Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
mike da sauri tana kakkabe jikinta wata tace, lah mijinta ne wannan hala? Dubi ynda ta tashi tana rawar jiki suka sa daria. Maman ummi tace bari ku gani in suka shiga ynxu xasu turo kofa, jarabar tsiya ce dasu. Nan kuwa suka xuba idanunsu da dk hnklinsu a gurin. Ikilima ta amshi ledodin hannunshi tare dayi mishi sannu. Ya dubeta da fara'a "ina tafe da sako fa. Ta bude kicin ta saka kayan miya ta rufo kofar yana tsaye bakin kofa yana kallonta. Ta dube shi, aiki muke yi ynxun, sai suji shiru? Yace sako zan baki na tafi, amsar sakona da aikin wannene gaba? Tace sakonka. Ya dora yatsanshi kan hancinta tare da cewa yauwa yar kanwata. Suka shiga ze rufo kofar tace yayana kabar kofar kada mutane su gane. Sai daya gama jinta sannan ya bnke kofar har dasa sakata Ya xaunar da ita kan cinyarshi, yace in bn da abinki kanwata ko mu rufo ko kar mu rufo tnda aka hadamu tare ai ansan me zamu yi. Ya soma bata sakonninshi masu wuyar fassara. Sun dau tsawn lkci kafin ta tattara sakonninta guri guda suka shiga toilet, dole tasa wasu kayan. Shima cnxa kaya yayi sannan ya bude kofar ya fito tana tsaye bakin kofa tana ce mishi sai ka dawo yayana. Yace to kanwata inxo da tsaraba? Tace Eh. Suka sa daria. Matan suka rako shi da kallo suna rike baki tare da jinjina kai. Lallai batn maman ummi hakane, yana shiga aka bnko kofa sai yanzun. Kila su basa samun mazansu na kula su ne,sannan basu san yawan karbar sakonnin gare mu ba yana kara so da kauna mai dorewa.ta ce,to yanzun dai ka fasa auran? Ya ce "na fasa,shi kenan. Ta kwanta a jikinshi"tashi muje kaci abinci. Yace, ga nama can na kawo mana,muje mu ci ni kuma ki gaya min me yasa kike sona? Ta mike tana cewa "yaya kada fa mu cinye jarinmu,koyaushe nama,kwai da sauran tarkace. Yace Allah zai dafa mana. Ta ce,kayan shago sai in ga in an matsa mishi ba wuya a karya shagon. Yace kusan haka ne.Allah ya dafa mana.sun zauna suna cin nama da sassanyar madara.ya dube ta "umhum,ina jin ki sanar dani me yasa kike sona? Tayi dan fari tana kallonshi,sannan ta kalli sama,farko dai ibadarka,sai tsaftarka,sai kyaunka da jarumtakarka.yaja hancinta,na kai ki kyau ne? Tace,kai kana da kwarjini,so kyanka a bayyane yake. Yace to jarumta kamar ya ya nayi dambe ne a gabanki kin gani? Tayi murmushi"kaima kasan nasan kai jarumi ne? Ya sassauta murya,gurin ba da sako? Tace,ni bance ba,nufina fa daga ganinka kana da karfi. Ta latsa dantsan shi tare da cewa"kalli fa wuyanka.yayi murmushi. Zamannsu yana samun cigaba musamman fahimtar juna,girmama juna da kokarin karrama juna. Cikin wani gefe na zuciyar Mahmud yana jin son ikilima matsalar shi daya bata da irn kyale-kyalen nan na matan zamani,shi kuma yana so.ya tabbatr da zata ringa yin irin ado gami da yangar da nafisa ke yi mashi sai ya so ta fiye da son da ya yi wa nafisar.it a kuwa iklima ta amince Cikin yan kwanakin nan da suka yi da Mahmud sonshi mai karfi ya shige ta har ma tana ganin tayi babbar sa闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閹间礁纾归柟闂寸绾惧綊鏌熼梻瀵割槮缁炬儳缍婇弻鐔兼⒒鐎靛壊妲紒鐐劤缂嶅﹪寮婚悢鍏尖拻閻庨潧澹婂Σ顔剧磼閻愵剙鍔ょ紓宥咃躬瀵鎮㈤崗灏栨嫽闁诲酣娼ф竟濠偽i鍓х<闁绘劦鍓欓崝銈囩磽瀹ュ拑韬€殿喖顭烽幃銏ゅ礂鐏忔牗瀚介梺璇查叄濞佳勭珶婵犲伣锝夘敊閸撗咃紲闂佺粯鍔﹂崜娆撳礉閵堝洨纾界€广儱鎷戦煬顒傗偓娈垮枛椤兘骞冮姀銈呯閻忓繑鐗楃€氫粙姊虹拠鏌ュ弰婵炰匠鍕彾濠电姴浼i敐澶樻晩闁告挆鍜冪床闂備胶绮崝锕傚礈濞嗘挸绀夐柕鍫濇川绾剧晫鈧箍鍎遍幏鎴︾叕椤掑倵鍋撳▓鍨灈妞ゎ厾鍏橀獮鍐閵堝懐顦ч柣蹇撶箲閻楁鈧矮绮欏铏规嫚閺屻儱寮板┑鐐板尃閸曨厾褰炬繝鐢靛Т娴硷綁鏁愭径妯绘櫓闂佸憡鎸嗛崪鍐簥闂傚倷鑳剁划顖炲礉閿曞倸绀堟繛鍡樻尭缁€澶愭煏閸繃宸濈痪鍓ф櫕閳ь剙绠嶉崕閬嶅箯閹达妇鍙曟い鎺戝€甸崑鎾斥枔閸喗鐏堝銈庡幘閸忔ê顕i锕€绠涙い鎾跺仧缁愮偞绻濋悽闈浶㈤悗姘卞厴瀹曘儵宕ㄧ€涙ǚ鎷绘繛杈剧悼閹虫捇顢氬鍛<閻犲洦褰冮埀顒€娼¢悰顔藉緞婵炵偓顫嶉梺闈涚箳婵兘顢欓幒鏃傜=闁稿本鐟ч崝宥嗐亜椤撶偞鍠樼€规洏鍨介弻鍡楊吋閸″繑瀚奸梻鍌氬€搁悧濠勭矙閹惧瓨娅犻柡鍥ュ灪閻撴瑩鏌涢幇顓犲弨闁告瑥瀚妵鍕閳╁喚妫