Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
like I can see and hear only one thing and that is you!!! I will never let you go no matter what situation we are in I love and care about u for ever Sunkuy dakanta tayi kasa tacigaba dafadin I wish I could tell about my feelings in the morning ,middle of the night when I eats during sleep in happiness and in sadness I just want to tell u that .... I LOVE YOU !!! tafada cikin murya mai kaman rada tana kallon cikin idonsa tsaye yayi kamar gunki tunda tafara magana yake kallonta seda yaji ta tabasa tana fadin ya kaji to ajiyar zuciya ya sauke yana tafa hannu yace bravo!!! Chitti excellent gaskiya kin hadu ina fata dai ba ji kikayi anfada ba ko a film ko book Daure fuska tayi tana barin wurin tace allah ninayi dan bakasan dauriyan danayi bane kafin nafada shiyasa Rikota yayi yace ohh to ainace yayi kinyi kokari to be honest kinfi aysha kokari gaskiya kincinye gasar Dariya tayi tace ok to yamaganar deal dinmu zaka daina kirana chitti daga yau Sosa kai yayi yana fita daga dakin yace ehhhh toooh gaskiya bansaniba bakina yasaba da chitti amma zan daina tsokanarki daga gobe Baki bude take binsa dakallo har yafita cikin kuana biyu aka fara shirye shiryen bikin khadeeja da ahmad har many a sungama magana antsaida daurin aure ranar juma'a Tuni asma'u suka fara gyara amarya Ango ma yadawo dashi ake komai ranar da yadawo AK da asma'u sukaje tarbanshi a airport Bayan sunkaishi gida suka zauan apalo suna fira anan yaciro wasu agogo guda biyu masu kyew iri daya namace da na namiji yabasu amatsayin tsaraba Kin karba AK yayi wai bazaiyi Abu iri daya da asma'u ba Seda ahmad yarokesa yana gayamasa agogon yanada anfani ahaka zaka dauka agogo ne kawai amma yana da wani Abu ajiki inda idan dayanku yashiga matsala yana dannan nan Ko a ina kake dayan agogn zai fara kara yana nuna jan danja alamun dan uwanka yana cikin matsala he need ur help sannan arrow zai nuna maka direction din inda dan uwanka yake har ka iskosa karban agogon yayi yana dubawa dan tabbas ya birgesa amma bai yarda zaimasa wani anfani ba cikin aljihu yasaka shi ita kuma asma'u tun alokacin ta daura nata ahannu Yana zuwa gida yajanyo drawer yasakashi aciki Duk abunda ake sarah tana sane amma Sam bata nuna damuwarta ba kawai dai bata shiga har Kansu ne kullun tana dakinta ko palon kasa azaune gaisuwa kawai take hadasu da AK se jefi jefi sukan dan taba fira amma har yanzu tana nan da alwashin ko zata rasa ranta bazata bar khadeeja ta auri ahmad ba Bangaren aysha da iyayenta kuwa komai ya cakude masu gaba daya sunkasa gane kan lamarin kwarai AK yafara janye jikinsa daga aysha sukan dan yi fira ko yadauketa sufita amma ba kamar da ba sedai har yanzu yana nan da niyyar zai aureta koda bai saki asma'u ba tsakaninsa da asma'u kuma shakuwa mai karfi tashiga tsakani da taiamkon inna ameena sukan zauna suyi fira na tsawon lokaci yagan gayamata matsalolinsa kuma tabashi shawara sedai tsokanar se abunda yaci gaba basa zama na minti Biyar batare da sunyi fada ba kuma shike janyo hakan dagangan saboda yana jin dadin yanda take biyemishi Sonsa se Dada karuwa yake aranta amma har yanzu tana kokarin dannewa bawanda yasan da hakan se khadeeja da ahmad bangaren AK kuma ba wata alama da ta nuna yakamu da sonta sedai yashaku da ita matuka Ba