Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels Novels BOOK MABUDIN WAHALA 1**1 Wata rana yarinyar ajinsu nafsa taxo da wayar hadset nan sauran yaran aji suka xagayeta suna kallo babu kamar nafsa da tayi ma2kar rudewa 2n daga lakain tasha alwashin mahmuda yana xuwa xata ce masa GSM takeso ya sai mata,bayan wata3 sai ka gashi yaxo sunyi murna da ganin juna inda yaxo mata da tsarabar 2raruka a ranar ne kuma ta gabatar mishi da ba2n GSM yayi shiru yana naxarin shirme irin na nafsa wai shin tasan ma kudin GSM kuwa bare layin?to ko shi bai kai ga mallaka ba 2kunna. Yayi yar gyaran murya sannan yace me xakiyi da GSM?tace ni dai ina so zan dinga bugawa mutane,yace wa gareku mai waya?tayi shiru yace to ki bar ba2n GSSm xan sai miki amma sai nan gaba in nima na siya sai mu dinga yin wayar,tayi shiru yace kinjini? Tace um naji amma fa yarinyar ajinku tata mai kyau irinta nake so. Yace ita yarinyar wa ya bata?tace saurayin ta mana yace kema xan sai miki amma ba yanxu ba, ba haka taso ba. Kwananshi hudu ya koma cikin haka su nafsa sukayi canjin aji,wata rana suna bayan gdansu ita dasu sunusi tana sanye da kayan islamiya taki tafiya tunda mahaifinta ya koro ta tace ita dai tana son waya don Allah cikinsu wa xai sai mata? Fahat ya kira sunusi gefe yace yarinyar nan fa yan iska ta maida mu,kome sai tace muyi mata mun biye muna mata kuma kai kasan kudin banxa muke kashewa gara mu yagi rabon mu mu kyaleta, sanusi yace to wace dabara xamuy mata? Yace xan dauko wayar yayana a boye sai mu nuna mata muce xamu bata amma sai in ta yarda ta bamu kanta yanda take da shegen son abin duniya yarda xatayi in mun cimma burin mu saai mu gudu da wayar, sunusi yace haka ne zamuyi maganin kwadayi sai mu kaita dakina 2nda kaga gidanmu na cikin lungu ne,nan suka tafa sannan suka dawo gurinta. Itama tana dariya tace gulmar wa kukeyi? Fahat yace ba gulma bane muna lissafin yanda xamu hada kudi ne mu sai miki waya tace kai aiko da har na mu2 baxan manta daku ba, sanusi yace matsalarmu 1 yanxun kin samu wani gaye kin share mu kuma shi ba saya miki wayar xaya iya ba. Tace in kuna so ku sai min kawai ku sai min ba ruwanku da wancan kowanne da gurbin shi. Sukace hakane, fahat yace tofa kin san rayuwar nan yanxu cudanni ne in cudeki,sanusi yace sanar da ita kawai ba wani xagaye xagaye,in xaki bamu kanki sai muje dakina minti kadan ki amshi waya,tayi shiru tana 2nani wannan shine ga koshi ga kwanan yunwa. Kada ki damu mun baki xuwa gobe da dare kiyi naxari inji fahat. Tace to xatayi 2nani. Kaji wauta fa! Sai da ta daidaici an tashi daga makaranta ta nufi gida. Ikilima ta sanar da haule cewa ya nafsa fa bata je makaranta ba maimakon haule tayiwa nafisa fada sai ta balbale iklima da fada wai bata son xaman lafya kuma bata san me nafsa ta tsare mata ba take nuna mata tsana. Iklima tace Allah ba tsana bace haule yaya nafsa bata san xuwa makarantar islamya kuma ko taje in anyi mana kara2 batayi sai suru2 daga ance ta karanta xatace ita bata iya ba...nafsa ta jibga mata dundu na kasa din kema dan ubanki kina wani yi ne? A daran