冨銈冨灪閿曘垺鎱ㄩ埀顒勬煥濞戞ê顏╂鐐村姍濮婅櫣鎷犻懠顒傤唺闂佺顑嗙粙鎺楀疾閸洘瀵犲瑙勭箚濞咃綁鍩€椤掍胶鈯曢懣褍霉濠婂嫮鐭掗柡灞炬礉缁犳稒绻濋崒姘f嫟缂傚倷璁查崑鎾绘倵閿濆骸鏋熼柣鎾寸☉闇夐柨婵嗘处閸も偓婵犳鍠栫粔鍫曞焵椤掑喚娼愭繛鍙夌墪閻g兘顢楅崟顐ゅ幒闁硅偐琛ラ崹楣冩偄閻撳海鐣抽悗骞垮劚濡瑩鎯冮幋鐘电<閺夊牄鍔嶅畷宀€鈧娲樼敮鎺楀煝鎼淬劌绠抽柟瀛樼箓閼垫劙姊婚崒娆掑厡妞ゎ厼鐗撻、鏍幢濞戞顔夐梺鎼炲劀閸涱喗顔曢梻浣告惈濞层垽宕归崷顓犱笉妞ゆ洍鍋撻柟顔煎槻閳诲骸鈻庨幋婵堢厳闂備胶顭堥鍡涘箲閸ヮ剙鏋侀柛鎰靛枛绾惧吋绻涢幋鐐冩岸宕戦幘瀵哥瘈婵﹩鍘鹃崣鍐ㄢ攽閳藉棗鐏熼悹鈧敃鈧嵄濠靛倸鎲¢悡娆撴煠閹帒鍔滅紒鈧€n偅鍙忓┑鐘插暞閵囨繄鈧娲﹂崑濠傜暦閻旂⒈鏁嗛柍褜鍓涚划锝呪槈閵忊檧鎷洪梺鍛婄缚閸庤鲸鐗庨梻浣告贡椤牊鏅舵禒瀣闁圭儤姊荤壕鍏间繆椤栨粠鐒惧ù婊勭箞濮婃椽宕ㄦ繝鍌氼潊闂佸搫鎳忕换鍫濈暦閵忥紕顩烽悗锝庡亐閹锋椽姊绘笟鍥т簼缂佸鍨甸悾鐢稿幢濡偐顔曟繛杈剧到閸熻法鈧凹鍘奸埢宥夋偐閻愭垝绨婚梺鍝勭▉閸嬪嫭绂掗敃鍌涚厽闁规崘娉涢弸鎴犵磼缂佹绠炴俊顐㈠暙閳藉鈻庤箛锝喰熼梻鍌欑劍婵炲﹪寮ㄦ潏鈺傛殰闁绘劕鐏氶~鏇㈡煙閻戞ɑ灏扮紓宥呮喘閺屾洘绻涢崹顔煎闁荤姴娲ㄩ崑銈咁潖閾忚瀚氶柍銉ㄦ珪閻忓秹姊洪懡銈呮毐闁哄懐濞€婵″瓨鎷呴懖婵囨瀹曘劑顢橀悩鎻捫曞┑锛勫亼閸婃牜鏁幒鏂哄亾濮樼厧澧扮紒顔肩墛瀵板嫰骞囬鐘插妇闂備礁澹婇崑鍛崲閸愵啟澶愭偐閻㈢數锛滈梺缁樕戣ぐ鍐煕閺冨牊鐓熼柕澶樺枙闁垱銇勯姀鈽呰€垮┑顔瑰亾闂佸啿鎼崑鍡椢涢弽顐ょ=闁稿本鐟ㄩ澶嬩繆閻欐瑥娲ょ壕濠氭煙閸撗呭笡闁绘挾鍠栭獮鏍庨鈧悞娲煕閻旈绠婚柡灞剧洴閹晛鐣烽崶褉鎷伴梻浣哄仺閸庤崵绮婚幘璇茬畺婵犲﹤鐗婄€电姴顭跨捄渚剳闁逞屽墻閸撶喖骞冨Δ鍛祦闁割煈鍠栨慨搴☆渻閵堝繐鐦滈柛銊ョ-閸掓帡宕奸埗鈺佷壕闁挎繂楠告禍鏍瑰鍕煉闁绘搩鍋婂畷鍫曞Ω閿曗偓闂夊秹姊洪棃鈺冩偧闁硅櫕鎹囬崺鐐哄箣閿旂粯鏅┑鐐叉缁绘劗绮婇灏栨斀妞ゆ梻銆嬮弨缁樹繆閻愭壆鐭欐鐐诧躬閺佹捇鎮╅崣鍌冨洦鐓曟繛鎴炆戦崳鐑芥煕閵娿劍顏犻柟骞垮灩閳藉顫濋鐐靛酱闁荤喐绮岀换姗€骞冩ィ鍐ㄧ闁兼亽鍎抽崢顏堟⒑閹肩偛鍔橀柛鏂挎湰閹便劌顓奸崶锝呬壕閻熸瑥瀚粈鍐煥閺囨ê鐏茬€规洘妞介弫鎾绘偐閼碱剨绱叉繝娈垮枟閿曗晠宕楀☉姘潟闁绘柨鍚嬮埛鎺楁煕鐏炲墽鎳呮い锔肩畵閺岀喓鍠婇崡鐐扮盎闁绘挶鍊濋弻鏇$疀鐎n亖鍋撻弴銏犲瀭闁稿本绋撶粻鍓р偓鐟板閸犳洜鑺辨繝姘厽闁规儳鐡ㄧ粈瀣煛瀹€鈧崰鎾诲焵椤掑倹鏆╂い顓炵墕閺嗏晝绱撴担鍝勪壕闁稿孩濞婃俊鍫曞箹娴e摜鐣哄┑掳鍊曢幊蹇涘疾閺屻儱绠圭紒顔煎帨閸嬫捇鎳犵捄铏瑰姷闂傚倸鍊烽懗鍫曗€﹂崼銏eС婵炲樊浜滅壕鍧楁煟閵忋埄鐒鹃柦鍐枑缁绘盯骞嬮悙鍨櫗闂佺娴烽崰鏍蓟閺囷紕鐤€闁哄洨鍊姀掳浜滄い鎰剁到濞搭喗鎱ㄦ繝鍐┿仢鐎规洦鍋婂畷鐔碱敋閸涱喛鏅ч梻鍌欑閹测€愁潖瑜版帒鍨傞柣銏犲閺佸鏌ㄥ┑鍡╂Ц缂佺嫏鍥ㄧ厵闁告劘灏欓敍宥夋煕閻樺磭澧垫鐐寸墳閵囨劙骞掗幘璺哄Х婵犵數鍋為崹璺侯潩閵娾敡鍥煛閸涱喒鎷绘繛杈剧悼閻℃棃宕靛▎鎾村€垫繛鎴炲笚濞呭﹥銇勯姀锛勬噰鐎殿喕绮欓、姗€鎮欓悽闈涚倞闂傚倷绀侀幖顐ょ矙娓氣偓瀹曘垽骞栨担鍝ュ姦濡炪倖甯掗敃锕傛偩閻㈠憡鐓涢悘鐐额嚙婵″潡鏌嶈閸撱劎寰婂ú顏勭柧婵犻潧鐗忔稉宥嗘叏濡灝鐓愰柍閿嬪灩閹叉悂鎮ч崼婵堢懖闂佹寧绋撻崰鎾舵閹烘鐒垫い鎺嶈兌閻熷綊鏌嶈閸撶喖鐛崘顔肩伋闁哄倶鍎查~宥夋⒑闂堟盯鐛滅紒杈ㄦ礋瀹曘垽鏌嗗鍡欏幗闂婎偄娲﹀ú鏍ㄧ濠婂喚鐔嗙憸宀€鍒掑▎鎾崇畺闁跨喓濯弫宥嗙節婵犲倹鍣介柨娑欑矒濮婃椽妫冨☉杈╁姼闂佺锕ラ〃濠囧箚鐏炶В鏋庨柟閭﹀幖瀵寧绻濋悽闈浶㈤悗姘煎枤閺侇喖鈽夐姀锛勫幍閻庣懓瀚晶妤呭闯閾忓湱纾兼俊銈呭暙閺嬫稒銇勯姀锛勨槈妞ゎ厹鍔戝畷姗€濡搁幇鍏搁偗婵﹤顭峰畷鎺戔枎閹搭厽袦闂備礁婀遍埛鍫ュ磻婵犲洤绠栫憸宥夆€﹂妸鈺侀唶婵犻潧鐗滃Σ鑸电節閻㈤潧浠﹂柛銊ョ埣閹虫繃銈i崘銊ョ€┑鐘绘涧濞层劎绮绘ィ鍐╃厱闁斥晛鍙愰幋鐘辩剨妞ゆ挾濮风壕濂告煟濞嗗繑鍣界紒澶樺櫍閺岋紕浠︾拠鎻掝潎閻庢鍣崳锝呯暦閹烘埈鐓ラ柛鎰典憾閸嬔囨⒒閸屾瑧顦﹂柟纰卞亰楠炲﹨绠涢弴鐐茬亰闂佸湱鍋撻崜姘焽閺嶎厽鐓i煫鍥ㄥ嚬濞兼劗鈧娲栭ˇ鐢稿蓟閺囩喓绠鹃柛顭戝枛婵洟姊虹紒妯肩細闁搞劏妫勯~蹇撁洪鍛画闂佸搫顦扮€笛囶敊閳ь剟姊绘担鐑樺殌闁搞倖鐗犻獮蹇涙晸閿燂拷 ta dace da miji irin Mahmud tana girmama iyayansa da danginsa shi yasa su musa kannansa har da matan wadanda aka yi ma aure suke yabonta tare da ganin girmanta . duk dangin nasa suna sha闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閹间礁纾归柟闂寸绾惧綊鏌熼梻瀵割槮缁炬儳缍婇弻鐔兼⒒鐎靛壊妲紒鐐劤缂嶅﹪寮婚悢鍏尖拻閻庨潧澹婂Σ顔剧磼閻愵剙鍔ょ紓宥咃躬瀵鎮㈤崗灏栨嫽闁诲酣娼ф竟濠偽i鍓х<闁绘劦鍓欓崝銈囩磽瀹ュ拑韬€殿喖顭烽幃銏ゅ礂鐏忔牗瀚介梺璇查叄濞佳勭珶婵犲伣锝夘敊閸撗咃紲闂佺粯鍔﹂崜娆撳礉閵堝洨纾界€广儱鎷戦煬顒傗偓娈垮枛椤兘骞冮姀銈呯閻忓繑鐗楃€氫粙姊虹拠鏌ュ弰婵炰匠鍕彾濠电姴浼i敐澶樻晩闁告挆鍜冪床闂備胶绮崝锕傚礈濞嗘挸绀夐柕鍫濇川绾剧晫鈧箍鍎遍幏鎴︾叕椤掑倵鍋撳▓鍨灈妞ゎ厾鍏橀獮鍐閵堝懐顦ч柣蹇撶箲閻楁鈧矮绮欏铏规嫚閺屻儱寮板┑鐐板尃閸曨厾褰炬繝鐢靛Т娴硷綁鏁愭径妯绘櫓闂佸憡鎸嗛崪鍐簥闂傚倷鑳剁划顖炲礉閿曞倸绀堟繛鍡樻尭缁€澶愭煏閸繃宸濈痪鍓ф櫕閳ь剙绠嶉崕閬嶅箯閹达妇鍙曟い鎺戝€甸崑鎾斥枔閸喗鐏堝銈庡幘閸忔ê顕i锕€绠涙い鎾跺仧缁愮偞绻濋悽闈浶㈤悗姘卞厴瀹曘儵宕ㄧ€涙ǚ鎷绘繛杈剧悼閹虫捇顢氬鍛<閻犲洦褰冮埀顒€娼¢悰顔藉緞婵炵偓顫嶉梺闈涚箳婵兘顢欓幒鏃傜=闁稿本鐟ч崝宥嗐亜椤撶偞鍠樼€规洏鍨介弻鍡楊吋閸″繑瀚奸梻鍌氬€搁悧濠勭矙閹惧瓨娅犻柡鍥ュ灪閻撴瑩鏌涢幇顓犲弨闁告瑥瀚妵鍕閳╁喚妫冨銈冨灪閿曘垺鎱ㄩ埀顒勬煥濞戞ê顏╂鐐村姍濮婅櫣鎷犻懠顒傤唺闂佺顑嗙粙鎺楀疾閸洘瀵犲瑙勭箚濞咃綁鍩€椤掍胶鈯曢懣褍霉濠婂嫮鐭掗柡灞炬礉缁犳稒绻濋崒姘f嫟缂傚倷璁查崑鎾绘倵閿濆骸鏋熼柣鎾寸☉闇夐柨婵嗘处閸も偓婵犳鍠栫粔鍫曞焵椤掑喚娼愭繛鍙夌墪閻g兘顢楅崟顐ゅ幒闁硅偐琛ラ崹楣冩偄閻撳海鐣抽悗骞垮劚濡瑩鎯冮幋鐘电<閺夊牄鍔嶅畷宀€鈧娲樼敮鎺楀煝鎼淬劌绠抽柟瀛樼箓閼垫劙姊婚崒娆掑厡妞ゎ厼鐗撻、鏍幢濞戞顔夐梺鎼炲劀閸涱喗顔曢梻浣告惈濞层垽宕归崷顓犱笉妞ゆ洍鍋撻柟顔煎槻閳诲骸鈻庨幋婵堢厳闂備胶顭堥鍡涘箲閸ヮ剙鏋侀柛鎰靛枛绾惧吋绻涢幋鐐冩岸宕戦幘瀵哥瘈婵﹩鍘鹃崣鍐ㄢ攽閳藉棗鐏熼悹鈧敃鈧嵄濠靛倸鎲¢悡娆撴煠閹帒鍔滅紒鈧€n偅鍙忓┑鐘插暞閵囨繄鈧娲﹂崑濠傜暦閻旂⒈鏁嗛柍褜鍓涚划锝呪槈閵忊檧鎷洪梺鍛婄缚閸庤鲸鐗庨梻浣告贡椤牊鏅舵禒瀣闁圭儤姊荤壕鍏间繆椤栨粠鐒惧ù婊勭箞濮婃椽宕ㄦ繝鍌氼潊闂佸搫鎳忕换鍫濈暦閵忥紕顩烽悗锝庡亐閹锋椽姊绘笟鍥т簼缂佸鍨甸悾鐢稿幢濡偐顔曟繛杈剧到閸熻法鈧凹鍘奸埢宥夋偐閻愭垝绨婚梺鍝勭▉閸嬪嫭绂掗敃鍌涚厽闁规崘娉涢弸鎴犵磼缂佹绠炴俊顐㈠暙閳藉鈻庤箛锝喰熼梻鍌欑劍婵炲﹪寮ㄦ潏鈺傛殰闁绘劕鐏氶~鏇㈡煙閻戞ɑ灏扮紓宥呮喘閺屾洘绻涢崹顔煎闁荤姴娲ㄩ崑銈咁潖閾忚瀚氶柍銉ㄦ珪閻忓秹姊洪懡銈呮毐闁哄懐濞€婵″瓨鎷呴懖婵囨瀹曘劑顢橀悩鎻捫曞┑锛勫亼閸婃牜鏁幒鏂哄亾濮樼厧澧扮紒顔肩墛瀵板嫰骞囬鐘插妇闂備礁澹婇崑鍛崲閸愵啟澶愭偐閻㈢數锛滈梺缁樕戣ぐ鍐煕閺冨牊鐓熼柕澶樺枙闁垱銇勯姀鈽呰€垮┑顔瑰亾闂佸啿鎼崑鍡椢涢弽顐ょ=闁稿本鐟ㄩ澶嬩繆閻欐瑥娲ょ壕濠氭煙閸撗呭笡闁绘挾鍠栭獮鏍庨鈧悞娲煕閻旈绠婚柡灞剧洴閹晛鐣烽崶褉鎷伴梻浣哄仺閸庤崵绮婚幘璇茬畺婵犲﹤鐗婄€电姴顭跨捄渚剳闁逞屽墻閸撶喖骞冨Δ鍛祦闁割煈鍠栨慨搴☆渻閵堝繐鐦滈柛銊ョ-閸掓帡宕奸埗鈺佷壕闁挎繂楠告禍鏍瑰鍕煉闁绘搩鍋婂畷鍫曞Ω閿曗偓闂夊秹姊洪棃鈺冩偧闁硅櫕鎹囬崺鐐哄箣閿旂粯鏅┑鐐叉缁绘劗绮婇灏栨斀妞ゆ梻銆嬮弨缁樹繆閻愭壆鐭欐鐐诧躬閺佹捇鎮╅崣鍌冨洦鐓曟繛鎴炆戦崳鐑芥煕閵娿劍顏犻柟骞垮灩閳藉顫濋鐐靛酱闁荤喐绮岀换姗€骞冩ィ鍐ㄧ闁兼亽鍎抽崢顏堟⒑閹肩偛鍔橀柛鏂挎湰閹便劌顓奸崶锝呬壕閻熸瑥瀚粈鍐煥閺囨ê鐏茬€规洘妞介弫鎾绘偐閼碱剨绱叉繝娈垮枟閿曗晠宕楀☉姘潟闁绘柨鍚嬮埛鎺楁煕鐏炲墽鎳呮い锔肩畵