yanda khadeeja batayi ba kan asma'u tagayama AK cewa tana sonsa kafin lokaci yakure mata amma taki hakan yasa suka hade kai da ahmad wai indai bata fada ba to bazasuyi auren ba ita kuma taki fada saboda tana tsoron idan tafurta hakan tarasa kulawar datake samu daga garesa [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧 Na( *Maryam Mhd*) 1⃣4⃣0⃣ sarah ce tsaye tare da wani mutum suna magana wani photo taciro daga jakanta Tamika mishi tana fadin JJ katabbata ba'asamu wata matsala ba dan aikin bana wasa bane ka kula karban photon yayi yana kallo cikin muryan mashaya yace wacce daga ciki wankan tarwadan kayi ahankali tanada wayo ba kyala bace please kar asamu mistake Dariya yayi irin tasu sannan yasaka photon aljihu yana fadin hajiya bafa yau nafara aikinnan ba to kawai kije zakiga mai kyew nidai kawai inji alert dan alqur'an banda mutunci Kallonshi tayi sama dakasa sannan tajuya tana fadin base kafada ba nasan bakada shi shiyasa nazo wurinka tana tafiya yakira yaranshi guda biyu yabasu photon yana fadin gayu gafa aikinmu nayau kuma ga dukkan alamu zamu samu mai tsoka dan naga yarinyar yar masu Jan wuya ce dariya suka sa gaba daya suka hada baki wurin fadin kai kaga wasu zuka zukan yan mata daya daga cikinsu yace oga wane kalan aiki za'amusu a'a guda daya zaku kwamusu mana amma bance kuyi mata komai ba kudai kawai Ku kawota address din yana jikin photon daga baya "angama oga wannan ai karamin aikin mune wa'yannan yan yaran ai mutun daya ma acikinmu ya ishesu amma wacce daga ciki juyawa yayi yabar wurin yana fadin kyekkyewar cikinsu kuma kuyi ahankali kar kowa yaganku lokacinda zaku kamata kallon juna sukayi sannan suka kara kallon photon dayan cikinsu yace bala kaji yallabai wai kyekkyewar cikinsu to ai suduka kyewawa ne Dariya Wanda aka kira da bala yayi yana dora yatsanshi kan photon khadeeja yace amma dai kasan wannan tafi gogewa ko haka sukaci gaba da jayayya kowa dawacce tafimashi kyew Tunsafe asma'u taje dawko khadeeja daga gida kasancewar yau ne ake sa lalle Har sunkawo bakin get zasu fito khadeeja takoma wai tayi mantuwa fita asma'u tayi tanufi mota tana jiranta yaran JJ suna daga gefe cikin mota suna jiran fitowar yarinyar daga gidan saboda yanda sukayi da sarah kenan ganin asma'u yasa dayan wanda yace tafi kyew yayi saurin nufar inda take cikin sanda yana ciro handkerchief a aljihunsa yana zuwa tabayanta yakai hannu zai shaka mata handkerchief din kawai yaji ana kokarin fitowa daga gida saurin jadabaya yayi yalabe bayan mota yana kallonsu har suka shiga driver yaja suka tafi dunkule hannu yayi yanaushe iska cike da takaici ya koma wurin dan uwansa dake cikin mota anan suka kira JJ suka sanardashi yanda akayi nan take ya hau zaginsu kuma yamusu kashedin idan suka dawo batare da yarinyar ba sai ya aikasu barzahu sanin zai iya yin hakan yasa ba shiri suka bi bayan motar su asma'u sarah tana ganin su khadeeja takira JJ tafara masifa akan ba haka sukayi dashiba idan yasan bazai iyaba ya dawo mata da kudinta tanemi wani hakuri yabata akan komai zai tafi daidai kawai dai tayi kokarin turo yarinyar waje sukuma zasu cika sauran aikin Bayan asma'u takai khadeeja bangaren grany ita kuma tawuce dakinta dan tashirya Tsaye take agaban dressing mirror tana gyara fuskarta AK yashigo cikin shirinsa tsap na kananun kaya