ranar suna xaune suna cin abinci suna hira ikilima dai tana jinsu nafsa tace yauwa haule saurayina yace xai bani wayar nan da ta shigo ta yayi shine nake tsoro kada baba ya gani yayi min fada. Haule ta kalli gurinda iklima take tace sai dai in ikli ce xata fada kin san ta da shegiyar gulma. Iklima tace ina ruwa na ni? dama ni ina fada ne don ayi mata fada ba wai don bakin ciki ba,in ba sakarai ba wanene xai ki nashi da karuwa? Haule tace ke dai kika sani ta dubi nafsa ki amso kinji babanku nuna masa xa ayi? Shi da komai baya son cigaba ikli ta dube su kamar tayi magana sai ta kauda kai ta fasa. Maganar haule ta sake bawa nafsa kwarin gwiwar baiwa su fahat kanta don su bata waya duk da cewa bata xayyane ma haulan bukatar samarin nata ba,yanxu dauwar ta daya mahmu wanda ko yaushe in yaxo girinta nasihar shi da ita ta kula mishi da kanta sannan baya sonta roki kowa kome sai shi don yace mata kwaday da roko suna karya mu2mcin ya mace tare da jefa ta cikin kowane irin hali don shi kanshi yanda nafsa ke rokonsa baya ga tsananin sonta da yakeyi da 2ni ya kama gabanshi. Ta yanke shawarar 2n2bar kawarta safina,safina tace banxa ki yarda inda nice ma wallah da 2ni na karbi wayar,nafsa tace ina jin tsoron kada mahmud ya sani ne safina taja tsaki kinjiki da wata banxar magana to kece xaki gaya mishi? Nfsa tace ke naji fa ance suna ganewa in basu sameki budurwa ba safina tace to in ya gane sa me?nasan ma 2nda yana mutuwar sonki baxayi magana ba. Nafsa ta dauki shawrar shirme gurin kawarta don haka lokacin islamiya sai ta jira su bayan gidansu kamar yadda suka shirya suka nuna mata waya amma baxa su bata ba sai komai ya kammala. Nan kuwa ta bisu dajin su sunusi (A'uzubillah musa idanu kan yayan mu). Bayan anyi abinda xa ayi taci wuya gurinsu daga karshe suka gudu basu bata wayar ba gashi kuma babu damar ta kai kara gurin kowa ta tona asirin kanta,faruwar wannan lamari sai yasa nafisa jin kai tare da ganin cewa ta girma. Daga nan kuma ta xama karyar duk wanda xaya taya ta in dai xai bata kudi xata bishi. Nan fakudi suka dinga ci ita da haule,ta dinga tsara sababbin dinkuna takalma da kayan shafa,waya kuwa wani Alhaji da ta bishi ne ya sai mata sabuwa dal ga mayukan kara fari gami da dade fatar jiki. Duk wannan lamarin mahaifinta bai sani ba 2nda baya yini gidan,sannan in ya lura da bakon abu a gurinta yayi magana sai tace mahmuda ya sai mata. Iklima kuwa duk tasan abinda nafsa keyi kai ko haule ta sani kudin da take kawo mata ne baxa su bari ta kwabe ta ba. Cikin haka ne mahmud yaxo minna shi kanshi yayi matukar mamakin yanda lokaci kadan nafisa tayi ,ugun wayewa bai soma tsorata da lamarinta ba sai ranar da taxo dakinshi da rana yana bacci sai kawai yaji hannunta a fuskarshi. Ai da ya tashi ya rufe ta da fada tamkar xai dake ta yace kina hauka ne nafisa kike taba ni? Taco to menene a cili masoyina kaifa xan aura. Ya dauki rigarshi yana sawa don ganin yanda ta tsura wa kirjinshi idanu sannan yace amma ai ba a daura ba tace sai ka dinga yi tamkar baka waye ba yace wai ku me kuka dauki wayewa ne?wlh