閺岀喓鍠婇崡鐐扮盎闁绘挶鍊濋弻鏇$疀鐎n亖鍋撻弴銏犲瀭闁稿本绋撶粻鍓р偓鐟板閸犳洜鑺辨繝姘厽闁规儳鐡ㄧ粈瀣煛瀹€鈧崰鎾诲焵椤掑倹鏆╂い顓炵墕閺嗏晝绱撴担鍝勪壕闁稿孩濞婃俊鍫曞箹娴e摜鐣哄┑掳鍊曢幊蹇涘疾閺屻儱绠圭紒顔煎帨閸嬫捇鎳犵捄铏瑰姷闂傚倸鍊烽懗鍫曗€﹂崼銏eС婵炲樊浜滅壕鍧楁煟閵忋埄鐒鹃柦鍐枑缁绘盯骞嬮悙鍨櫗闂佺娴烽崰鏍蓟閺囷紕鐤€闁哄洨鍊姀掳浜滄い鎰剁到濞搭喗鎱ㄦ繝鍐┿仢鐎规洦鍋婂畷鐔碱敋閸涱喛鏅ч梻鍌欑閹测€愁潖瑜版帒鍨傞柣銏犲閺佸鏌ㄥ┑鍡╂Ц缂佺嫏鍥ㄧ厵闁告劘灏欓敍宥夋煕閻樺磭澧垫鐐寸墳閵囨劙骞掗幘璺哄Х婵犵數鍋為崹璺侯潩閵娾敡鍥煛閸屾粎鐦堥悗鍏稿嵆閺€鍗烆熆濮椻偓閸┾偓妞ゆ帊绶″▓鏇㈡煙娓氬灝濮傞柟顔界矒閹稿﹥寰勫畝瀣耿濠电姷鏁搁崑鐐哄垂椤栫偛鍨傜憸鐗堝笚閸嬵亝銇勯弬娆炬綗濞存粍绮撻弻鐔煎箥閾忣偅鐝旈梺鍛婃煟閸婃洟婀佸┑鐘诧工鐎氼噣骞婇崶銊﹀弿濠电姴瀚敮娑㈡煙瀹勭増鍤囩€规洏鍔嶇换婵嬪磼濞戞瑧鏆┑鐘垫暩閸嬬偤骞愰懡銈呮瀳鐎广儱顦埀顒€鍟换婵嬪磼濠婂嫭顔曢梻浣烘嚀婢у酣鎮洪弮鍫濇瀬濠电姴娲﹂悡鏇㈡煏韫囨洖顎屾俊鎻掔秺閺岋綁鍩℃繝鍌滀哗闂佷紮绲介崲鏌ワ綖濠婂牆鐒垫い鎺嶆缁诲棝鏌熼梻瀵割槮妞ゎ偄鎳橀弻宥夊煛娴e憡娈插┑鐘灪閸ㄥ灝顫忔繝姘<婵炲棙甯掗崢锛勭磽娓氬洤娅橀柛銊ㄦ硾閻e嘲鈹戠€n亜鍞ㄩ悷婊勭矒閹偤鎳為妷褏顔曢梺绯曞墲钃遍悘蹇庡嵆閺屾稒绻濋崒婊冪厽闂佸搫琚崝鎴濐嚕閹绢喗鍊锋繛鏉戭儏娴滃墽鎲搁悧鍫濈瑲闁稿鍊块弻鏇熷緞濞戙垺顎嶉梺鍛婄懃缁绘垿骞堥妸銉庢棃鍩€椤掆偓铻炴俊銈呮噹閸屻劑鏌熺紒銏犳灍闁绘挻鐩弻宥堫檨闁告挾鍠栭獮濠囨倷閸濆嫀銊╂煥濠靛棗顏柣鈺侀叄濮婄粯鎷呴崨濠冨創闂佺锕ラ幃鍌炲箖濡 鏀介悗锝庝簽閻f椽姊洪悷閭﹀殶濠殿噣顥撴竟鏇熺附閸涘﹤浠繛杈剧悼閻℃柨顭囬幇鐗堝€垫慨妯煎亾鐎氾拷 irin zamansu. Wata rana yace su shirya zasu je su gaida mahaifiyarshi a can kwantagora. Ta aika yara suka sai mata sabulai Cikin kayan auranta ta dauki turmin zani don ta hada da sabulan zata yi tsaraba das u,amma bata nuna mishi ba.da dare tace,yayana ba zamu yi tsarabar komai bane? Ya zuba mata ido,tsaraba kuma? Ni da kudin kawai zan bata dubu uku. Tace,nata daban sannan kaga da yara in sun yi mana oyoyo sai mu kale su? Kuma abokan arzikinta kaga zata dan basu tsaraba. Yay I murmushi yanzun to me zamu siya? To ina ganin ko sabulai su biskit,sweet zuwa bread. Yace ,bakinki ne sweet to zan siya. Sai da suka shiga gidan su Mahmud tayi musu sallama suka bi ta gidansu sannan suka wuce. Yace kwana biyu zasu yi don haka bata kwashi kaya da yawa ba,gidan gaba suka shiga da suka je garejin mota na cika direban ya dau hanya.hannuwansu manne da juna suna ta yar hirarsu kasa-kasa irin ta miji da mata har bacci ya sace ta. Ya kwanto ta jikinshi tare da daga mata niqabin sai da da suka isa sannan yasa hannu ya shafa fuskarta.tayi ajiyar zuciya sannan ta bude ido bakinta dauke da addu'a yayi mata murmushi tare da cewa "sleeping beauty,mun iso" mama tayi murnar ganinsu sosai nan ta tare su da abinci amma ikilima tace sai ta yi sallah. Sun ci sun sha sannan aka shiga gaisawa. Mahmud yasha mamaki lokacin da yaga iklima ta ciro leda shake da kaya tace ga tata tsarabar. Mama tace to har da taki daban 'yar nan? Allah dai ya yi miki albarka yasa abokiyar arzikin juna ne ku. Mahmud yace,amin wlh mama ita fa ta matsa min mu yo miki tsaraba,ashe tayi tata daban. Ya fada tare da yi mata yar hararar wasa. Mama tace "ni dama tunda naga wannan tsarabar nasan dace kayi da matar kwarai don kai baka tsaraba sai dai kaba mu kudi ka kara riqe ta da amana. Ya sake kallon iklima da dan murmushi a fuskarsa. Sannan ya kashe mata ido daya ta sunkuyar da kai lokacin da ta lura mama na kallonsu.murmushi mama tayi tare da mikewa tana cewa bari in sa a gyara miki dakin can za ka bar ta nan ne tayi kamar sati biyu ko? Yace jibin nan zamu koma. Ta kalli iklima da sauri haka? Iklima tace nima sai da nace ya bar ni in kwana biyu. Mama ta dube shi "me yasa zaka hanata? Ni bana son a hana mutum zumunci, yace mama tana zuwa makaranta gashi jarabawa za su soma. Iklima ta rike baki ya saci idon Mama ya harare ta. Mama tace a'a ba a zauna ba,ai gara da taci gaba da karatun islamiyyar ko bokon? Da sauri yace islamiyar ta fara zuwa. Mama tace bokon ma ayi kokari a koma. Yace insha Allahu. Tana fita iklima ta dube shi tare da cewa karya fa babu kyau Yaya. Yace ina to zan kai saqonnina in barki a nan?