yayi kyew matuka kusa da ita yamatso yadauki turarensa yafara fesawa Dagowa tayi tana kallonsa tace ABI ya isa haka mana turare in yayi yawa hawa kai yake kuma ma da lalle namata ne kawai why are u dressing up daure fuska yayi yace stop treating me like a child I know what I am doing Dariya tayi tace ohhh fita zakayi ne "eh ko inzauna baki gaji da ganina ba juyowa tayi tana kallonsa baki bude tace waaaaa meye anan dabazan gaji daganiba Dariya yayi yajera da ita a gaban dressing mirror suna kallon Kansu yace kalla da kyew kiga ba yabon kaiba amma kema kinsan kinfini.....bai karasaba yayi sairin fadin I mean nafiki haduwa Dariya tayi tana tafa hannu tace ABI bakinka yanaso yafadi gaskiya kana hanashi kama daina yaudaran kanka dan kasan nidin dabance dariya yayi yana kallon bayan rigarta yace ohhh naga alama duk cikin gayun ne kika bar zip abude Saurin juyawa tayi tana taba bayan rigarta tajishi abude Murmushin yake tayi tana kokarin jan zip din tace nakasa zipping dinshi ne "zo in taimaka miki "to amma karufe idonka tukunna Juyo da ita yayi yana fadin dan allah can mezan gani abayanki kokarin Jan zip din yake amma yakiyi dagowa yayi yana kallonta tajikin mirror yace chitti wai dole se wannan kayan kicanza wasu mana "kaja dakarfi mana se kace ba namiji ba bata karasaba yaja zip din da karfi yayi sama dashi thank you ... tafada tana fita daga dakin Zaro ido yayi yana kallon abun zip dinta dake hannunsa ahankali ya furta I am in trouble bayan mutane sun taru aka fara shagali gidan yacika da mutane hakan yasa sarah bata samu damar aiwatar da aikinta ba gashi Sam khadeeja taki bata fuska bare tasamu damar fitar da ita waje asma'u na hidima da baki Sam bata lura da zip dinta daya fara budewa ba AK yazo yana magana da grany kawai ya hango zip din abude gashi da mutane dayawa awurin har da yan samari Kusa da ita yaje ya tsaya daga bayanta yana kokarin boye wurin juyowa tayi da mamki tace miye haka wani Abu kake so ne Kara dawowa bayanta yayi cikin rada yace muje dakinmu Zaro ido tayi tace what kamar ya muje daki wai ma bakace fita zakayi ba hannunsa yadora kan bayanta yace kedai idan munje zan miki bayani kokarin juyowa take amma yahanata ga mutane sun fara kallonsu ana gulma aysha dake gefe tana hangosu tuni idonta yaciko da hawaye sarah kuma ko ajikinta abunda yadameta daban "ABI kabari mana baka ganin mutane suna kallonmu ne Barin wurin yayi yana fadin shikenan nabari amma kinemi wani Abu kirufe bayanki dan har bra.... bai karasa ba tayi wata irin supper tashige gabansa tana fadin ya ....ya....kuma haka bayan kace kayi zipping dinsa Matsawa yayi takara shiga gabansa tana fadin ina kuma zakaje tunda kai kabatamun kai zaka kaini na gyara dariya yayi yace se kinroka kuma da girmamawa langwabar dakai tayi cikin siriruwar murya tace ABI can u help me please nasan kanada kirki da taimako to nima kataimaka mun kaji Dariya yayi yace se kince nafiki haduwa haduwa bai karasa ba tayi saurin fadin haba ai fada ma bata baki ne yanda kake handsome dinnan ina zan hada kaina dakai Now please muje kakaini daki sun juya zasu tafi kenan inna ameena ta taresu tana danne dariyarta tace ina zuwa haka Murmushi AK yayi yace inna daki zamuje akwai abunda zamuyi kallonsu tayi sama da kasa tace naga alaaaaama to Ku koma bayanzu ba bakwa ganin da mutane