kun jahilci wayewa naki ganin rashin kunya da fitsara ita ce wayewa?to in haka kika dauka bakima waye ba kuma fita daga dakina. Nan ta xube tana rokon mahmud har da hawaye yace wa yasan me kikayi da bana nan?nan ta shiga rantsuwar bata kome. *****Nafsa tana masifar son mahmud don haka 2nda ya dao ta kashe wayarta ta boye ta kuma aje harkokinta. Yana tafiya ta koma ruwa tuni ta daina xua islamiya baban ya daka ya gaji bokon ma tana xua ne kawai saboda mahmud ne ya sakata tasan in bata xua xasu haura sama dashi ita kua da ta rasa shi gara ta rasa ranta haka take ji a cikin xuciyarta. Kwanci tashi mahmud sun gama service ya dira minna. Nafsa kusan ta fisi murna ana xaton shi kenan yanxun sai dai ya soma aiki suyi auransu su fantama amma sai taji shuru. Shi kuwa mahmud ya nemi aiki har ya gaji kowa yasan irin yanda kasar namu take aiki saida hanya,shima mahaifin shi yabi ta sanayya amma duk ba a dace ba dan haka sai yaba mahmud shawarar tunda gashi da shagi a waje xaya xuba masa kayan masarufi yana saidawa sannan xa ayi bikin shi 2nda yana da gidaje sai ya xabi daya a gyara su xauna da matar. Mahmud yaji dadi sosai ya nuna murnarshi ya samu nafsa yace xa a xo maganar auren su cikin sauri tace ka samu aiki din ne?yace a'a shago xa a bude min kofar gidan mu. Tayi dim!cikin xuciyarta tana maimaita shago kuma?ita kam ba xata auri mai shago ba. To ki auri wa?xuciyarta 2t tambayeta. Tasan tabbas bata iya auran kowa sai mahmud dinta to amma shago?masu kudi da yayan masu kudi sun sha nuna suna sonta amma saboda sonshoi duk ta share. Yace kinyi shiru?ta dan taba baki gaskiya ni ka bari ka samu aiki sannan nima na gama kara2na. Ya tsura mata idanu nafsa na tabbata xan iya rike ki koda ban samu aiki ba kara2nki kuwa xaki cigaba. Tace to kabari 2kunna sai nan gaba kadan. Yace to amma banga kina murna ba? tace uhum kaima kasan ko ban nuna ba ina cike da farin ciki. Bayan ya tafi ta shiga gida babansu yana nan bare ta gaya ma haule don haka sai ta nufi dakin su. Tuni iklima tayi barci itama ta xube kan tabarmarta ta shiga 2nani anya xata iya auren mahmud baya aiki?itadakeson ta auri miji mai katon gida da ka2war mota?shago fa,kanti mijinta xai dinga xama,kai mahmud ma ya bata kunya duk ajinshi da ji ji da kanshi ya tsaya a kanti?wata xuciyar ta sake xugata da cewa duk kyanki duk yangarki ki xama matar me saida suga da kulla madra lallai kawayenki irin su safina xasuy miki dariya,dubi Alhaji sani mai son auren safina har ya 2ro kudin gaisuwa gdansu dubu hamsin,sadaki sai nawa?jibi barin kudin da yake musu ita da iyayenta amma ita don kawai soyayya sai ta wulakanta?kai da sake!gashi duk cikin friends dinsu tafi kyau amma bari gari ya waye ta sanar da haule. Gari yayi haske tana xaune ta xuba tagumi ko sallah batayi ba dama ita in ba matsa mata akayi ba da ba2n sallah bata cika maida hankali ba,iklima tana gefe tana azkar din safe nafsa ta daga murya tace haulr,mahaifiyarsu dake gndn murhu tana hura wuta ta nufo dakin tace kiran me kike min? Ta shigo dakin ko lin samo wani abinne?ai ni 2nda wannan shegen