(Hmm wanga saqo) tace to in mun koma gida zan koma makaranta in ba haka ba da mama ta shigo zan tona. Yace,Naji kada ki hada ni da ita don na lura tafi sonki da ni yanzun. Suka yi 'yar dariya.kwana biyun da suka yi a kwantagora ya dasa ma Mama son iklima,saboda yanda duk Mama ta kama wani aiki iklima zata amshe ta yi shi,shi kanshi Mahmud yasan ya dace. Mijin mama kanshi ya yabe ta. Da za su dawo Mama ta cika su da tsarabar kuka,kubewa,dad dawa da sauransu. Sai dan tsimi da tukudi da Mama tace tasha da da nono ko madara.Wlh sam bata san maganin menene Maman ta bata ba,ita ba wani gata gare ta ba don haka ko da za'ayi auren ba abinda aka bata tasha.ita ba qawa ba bare su bata shawara a ganinta maganin shawara ne don tana fama da zazzabin dare. A nan kwantagoran sun baro Mama cike da kewarsu suma sun nufo gida suna labarin halayan kirki irin na Mama. Sun iso da gajiya a jikinsu amma hakan bai sa Mahmud ya kasa bada sako ba. Yace kwana biyun nan ya yi su ne cikin hakuri. To da tasha maganin da take zaton na shawara ne sai Yayan nata ya matsa mata da kalolin sakonnin shi duk da haka wannan bai sa ta gane dalilin maganin ba ne.Nata zaton kwana biyun da ba su gari ne. Cikin kwanakinne da ta lura ya fi yin kafkaf da ita sai ta sako batun skul inda ta dinga naci gami da shagwaba har sai da ya yarda amma yace ba islamiyarsu ba,ta shiga rokonshi ta fi son nan,yace shi kuma a'a,yace saboda me ma take son nan. Tace don ta fi sabawa da nanne. Shi kuma yace ba ya son ta koma ne saboda tsohon saurayinta Yunus, dariya tayi sannan tace tuni fa ka mantar da ni shi,amma tunda ka ce haka zabar min wadda ranka ke so. Haka kuwa aka yi,ya canza mata skul da yake so sannan ya maida ta boko. Yanzun bata da lokacin kanta,tun asubah in ta tashi zata yi sallah ta shiga gyaran daki sannan suyi wanka ta shirya musu kari.da sun gama ya fita shago ita kuma ta wuce skul.biyu suke tasowa ta dafa abinci sannan uku ta tafi islamiya sai biyar da rabi. Da ta shigo zata sake gyara muhallinta da jikinta da kuma dan abinda za su taba. Iklima ta rike baki ya saci idon Mama ya harare ta. Mama tace a'a ba a zauna ba,ai gara da taci gaba da karatun islamiyyar ko bokon? Da sauri yace islamiyar ta fara zuwa. Mama tace bokon ma ayi kokari a koma. Yace insha Allahu. Tana fita iklima ta dube shi tare da cewa karya fa babu kyau Yaya. Yace ina to zan kai saqonnina in barki a nan?(Hmm wanga saqo) tace to in mun koma gida zan koma makaranta in ba haka ba da mama ta shigo zan tona. Yace,Naji kada ki hada ni da ita don na lura tafi sonki da ni yanzun. Suka yi 'yar dariya.kwana biyun da suka yi a kwantagora ya dasa ma Mama son iklima,saboda yanda duk Mama ta kama wani aiki iklima zata amshe ta yi shi,shi kanshi Mahmud yasan ya dace. Mijin mama kanshi ya yabe ta. Da za su dawo Mama ta cika su da tsarabar kuka,kubewa,dad dawa da sauransu. Sai dan tsimi da tukudi da Mama tace tasha da da nono ko madara.Wlh sam bata san maganin menene Maman ta bata ba,ita ba wani gata gare ta ba don haka ko da za'ayi auren ba abinda aka bata tasha.ita ba qawa ba bare su bata shawara a ganinta maganin shawara ne don tana fama da zazzabin dare. A nan kwantagoran sun baro Mama cike da kewarsu suma sun nufo gida suna labarin halayan kirki irin na Mama. Sun iso da gajiya a jikinsu amma hakan bai sa Mahmud ya kasa bada sako ba. Yace kwana biyun nan ya yi su ne cikin hakuri. To da tasha maganin da take zaton na shawara ne sai Yayan nata ya matsa mata da kalolin sakonnin shi duk da haka wannan bai sa ta gane dalilin maganin ba ne.Nata zaton kwana biyun da ba su gari ne. Cikin kwanakinne da ta lura ya fi yin kafkaf da ita sai ta sako batun skul inda ta dinga naci gami