ne Langwabar dakai yayi yace inna please emergency ne yanzu zamu dawo Dariya tayi tace ohhh bazaku iya jira har awatse ba Zai yi magana kenan asma'u ta taka kafarsa cikin murya mai kaman rada tace u better keep quite daban abunda kake nufi ita kuma daban inda tafassara maganarka basu kara cewa komai ba suka raba tagefenta suka wuce ita agaba shi abaya yadora hannunsa akan bayanta [19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Suna hawa kan stairs suka hadu da aysha tana atsaye taharde hannaye tana kallonsu Meyake faruwa ne..... tafada tana kallonsu daya bayan daya Murmushi yayi yana kallon asma'u yace ba abunda yafaru kidan bamu waje muwuce Fashewa tayi da kuka tana fadin AK wallahi abunda kake mun yafara isata ina alkwarin da kadaukamun haka mukayi dakai kuana biyu kacanza mun to wallahi zanje nafadama grany duk abunda yake faruwa Saurin riko hannunta yayi yanuna mata bayan rigar asma'u yace kinga daki zan rakata ta gyara tunda ni nabata mata Idan kuma zaki rakata shikenan Murmushi tayi tana kallon asma'u tace eh zan kaita amma nima zaka fita dani Mezai hana je kidawo Hannunsa yakai yaja kuncinta yana fadin baby u know I love u na saurin barin wurin asma'u tayi tana jin wani azababben kishi na dukan zuciyarta juyawa sukayi shi da aysha suka fita da dabara dan kar wani yagansu anyi shagali komai yatafi daidai amarya tasha lalle tayi tsap ga umm tun tuni tafara aikinta wato gyaran jiki kuana biyu khadeeja tayi fresh kyenta yakara fitowa yau zata koma gida saboda gobe daurin aure jibi kuma suci gaba da sauran shagulgulan kamar su sisters day dinner walima da dai sauransu har yanzu yaran JJ suna waje suna jiran fitowar khadeeja amma shiru sarah najin asma'u da Ummi zasu maida khadeeja tayi saurin gayamusu bayan asma'u takai Ummi da khadeeja tafito zata tafi tazo bude motar tajita arufe zagayowa tayi wurin driver tana knocking kawai taji an toshe mata hanci da handkerchief din dayasha powder Kokarin kwace kanta take amma takasa sun jima suna kokawa dashi kafin daga karshi tafadi asume saurin fitowa dayan yayi Yakama mishi suka sakata amota Seda suka bar unguwar sannan suka kira JJ nan yagayamusu inda zasu kaita cikin wani dokar daji inda suka tanadeshi dan irin haka Tafiya ce mai tsawo kafin sukai bayan AK yadawo da aysha da daddare yawuce daki amma baiga asma'u baidamu ba yayi shirin kuanciyarsa ya kuanta dan atunaninsa tana bangaren grany suna hidimarsu Ganin karfe daya tayi yaji yafara damuwa da rashinta adakin tashi yayi har zai fita se kuma yadawo yadauki wayansa yakirata tana ringing ba adauka Yana nan zaune har karfe biyu tayi fita yayi daga dakin yanufi bangaren grany Koda yaje har sun rufe Yajima awurin yana tunanin yatashesu ko yakyalesu amma zuciyarshi nabashi wani Abu yasamu chitti Buga kofar yayi ahankali can anjima inna ameena tazo tabude da mamaki take kallonsa tace AK lafiya meyafaru... Shiru yayi dan baisan mezai cemata ba Kallon bayansa tayi tana fadin ina asma'u ko wani abune yafaru Saurin dagowa yayi yana kallonta da mamaki yace inna bangane ina asma'u ba kina nufin batanan anan dai suka fahimci asma'u tunda takai khadeeja bata dawo ba Komawa bangarensa yayi ya kuanta hankali kuance yana fadin to wai meyasa nadamu da rashinta akusa dani murmushi yayi yace koda yake nasaba da shirmanta ne da