saurayin naki ya dawo kika jefa mu cikin talauci kinki sauraron masu baki abin arxiki sai shi kyautar shi bata wuce dubu 2 itama sai ayi sati2 ba a baki ba. Nafsa tace mahmud ne xaya 2ro jiya yake ce min yan gdansu xasu zo. Haule ta tabe baki xasuxo ba2n auranku? Nafsa tace eh amma damuwata bai fa samu aiki ba,shagon kayan masarufi babansu xaya bude masa. Haule tace tabdi jam!lallai kin kama tashar daji ance miki kayan masarufi suna daurewa ne?da kun cinye sai ku tsugunna shikenan a shiga wahala da ko yaushe ina rayo ki cikin tsalelen gda In xakixo gidannan kixo mana cikin dirkekiyar mota cike da kayan masarufi ki biya mana makka yan gulmar cikin layin nan masu miki sharrin kina yawon banxa suji kunya. Nfsa tace nima nafi son mjin da xan huta amma ina matukar son mahmud ne,haule tace son banxa ai wannan xamanin so shine kudi yarinya baki da wayo nafisa tace to kuma ni baxan iya korarshi ba ne, haule ta gyara xama kin san hausawa suna cewa kora da hali yafi kora da dukan sanda canxa mishi xakiyi kwata kwata har ya gaji ya tafi ina mai tabbatar miki da kin dasa wa xuciyar ki tsanarshi xakiji ya fice miki a xuciya. Nafisa tace to xankoyi haka in sha Allah,haule ta fita tana murna gami da yiwa nafsa kirarin da takan yi mata yarinya guda tamkar da dubu yarinya mai tsada. Shikuwa mahmud 2ni an bude shago an xuba kaya sannan mahaifinsa ya saya masa mashin don xuwa babbar kasuwar minna don saro kaya 2ni kuma ya soma cinikin shi. Lura da yayi nafsa bata son ba2n shago shiyasa ko yaxo baya mata,cikin haka ne wata asabar da hantsi kawayen nafsa safina da mama zee suka xo wucewa sai suka ganshi a bakin shago motar fiyo wata tana sauke mishi safina ta taba mama zee dubi saurayin Nafsa baby,mama zee ta kalle shi kina nufin wannan ne mahmud din? Safina tace shine mama zee tace kai amma nafsy beby taji haushi shagon sa ne? Safina tace kila shagonsa ne baxata fada ba kada muy mata dariya amma xo mu karasa mu gaisa suka karasa aka gaisa sukace gidan mutiniyar taka xamuje ta cigaba da cewa ka bude shago ne? Wallahi a nan muke dan samun na rufin asri inji shi,suka dubi juna da mama zee suka ce Allah ya taimaka. Ya bude fridge ya kwaso maltina 2 da dogon biskit yasa cikin leda gashi ku dan sha safina tace daga gaisuwa sai mu karya jari yace a'a ba ba2n karya jari ku dai na gode da gaisuwa Safina taki karba Mama zee ce tasa hannu ta karbe tare da cewa Babu karya batun maltina kai dai mun gode Allah ya kawo kasuwa. Suka tafi suna tuntsura dariya. Mama zee tace yanxun duk yanga da jan ajin da Nafsa Beby take yiwa Alhazawannan saboda wannan ne? Safina tace kin dai ganshi don kyau yana da kyau kuma ya hadu amma kyau da haduwa shine aljihun mu2m. Mama zee tace ashe dai kin gane,nifa ba ruwana da wai so ko kyau,kyawun mu2m ni a gurina bai wuce ya sakar min kudi ba. Da wadannan hirarrakin suka isa gidansu nafsa sun gaisa da haule sannan suka shga dakin su nafsa tana kwance tana shirga bacci,mama zee ta dada mata duka tare da cewa tashi shegiya kasa uwar bacci kin kwanta kina ta shegen bacci, ta mike da sauri ta