da shagwaba har sai da ya yarda amma yace ba islamiyarsu ba,ta shiga rokonshi ta fi son nan,yace shi kuma a'a,yace saboda me ma take son nan. Tace don ta fi sabawa da nanne. Shi kuma yace ba ya son ta koma ne saboda tsohon saurayinta Yunus, dariya tayi sannan tace tuni fa ka mantar da ni shi,amma tunda ka ce haka zabar min wadda ranka ke so. Haka kuwa aka yi,ya canza mata skul da yake so sannan ya maida ta boko. Yanzun bata da lokacin kanta,tun asubah in ta tashi zata yi sallah ta shiga gyaran daki sannan suyi wanka ta shirya musu kari.da sun gama ya fita shago ita kuma ta wuce skul.biyu suke tasowa ta dafa abinci sannan uku ta tafi islamiya sai biyar da rabi. Da ta shigo zata sake gyara muhallinta da jikinta da kuma dan abinda za su taba. Nafisa suna kwance da Timo guraren daya da rabi,hauke ta sauka gidan. Megadi ne ya kira wayar nafisa ta daki ta daga tana tambayar lafiya? Yace kina da bakuwa wai mamanki ta ce sunanta haule. Ta ture Timo "ga mamana. Ta manta ma da waya a hannuta tace bude mata ta shigo,tana shigowa timo na fita suka gaisa ya wuce da murna suka tari juna. An tara mata kayan ciye-ciye da shaye-shaye suna ta hira. Nafisa ta ce "mama shi ne ko waya da kin samu bana gari fa? Tace zuwan ba zata na muku to na matsu ba kudi ga kayan abincin nawa duk sun kare. Tace,da kin sanar da ni ta waya da na turo maki,acct ma ya kamata in bude miki ina tura maki sai yaya danlami ya dinga amso miki. tace,a*k da kaina ma zan amso,su wadannan da ke fushi na ki ubansu ya maida ni,Nafisa ta dube ta basa zuwa in sa ki ke kenan? Haule tace su kan zo har iklima,wani lokacin har da dan sabulunta da omo in nayi kamar kada in karba sai nace raba mugu da makami ibada. Nafisa ta tabe baki don yanzun ba wanda ta tsana irin iklima. Tace ashe ta kan zo? Haule tace zuwanta biyu ita duk sanda tazo ne bata da batu sai na babanku ni ko ba zan koma ba har masu sona sun soma zuwa gara na auri wani. Nafisa ta ce a"a da ki auri wani gara kin koma ma Baba kawai. Haule tace,ya fa yi aure kin sani? Nafisa tace ina ruwanki da aurensa,ke dai ba kina gidanki ba,gidansa za ki je? In ya zo miji in bai zo ba kansa. Kuma yanzun ba wata matsalar ki jira ya baki ko me kike bukata zan sai miki, hajji da umra duk shekara. Shi baban ba dai iklima yake taqama ba? Sia ta tsinana mishi wata tsiyar mu gani,makka ce dai ta bar mishi kujerar itama ta alfarma ce. Haule tace, niko da so nayi ma in auri wnda yafi shi muga ta tsiya. Nafisa tace, kyaleshi ki koma kawai gara shi da wani. Ta ce to amma ni bazan bishi ba sai dai inya kawo kanshi na yarda. Nafisa tace "dama". Haule ta cnxa hirar da cewa mijinki ya samu lfy ne ko? Nafisa cikin in ina tace um ya warke, tace to da kinso kiyiwa kanki. Nafisa ta shashantar da batun ta dauko wani zancen. A son haule tayi sati amma nafisa tace a'a zasuyi tfy ne ta daiyi kwana 3 zata sa direba ya maida ta. Tasha kudi da tsaraba sannan tasa direba ya maidata gida. Dk da shagalin da nafisa ke ciki be sa ta dena so da marmarin ganin mahmud ba, kai dk inda taga wanda yai mata yanayi dashi sai tayi sanadin da suka watse, buri ta dauka alkawari tayi wa kanta koda na rana 1 ne sai ta biyawa xuciarta bukatarta ta kebewa da masoyin xuciarta. Ranar wata asabar tana kwnce kan doguwar kujera, sanye da doguwar riga ta atamfa. Alhaji jamilu yana zaune akan kujera mai fuskantarta. Jarida ce a hannunshi yn karantawa. Telanta ya kwnkasa kofar tace shigo mana, ya shigo dauke da jaka. Idris nutsattsen yaro ne, yana da ilimin addini ko yaushe cikin shiga ta sunna. Yana