asuba Abba yafito zaije masallaci kenan yaga motar gidan AK awaje bai kulata ba yawuce saboda kar yamakara salla Yana zuwa masallaci kuma yamanta se wajan karfe 7 fa'iz yamatso kusa dashi cikin rada yace Abba dazu dazan zo masallaci naga motar AK awaje dafe kai Abba yayi yana salati yace kaga ni nama manta tashi muje muga allah sa lafiya kila paci tayi suka barta anan Seda safe yaran JJ suka isa wannan wurin acikin dajin allah ko duhunsa kayane suna zuwa suka Shiga da ita runfarsu suka daureta ajikin iccan runfar sannan suka sanar da JJ sun isa Cike dafarin ciki yace musu sukula da ita gayanan kan hanya Su Abba nazuwa suka isko driver amotar knocking Abba yayi amma shiru seda yasakeyi dakarfi sannan drivan yatashi yana date kai yana runtse ido Saurin gyara zamansa yayi yana kallon inda bude kofar yayi yafito suka gaisa da Abba kansa adaure yake kallon wurin yana kokarin tuna abunda yafaru jiya kallon juna Abba da fa'iz sukayi sannan Abba ya kalli driver yana murmushi yace sannu ko allah sa dai Lafiya naga alama kamar anan ka kuana Saurin riko hannun Abba yayi yana fadin malam ina madam da mamki Abba yace wace madam kuma bayan tun jiya ta tafi gida Shiru yayi nadan lokaci kana yazauna akan kujerar motar yana fadin dan allah zan samu ruwan alwalwala kallon fa'iz Abba yayi yace jeka kakamasa ruwan alwalan daga nan kace khadeeja tadamo masa kunu ko tea yadan sha anan wurin yashinfida sallaya yayi sallah nan khadeeja takamasa tea mai zafi karban tea din yayi ya ijiye yana kallon Abba yace wato malam jiya ina cikin mota azaune ina jiran madam tafito kawai naji ankwakwasa kofa lekowan dazanyi kawai naji anfesa mun wani Abu to daga nan kuma bansan inda nakeba se yanzu shiyasa kaji natambaya ina madam salati Abba yayi cike da al'ajabi yace allah ya kyewta to miye dalilin haka oho mun gode allah dai tunda basu maka komai ba Inaga asma'u tafito tajika shiru tazata bacci kake ga dare yayi shiyasa tawuce gida Karasawa wurin motar khadeeja tayi tana kure wurin da ido tace a'a wani Abu ne yasameta kallonta sukayi da mamki zugunnawa tayi takasa tadauko sarkan asma'u dake yashe awurin cikin rawar murya tace tabbas wani Abu yasami ammah ga alamun inda tayi kokarin kwace kanta nan ga jakanta akarkashin mota Azabure suka mike suna nufo wurin hankali tashe fa'iz yaje yakira su Umma nan fa aka fara salati su inna tuni anfara kuka Nan take khadeeja khadeeja takira wayar AK seda takusa katsewa yadaga yana dariya cikin muryan bacci yace deeja karfe 2:00 ne daurin auren ko nine angon ai kya barni indan yi bacci ko Cikin muryan kuka takatseshi da fadin Yaya ammah tana nan ? azabure ya zauna bakin gado yana fadin banganeba kardai kice mun ba anan takuana ba tunjiya bata dawo gidannan ba ai Sulalewa tayi awurin tana sakin wani irin kuka mai cike da tashin hankali dafata fa'iz yayi yana kuantar mata da hankali Abba kuma yana rarrashin Umma da inna bashiri AK yasaka kayansa ko wanka baiyiba yafito agurguje daga bangarensa haduwa yayi da sarah ta rikoshi tana fadin Yaya ina zuwa haka da sassafe kuace hannunsa yayi yafita yana fadin gidansu asma'u zani akwai matsala zamuyi magana anjima dakallo tabisa tana murmushin mugunta har yafita sannan ta wuce dakin aysha da gudu tafada kan gado tana murna atsorace aysha ta tashi tana tambayar menene Dariya sarah