xuba musu idanu tayi murmushi tare da cewa wlh kunyi masifar ban tsoro na dauka baba na ne,nan suka shiga hirar duniya mama xee tace um bari insha maltina ta, safina tayi karaf tace ke yar gari munga masoyin ki shine ya bamu ashe shago gare shi? Nafsa ta tabe baki tace ashe har an bude shagon? Mama zee tace mun sheda mun sha maltina. Safna tace wlh nafsy beby zakiyi nadama a rayuwa matsawar kikace xaki auri wannan mahmud din. Mamaxee tace barta ma dinga xuwa gdanta muna bata kwance,nafsa cikin masifa tace na wuce nan safeena son mahmud ne kawai ke dawaiyniya dani na rasa yadda xanyi kuma nima ina 2nanin auranmu bazaya yiwu ba matsawar bai samu aiki ba. Mama zee ta dafata Hajiyan Allah share shi xakiyi ki kama na gaske, nafisa tace nima shawarar da na yanke kenan. Ckn kwanakin mahmud ya soma ganin chanji gurn nafsa zuwanshi ya kai sau 3 cikin satin amma sai ace bata nan,ranar na hudunne ta fito fuska daure yayi yayi yasan me ke damunta amma tace ba komai shi kuwa tamkar ta kara mishi sonta ne cikin xuciya. Cikin kwanakin yayi ta fama ta yarda magabatanshi suxo gdansu sam taki, karshe ma ta da taga yana so ya matsa mata sai tace gaskiyar magana baxanyi aure yanxun ba in xaka jirani in gama kara2 to,in baxa ka iya ba je ka nemi wata. Kalmar ta firgita mahmuda ta kuma hana shi bacci kenan in yana sonta dole ne ya jirata da yabi duk yanda xaibi bai samu amincewarta karshe sai ya hakura kan cewa xai jiratan. Koda yaxo mata da ba2n bata ji dadi ba hakanan da ta sanar da mahaifiyar ta itama bata ji dadi ba, karshe tace barshi shine wahalalle. Malam Usaman mahaifinta shine da kansa ya samu mahmud lokacin da yaxo tadi yana jiranta kusan minti 40 bata fito ba Mahmud ya tsugunna ya gaida Baban su Nfsa. Malam usman yace yauwa mahmud daman ina son ganinka ya kara matsowa kusa da mahmud nafisa ta shaida maka cewa ina nemanka kuwa?yayi shiru sai kuma yace eh ta fada min shi yayi haka ne dan kawai ya rufa mata asiri. Malam usman yace ta sanar dani yanda kukayi kace sai ta gama makaranta ko? Gaban mahmud ya fadi bai dai ce kome ba ya cigaba da cewa naso ace kunyi auranku 2nda nafsa ba wani xuwa makarantar take ba sai asarar kudi da kakeyi. Mahmuda ya kalaci miyau ya hadiye yace nima naso hakan amma nafisa ce ta dage kan cewa sai ta gama makaranta. Malam usman yace oho dama ita ta dage kan haka?to shikenan in kaje gida ka 2ro min manyanka cikin jin dadi yace to,baban nafsa ya shige gda,nan ya samu nafsa sai lokacin xata fito ta gama mishi wulakancin nan ya hau ta da fada ita da uwarta yace haule na sani kece kike saka nafisa duk abinda takeyi,to nace ya 2ro min magabatan shi ni talaka ne bana neman kome gurinsa kuma daidai karfina xan kai mata daki duk gantalin da take cikin gari sarai na sani ana fada min ta nagaji ya shige daki a fusace, nafsa tana ftowa ta soma da cewa kai malam bari in gaya maka ba a aure dole ai da xakaxo kana hadani da mahaifina. In nace bana sonka dole ne? Yayi shiru sannan ya mike tsaye. Cikin muryarshi mai sanyi yake cewa na sani duk bakin da ya furta so don yace ya fasa bacin