da cika alkawari ga dk wnda ya daukar mawa, shiyasa matan abj ke tururuwar kawo masa dinki. Gashi baya gwada dinki abin nufi baya gwada mace sai dai ki kawo kaya daidai jikinki, in km kin san ynda ake gwada ki ki fada. Nafisa ta jima tana farautar idris, amma tana tsoronshi, shi km yana bata girma yn yabon kamun kanta a xuciarshi dn yana ganin ynda matan garin suke watsewa da wasu mazajen. Ita ba ruwanta duk da baya sani bane. Ta tashi zaune, har an gama dinkin? Kana da alkawari. Yayi dan murmushi tare da gaida alhajin. Tace kai mu su cikin dakin can in ba dmw. Yace a, ba komai. Ya nufin dakin data nuna mishi, ta mike tare da cema alhaji bari inje in gwada sa'a ta. Yana dire kayan tana shiga, tace nawa ma kudinka malam idris? Yace ciko ne. Zai fita ta maida kofar da karfi ta datse, gabanshi yai mummunar faduwa, da sauri ya kama kofar ze bude amma ya kasa, nan ya shiga addu'ar neman tsari daga sharrin wannan mata. Inusa dake can gefe yana dinki yana jinsu yace suna mantawa da mu2wa ne ko? Bala yace sun sani, shagala ce da son dunia. Inusa yace to gani nayi dinkin nan dana dogara dashi ko yaushe ina cikin tunanin wace amsa zan bada ranar tsaiwa a gaban Allah in nai ha'inci? To ni tn daga ranar da za'ace yau ga mala'ikan mu2wa yaxo daukar raina nake tunani bare zaman kabari. Koda shi aka br bawa ba ace asa komai ba ya isheka tashin hnkli inji bala. Al'umma muna mnta hk, son dunia da kayan cikinta ya rufe mana idanunmu, mun zama bama ji bama gani, dadin dunia me yankewa ne. To ynxu kai bnda Allah ya tserar dani, ynda ta tire min kudin nan dubu dari ba sai dai kuga na shigo ina muxurai ba. Bala yace kudin basa albarka, farau-farau din banza a garin bnza yake karewa. Ka kashe kudin ga zunubi. Idris yace wlhy, Allah ka kara yi mana katangar karfe da wadannan miyagun laifuka. Suka ce amin. Daidai da kiran sallah, suka tashi dn zuwa masallaci. Nafisa ta zura ido taga zuwan idris amma shiru dg bisani ta gane yaudararta yayi. Tayi mutukar jin haushi daga bisani tace yayi ma kansa, km bazata kara kai mishi dinki ba. Shawarar da anty hajara ta bata ita ce tayi kokarin kama sana'a. Nan kuwa alhaji jamilu ya bata kudi ta bude tafkeken super mrkt, inda suke kawo gadaje yan italy da china, ynxu yawo fa ya samu gurin nafisa. Wata ran hajara tace mata, taxo ta rakata gurin wani malami. Sun isa gwarunfa gidan malamin ko boka zance? Mace daya suka jira sannan suka shiga. Mutumin abin tsoro, suka gaishe shi. Yace ma hajia ina fata aiki ya yi? Tace aiki yayi shine ma naxo in maka godia in km baka cikon kudinka ta ciro ta dire mashi yace shiyasa kullm ina fadin ko ba kudi zan miki aiki dn kina da cika alkawari, zaki sha mamaki wannan sihirin dana hada miki, kwanan nan za a soma lissafa ki a cijin jerin masu kudin garin nan.OOK MABUDIN WAHALA 2***5 Nafisa ta dubi anty hajara sannan ta dubi boka bakinta na rawa gurin fadin hakan. Km zata faru? Hajara tace daina shakka, ya kmt kema ki saka lamarin kasuwancin ki a ciki. Nafisa tace hakane. Ta dubi boka nima ina da bukatar taimako. Yace an gama amma ke za a soma ne kadan-kadan. Hajara tace hakane nafisa tace kamar yaya? In son raina ne nima in shiga sahunku anty hajara, to ni naki ace dk dunia nafi kowa kudi? Hajara da boka suka sa daria, yace yata bi a sannu, ba kudin ba ka'idojin ne da kyar in zaki iya. Amma a hnkli zaki kai matakinsu dn ynxu kika soma dandana dadin kudin. Hajara tace hakane ranka ya jima. Nafisa ki bari sai kin soma jikewa, kin san kudi shedanu ne daga rnda ka samu dubu 10 sai km kaga kana harin 