tayi tace gaskiya yau ina cikin farin ciki nacika burina yanzu tunda ahmad yarasa khadeeja ai dole yadawo gareni da mamki aysha tace wai meyafaru ne kike wannan murnan Kamo hannunta tayi tana murmushi tabata labarin duk abunda yafaru Zaro ido aysha tayi tace to yanzu mezaki mata Dage kafada tayi tace oho ni yanzu nagama nawa duk abunda suka ga dama sumata ba matsalata bace Komawa aysha tayi ta kuanta tana fadin gaskiya sarah bakida dama se yanzu nakara yarda zaki iya yin komai akan ahmad Murmushi tayi tadauki wayanta takira JJ yana dauka tace aiki yayi kyew JJ anjima kadan zakaji alert dariya yayi irin ta rikakkun yane fashi sannan cikin muryan mashaya yace nagayamiki aikinki bazai kuana ba kedai kawai ki tabbata kin biyani shine kawai Karkadamu tafada tana katse kiran AK na isa wurinsu Abba aka tabbar cewa wani Abu ne yasamu asma'u nan take yakira ahmad yasanar dashi ba bata lokaci ya iso wurin Nan take suka wuce police station suka yi repot abunka da masu dashi nan take aka shiga Neman asma'u ruwa ajallo har sanarwa akasa gidan TV da Radio Kafin gari ya waye kowa yasan da batan asma'u hankalin kowa atashe wasu nakuka wasu na rarrashi AK da ahmad kuwa tare dasu ake nemanta amma har rana tafarayi ba ita ba labarinta JJ na isa qurin yaran suka bude mashi fuskar asma'u Saurin ja dabaya yayi yana zabga ashariya Kallonsu yayi da jajayen idanuwansa yace dan ubanku wane dan jahila ne yakamota acikin saurin nuna dan uwansa yayi yana fadin oga shine yakamota dama nagayamasa ba ita bace amma yaki saurarona Cikin rawar murya dayan yace oga kaifa kace kyekkyewa kuma wannan tafi kyew Wankeshi yayi da wawan wari cikin kakkawsar murya yace kai jahilin inane dan tasha kawai bakaga waccan tafi faso gari bane shine zaku faukomun wannan karamin alhakin inyime da ita Shiru sukayi kansu akasa suna bashi hakuri Ahankali asma'u tafara bude idanuwanta har tasaukesu akan wa innan rikakkun mazan saurin ja dabaya tafarayi amma tajita adaure atsorace take kallonsu cikin rawar murya tace su....suwaye Ku....menake anan kusa da ita yamatso yazugunna yanafadin sorry yan mata tsotsayi ne yahau kanki nuna mata photon yayi yace wannan mukaso kamawa shine muka kamoki inda kike kuma nikaina bansan wurin ba zatayi magana kenan wayarsa tahau kara ganin sunan sarah yasa yafita daga qurin yana daga wayar Cike da masifa tace JJ wane kalan aikin banza kamun ne katseta yayi dafadin hajiya kidan rage muryanki dan allah banason ana cikamun kunne da ihu inace dai kinbani aiki ko to matsalar da akasamu aciki tawace kuma ni zan gyarata kibarni nayi aikina kar kidameni yana kainan yakatse kiran yana kunduma mata ashar Dakallo sarah tabi wayarta cike da takaici tace jimun da iska nizai nuna ma dabanci dafata aysha tayi tana boye dariyarta tace take it easy sarah kinsan mutanan nan ba imani ne dasuba kar su miki wani abun banza tayi da ita tana zama bakin gado hade da dafe kai Fita aysha tayi tanufi bangaresu tana murna tasanar dasu abunda yafaru cike dafarin ciki sadiya tarungume ta tana fadin allah sa ma sukashe yar banza wallahi da munji dadi Dariya uncle jamilu yayi yace sarah nabirgeni akwaita da banzan hali Indai taso Abu to setayi duk yanda tayi tasameshi dariya aysha tayi tace ni kuma ina anfani dawannan damar ina biyan bukatuna gashi yanzu ina kuance tagama