rai ne,ni dai xan 2ro magabatana kamar yanda mahaifinki ya bukata ya cigaba da cewa nafsa ke yarinya ce baxa ki gane ba sai in anyi bikinmu xaki gane nufina na kai lokacin da ya kamata in aje macen sunna a dakina dan kauce ma fadawa ga halakar zina. Tace ina ruwana,ni dai ba yanxun ba in ma ka 2ro magabatan naka sai kasan me xaka gaya musu suce ta juya mishi baya kila kafin lokacin ka samu aiki dan baxan auri dan xaman shago ba ta tafi abinta ta shige gida ta bar shi da kamshin 2raranta Ya tsura ma gdansu idanu yana cike da mamakin nafsa dubi gdan su fa amma har shi xata raina ma wayo,gdan ma ba nasu bane na haya ne ya sani domin akwai wani lokaci da ya biya musu dubu 33 kudin makarantar kaninshi ya bada sai da yayi ma mahaifinshi karyar cewa wani abokinshi ne xa ayi wa mahaifiyarshi aiki ya ara mishi kudin. Ckin tsananin damuwa mahmud ya nufi gda tare da kudurcewa xuciyarshi ya bar nafsa koda yar gold ce ita,sai dai kuma da ya kwanta don yin bacci sai baccin ya kauracewa idanunsa 2nani kala kala ya duro mishi xuciyarshi kuwa ta shiga xogi mai radadi don ganin yana shirin rabata da abar sonta. Tilas ne ya jure duk wani wulakanci dz nfsa xata mishi 2nda yana tsanin sonta. Wata xuciyar tace 2nda ka toshe kunnuwanka daga jita jitan da abokanka har ma da kannanka sukayi ta kawo maka kan nfsa ai dole ka jure wulaka ncinta. Ya 2na wani abokinshi Bashir suna kiransa obor irin yan yawon nan ne daga wannan xuwa wancan club yayi mishi rantsuwa da girman Allah cewa yaga nfsa da wani Alhaji har cewa yayi yaxo suje ya kai shi,mahmud ya masa musu abu daya ya sani bai taba wa yar wani ba don haka Allah ba xai bashi wadda wani ya taba ba domin shine yace maxinaci baya aure sai maxinaciya yaruwarsa. Bashir yace shikenan.s BOOK MABUDIN WAHALA 1***2 Kishi taji tana taya mahaifiyarta,lokacin da mahmud ya dawo daga rakiyar baban nata ya same ta ta zabga tagumi,yace lafiya? Ta dube shi sannu da shigowa. Ya zauna yana cewa,kada ki saka komai cikin ranki ki roki Allah abinda yafi alkhairi ya zabawa mahaifinki. Hawayen da suka taru cikin idnta mai kalar bacci suka zubo,tace"na tsani in ga mahaifa biyu basa tare da 'ya'yansu duk runtsi" yace ba dadi nima mahaifiyata tun muna kanana suka rabu da alhajinmu sai dai har zuwa yau suna mutunta juna haka nan munyi dacen matan mahaifi tamkar sune suka haifemu sannan suna girmama mahaifiyarmu. Iklima ta tsura mishi ido,tace "Amma lokacin da abin ya faru na tabbata ka shiga damuwa. Yace sosai ma. Sai ta samu kanta da tausaya mishi. Ta ciro kudin ga su. Ya dubi kudin sannan ya dube ta. Naki ne ai. Tace na sani. Yaxe a'ah ba zan amshi kudinki ba,ki siyi duk abinda kike so".ta ce to ai sunyi yawa zan dai dauki 20k sauran ka aje su gurinka,ina nufin ka kara jari. Yace,alhajinmu ya bani jari sai dai na aje miki. Tace ni dai na baka ne kuma manzon rahma (S.A.W) yayi hani da maida hannun kyauta baya. Ya amsa tare da cewa na gode. Ki ledar can. Ta mike taje ta duba,naman miya ne sai gwangwanin Maltina guda uku. Ya fita kasuwa yaje ya siyo musu fridge dan karami dubu talatin sannan