20. Nafisa tace haka ne, to me zan bada? Boka yace yaruwarki ta fada miki mataki na farko me ta bada? Dk da an kwana 2 zan miki rahusa akan hakan. Ta kalli hajara, aunty me xan bashi? Cikin murmushi tace ze kwnta dake kwana 3, za km ki bada dubu dari uku. Dk lkcin daya aikata hakan dake zaki bashi dubu dari cikin kwana ukun. Nafisa ta dubi bokan, yai dan yake gami da yin wata yar mika, hammatar cunkus da gashi, hakoran jajir, ita tnda ta shigo dakin ma wari ya addabeta, ta daure ne. Hajara tace kinyi shiru? Boka yace shiyasa nace bazata iya hada kafada daku ba. Hajara tace nasan halinki nima shiyasa nace ki dai bi a sannu. Nafisa tace to shikenan, ynxu yaushe xamuxo? Boka yayi yar daria, inda kudinki ynxu ma ai ba jimawa za'ayi ba, ko kuwa kuna sauri ne? Ya kalli hajara. Tace zan jira ki bari inyi game kafin ku gama. Akwai kudi wurinki ne? Nafisa tace um, dashi. Tana toshe hanci suka aikata zunubin sannan ta bashi kudi. A'uzu billah, Allah ka tsare mu dg wadannan miyagun lefukan, masu yi km ka ganar dasu. Tsafi gskiar meyi, nafisa zuwa ynxu taga ci gaban harkokinta, tazo minna ta bude wani dankareren shagon kayan kicin, ta saka danlami da aminu yayyinsu. Can ma abjn ta kara habaka kasuwancinta. Sai dai dk wannan facaka da daula da take ciki, dk kllm se ta xubar da hawayen so tsantsa da take wa mahmud. Ikilima cikin daran ta sheka amai hr ta gaji, kafin gari ya waye jikinta yai laushi. Yau mahmud ne yai mata dk abnda take musu, sannan ya nufi gidansu ya gaida su hajia uwa da babansu sannan ya shaida musu cewa ikilima bata jin dadi, kwana sukayi tana amai. Su hajia uwa suka ce bari suje suga jikin. Lkcn da suka shigo ma sun samu tana amayar da dan tea din da ta sha. Hajia uwa tace, a'a, a'a mahmud azo aje asibiti, wannan ai sai ruwan jikinta ya kare. Jeka fadawa babanku kada ya fita da motar. Mahmud ya fita da sauri. Babban asibiti suka je, sun bata gado kwana 1 suka ce zata yi dn su kara mata ruwa. Hk nan sunyi nasarar gano ciki wata 2 a jikinta. Mahmud sai murna za ayi da, danginshi ma ana ta murna, aboknshi kuwa dk ya sanar dasu. Kwananta 1 suka dawo gida ba dn taji sauki ba, dn laulayi sai a hnkli. Ji yake da ita, daya fita baya jimawa zai dawo gda. Mahaifinta yaxo dubata sai dai be shigo ba, ita ce ta lallaba ta fita. Matar babnta ma taxo ta sake xuwa. Kllm kannanshi kanxo suyi mata dan aiki. Sai da cikin ya shiga wata na 4 sannan ta samu yar dama ta soma aiki. A cewar su maman ummin gidan kuwa, tana salo tana narkewa dn tana da ciki, amma in ta fito sun dinga yi mata sannu knan, ita kuwa bata san me suke ciki ba. Ta koma makaranta da kyar ma ya brta, wai baya son ta wahala. Watarana ikilima taje gaida mahaifiyarta take mata korafin data saba nason ta dawo, haule tace dk cikin yarana ynxu kece mai min zancen ubanku, ko su danlami ynxu sun daina. Ikilima tace dk da hk da zaki yarda ko aunty nafisa murna zatayi. Shi be zo ba to ni xan bishi kike nufi? Inji haule. Da murna ikilima tace shi yn tunanin bazaki yarda bane, amma zan gaya mishi. Haule tace ku kuka sani, kila ma shine ya turo ki. Ikilima tai daria. Haule tace km koda xan koma bazanje gidanku ba sai dai in zai zo nan. Ikilima tace zai yrda ma. Haule ta tabe baki tace kada ma ya yarda. Ikilima ta taho gda da murnarta, bata tmbyo zuwa gidan babanta ba data biya koda yake ynxu baya gda ma zata sa rana taxo takai har dare dn taga baba tai masa bayani sai dai bata son mijinta yasan me take ciki, dn ko mamanta zataje ta gaida kafin ya amsa sai ya turbune fuska. kamar yasan tana son