound dinsu ta ga motar Abbanta gabanta yyi mugun faduwa don tasan da motarsa yake xuwa Abuja, kaddae har ya dawo, da kyar tana tafe tana hutawa ta shiga falonsu, yana xaune falo yana waya, xuciyarta ya kusa shigewa cikinta don tsoro, ta karaso cikin falon ta durkusa ta gaishesa a hnkli, ya gyada mata kai kawae fuskar nn tasa a murtuke, juyawa tayi ta gaida momy da ke xaune ita ma tana kallonta ganin ynda idon yar tata ya kumbura, ko ba a fadi ba tasan tayi kuka, a sanyaye ta amsa mata snn ta tambayeta inna, da kyar Ashnaah tace "tana lfya" momy bata kuma cewa komae ba don ita ma karya tayi ma Abba tace da sassafe ta tafi ba kwana tayi ba a can, mikewa Ashnaah tayi tana tunanin ynda xata yi tafiya ba tare da iyayenta sun lura da komae ba, ta runtse ido ta fara tafiya ba tare da ta yi dingishi ko kadan ba, da kyar ta haura sama ta shige bedroom dinsu,

Chapter 19 of 29