ya sai DVD dama yana da TV,ya siyo mata takalma kafa biyu. Godiya tayi ta masa har sai da ya daure fuska sannan tayi shiru. ***An kawo amarya daga jalingo mai kyau da nutsuwa. Ba zata kai sa'ar haule ba,sunanta Hama.sabon gidan da iklima ta siya aka kai amaryar. Koda nafiu yazo ya fada mata koda wasa bata ji tana so taje gidan ba. Duk kwanaki mahmud a matse yake har yana mamakin kanshi da bai damu ba,lokacin da ba shi da matar ko don yanzun ya ganshi gashi gata ne? Kullim zai kudurci tunkararta amma yanda take matukar bashi girma yana sa shi jin shakkar tunkararta.wani lokaci kuma in ya tuna ita kanwar nafisa ce sai yaji ita din ma haushi take bashi. Yau an tashi da ruwan sama tun safe,sanyi ya ratsa garin duk kowa yana kulle cikin dakinsa iklima ce ke dan kai da kawo duk ruwa ya jikata,rigar bacci ce a jikinta kuma bata sa hijabi ba tunda wajen ba kowa sannan iyakarta kicin dinta don dafa musu ruwan wanka da na karyawa.rigar ta manne a jikinta kasancewar mai santsi ce,gashinta na baje a gadon bayanta duk da ta daura wani karamin dankwali baki na jallabiya.hankalinshi ya kai kololuwa da tashi musamman inya dubi kirjinta. Ya tashi daga kan doguwar kujerar da ya zam makwancinshi dai dai tym din data aje flask da kula mai dauke da chips,yace garin da sanyi sosai gashi ina jin bacci,ko na hau gadonki? Ta dube shi da mamaki tana share ruwan fuskarta. Gadonka ne ai don dai ka nuna baka so ne na gaaje. Yayi ciki yana dariyar yake ya fada gadon tare da jan bargo,ta biyo shi ko zaka karya tukunna? Yace a'ah kulle kofar da sakata in kin gama bana son wani yazo ma a tashe ni. Tace to sai dai ruwan wankanmu ne a risho amma bari nayi kasa dashi.ta kulle ta zauna falo dama tana son ta kalli wani kaset na wa'azin sheikh jafar har ta kunna TV sai taji muryarsa yace "Ikelee" tayi dan jim saboda yanda ya kira sunan nata cikin wata irin murya da sauri ta shiga.daidai lokacin da ruwa ya sake kecewa tamkar da bakin kwarya. Idanunshi a rufe yace zo ki ji. Ta matsa kusa dashi,dan shigo bargon nan ki dan matsa min jikina,na gaji sosai.ba tare da wani tunani ba ta zauna bakin gadon tare da cewa, ta ina zan fara? Ya bude idanunshi sun danyi ja"baki iya tausa ba?" Ta girgiza kai tare da cewa ban taba yi ba. Bata ankara ba sai dai taji ya jawo ta jikinshi. "zo in kwatanta miki kanwata" gabanta ya fadi, dk ta daburce. Ya matse ta a kirjinshi har sai da tayi yar kara ta soma mutsu-mutsun kwacewa, yayi mgna cikn kunnenta "nutsu kanwata sako zan baki". Dole ta nutsu dn sakon yana da nauyi. Ta gane nufinsa, dn hk dk ta rude. A ynda ya share ta tn kawo ta gdan sam bata zata zaya zo mata ba. Jikinta sai bari yake, shi km sai kokarin bada sakonshi yake. Lkcn da lamura sukayi nisa sai ta soma kuka tare da kiran baba da mama gami km da bashi hkri. Dama iklima uwar raki, shi km sabon shiga, domin karo na farko knan a rywrshi da ze kusanci mace. Bnda ana ruwa bb abnda ze hana yan gidan jin muryarta ba. Don hk ya toshe mata baki. Mahmud shine ya fita kicin ya juyo mata ruwan wnka ya kai bayi, ya zuba nashi.

Chapter 1 of 20