ganinsshi sai gashi da yamma wata jumaa锟� wai yazo ya sake ganin jikinta. Ta fito soro suka gaisa ya tambayi jikin.tace da sauki dama baba ina son zan zo gurinka. Da sauri ya dube ta tare da cewa wani abun aka yi ne? ta ce 锟� maganarku da Mama ne. ya yi dan tsaki ki bar zancen nan kawai . ikilima tace Baba ta yarda ne fa har ca tayi in baka hakuri.don Allah baba ka yafe mata Allah na son bayinsa masu yafiya. Ya yi jim sannan ya ce, ban karyata ki ba iklima amma na san mahaifiyarku lokacin nadamarta bai yi ba tukunna don haka da wuya ta iya cewa in yi hakuri. Su da suka soma jin lagwadar duniya yanzun? Kina gani fa su danlami suma yanzun sun kaurace min saboda kudi. Shi yasa mutane ke cewa mai kudi ba shi da wa sai kani,ko uban mutum sai ya durkusa masa saboda kudi.lokacin da suka zo su danlami suka ce min mamansu ta kira su ta basu waya sunyi magana da nafisa zata bude musu shago a kasuwa nace dasu a锟� su tsaya ga sana锟� don bana bukatar komai na nafisa sai suka kaurace min sai fushi ba sa gaishe ni daga karshe na ce zabina na fada musu amma ban hana su hulda da ba sannan duk lokacin da abin ya kwabe ba sunana. Bugu da kari daidai da gishirinsu bana so, bare su bani wani kudi da sunan ihsani, suka ce sun yarda. Shikenan na br su suka tafi. Da daya da biyu sun kwashe kayansu sun koma gurin uwarsu. Ikilima ta jinjina kai, ynxun suma su yaya danlami sun koma can? Yace sun koma. Tace to baba sai dai kai hkri, ka daure ka maida ta. Yace gidana lafia muna zaman mutnci da baiwar Allah taxo ta dama mana lissafi? Ikilima tace to baba ka brta a can gidan ran girkinta se ka dinga xuwa, kaga zaka sa ido kan ynda su yaya danlami suke rywrsu, dn kada samu yasa su canza. Ya danyi shiru, can yace zan iya maida ta ne kawai in zata zo gidana. Ikilima tace ko tace baxata dawo ba baba ka brta can din, don Allah baba. Ya sake yin jim, sannan yace don Allah km don ke kawai zan maida ta. Ikilima tace na gode baba, ka bulla gidan idan ka samu lkci. Yace bazanje ba ikilima zan tura su malam idi inta yarda to, in taki sai dai kiyi hkri. Ikilima tace to baba insha Allahu ma zata yarda. Sukayi sallama ya tafi. Hakan ce kuwa ta ksnce, ya tura su malam idi, tace ta amince amma bazata dawo gidansa ba. Su malam idi basu nemi shawarar shi ba suka ce mata ba komai, dn suma suna son ya maida ta tnda ga yara suyi hkri da juna. Ya bada sadaki dubu 3 aka maida auran sai dai km ya kasa zuwa gidan har kmr suyi rikici da matar sa. Ta dage kan cewa sai yaje. To byn isha'i suka tafi da nafi'u, dk da kyan gidan da irin kwalliyar da tayi sam be ji yana son gidan ba. Ko ruwan gidan ya kasa sha, a dofane ya kwana km tn daga sallar asubahi be dawo ba sai dai yaci karo da danlami ya bashi kudin cefane yakai mata. To dk ranar dayake gidanta, bcci ke kai shi, da asuba ze fita. Data soma mishi korafi yace darajar aure ne take shigo dashi gidan amma shi tmkar kan wuta yake kwana. Zata tada hankalinta su danlami suka lallasheta, dole ta fasa hakan. Wata talata cikin dare ciwn ciki me tsanani ya matsawa haule, gashi megidn ba anan yake ba. Dayake su danlami an shigo gari ana da waya, da kyar taja jiki ta kai gurin wayar cikin dauriya ta nemo sunan danlamin ta kira. Lkcin ukun dare, a firgice ya daga wayar dn jin ko lfy? Da kyar ta furta kaxo bb lafia. Ksncwr nan gidan suke sai ya taso aminu sukayi ciki. Sun sameta bb ynda take, kowa yasan ynda ciwn ciki ke jigata mu2m. Bb salati bb komai sai waiyo Allah take kira, a temaketa sun rude da ganin halin da take ciki, amma basu da ynda

Chapter 10 of 20