mun aikina natabbata yanzu AK zai dawo kaina tunda waccan dai nasan ba dawowa zatayi ba Har dare AK da ahmad natare da police suna nemata amma ba labari da kyar ahmad yaja AK suka koma gida saboda dare yayi kan gobe zasu dawo aci gaba da nemanta komawa cikin gari JJ yayi yabar yaransa hudu tare da asma'u yatafi da biyu akan zai je yaga abunda yakamata yayi kallonsu yayi yana hura sigari yace kar Wanda yamata wani Abu zanje indawo kafin nan muga abunda abunda yadace idan maidata za'ayi to idan kuma aikata zamuyi duk dai dayane kuka tafarayi tana rokonsu surabu da ita amma bai kulata ba yafita sauran yaran kuma suka koma gefe suna kora giyarsu suna fira Jiki asanyaye AK yashigo gida saurin yaroshi grany tayi tana fadin Abidi ya ake ciki har yanzu ba labari Zama yayi kan kujera yana dafe kai yace har yanzu shiru grany ni ina mamkin suwaye zasu mata haka dafari nayi tunanin kidnapers ne to amma kuma har yanzu ba'akira kowa daga cikinmu ba abun yana dauremun kai Zama tayi kusa dashi tana salati tace allah sarki asma'u ko awane hali take oho Allah yakareta daga sharrinsu ...inji inna ameena Ameen ....suka amsa gaba daya Daran ranan Sam AK baiyi bacci ba duk Inda yakalla tunanin asma'u kawai yake yakosa safiya tayi yaje nemanta da sassafe ahmad yazo gidan zasu wuce tare da AK yana shigowa AK yamike dama shikadai yake jira bangarensa yawuce dan yashirya sutafi Asma'u nazaune banda kuka ba abunda take se rokonsu take su kwanceta tayi sallah amma sunki wai tabari intaje lahira tayi Dasafe dai cikin yaran yakamata wata busashshiyar waina da pure water ya ijiye kusa da ita bakinsa duk warin giya yace gashi kija yan mata cikin nawa nabaki badan haka bama bazaki ciki komai ba Kauda kai tayi tanaji kamar zatayi amai Kuance mata hannu daya yayi yadaure dayan abaya har yajuya yadawo ya kwance agogon hannunta yana murmushi yawuce wurin yan uwansa yana fadin gayu kunga wani dan ubansun agogo kuwa Kuka tasa tana rokon yabata agogonta amma basu kulata ba dayan yafara tattaba agogon yana fadin alqur'an bantaba ganin agogo irin wannan ba AK yafito daga dressing room cikin shirinsa na kananun kaya lite blue din gins da farar shirt Har zaifita kawai yaji wani Abu nakara daga cikin bedside drawer Kamar yashareshi se kuma yadawo yana janyo drawer yaga agogon da ahmad yabashi yana kara yana nuna Jan danja Saurin daukar agogon yayi yana sakin wani sassanyan murmushi aguje ya fito daga bangarensa yana kwalama ahmad kira azabure suka mike tsaye suna kallonsa agogon yamikama ahmad yana fadin friend kalla agogon dakabani natabbata chitti ce ke kirana agogonta yana hannunta Cike da farin ciki ahmad yakarba agogon yadanna wani wuri sega arrow din yajuya yafara nuna direction kwace agogon AK yayi yanufi hanyar fita yana fadin friend bari naje kai kaje kutaho da yan sandan zamu rika magana awaya saurin rikoshi ahmad yayi yana fadin haba AK inazakaje kai kadai bakasan wa yanne irin mutane bane kajira muje tare mana girgiza kai yayi yana kuace hannunsa yace a'a Ahmad bazan iya jiraba akowane lokaci nashiga matsala tana tare dani har sai taga nawarware to nima gaskiya bazan bata lokaci ba kafin nataimaketa kaidai kawai kazo da police Riko ahmad grany tayi tana fadin ahmadi yanada gaskiya barshi yatafi allah yana tare dasu rungumeshi ahmad

Chapter 19 of 35