Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
1n Busmess) tana ,da Talent, ina ga Zamu qaru da, ita inhar zamu ba ta Possition a BIRNIN GAYU of Company ina ga- da zata ji' dadin haka, sannan . ‘Sabeer ma zai‘ so hakan "To‘ shi ke nan". In ji daddy. ' "Duk yadda ka ‘yi dai-dai ne, 1 trust yu sai‘ ka sama mata wuri." Na gode Daddy". " ‘Da wannan suka, yi ‘ sallama zuciyarsa cike da murna ga’Deeda ta samu‘gurbin aiki ga 'Yayarsa Farida zata, "dawowa‘ cikin satin‘ nan. ‘ *9*~ *V* *v* . zaune take gaban Computer tayi 'nisa' ' inna nata surutunta ma batajinta hartayi shiru ta kyale. ' Bata ankarabasaiji tayi anfinciketa. Ihun da zata‘yi; Sabeer ne yayi saurin rufe mata’ ’baki ,Gyalenta na hannunsa ya rufa mata"Meye haka Sabeer? Ina zaka kaini? Ni "fa banason haka bai sauraretaba ya‘bude Mata" ’ ya tura ta shima ya. bude ya shiga suka fara ‘ tafiya." - ' " 'meye haka" Ta .fada cikin bacin rai "Ni'fa natsani wannan halin naka kuma wallahi” kar ka sake tabani, bana, so "Allah Ya baki hakuri Uwata bazan sakeba yanzu ma ya‘zama min dole ne (Its very'impotant to celebrate this day with you)". ‘ "Me ya faru a yau din hausa zallah shared a profile . birnin gayu chapter10 "Kin san me yau Daddy‘ya min yabon da bai taBa min ba. Deeda ban San ta.ya Zan soma gode mikiba, kin san cewa kalamanki na ranar nan sun sa na shiga hankalina na soma nemawa kaina respect da' Power Ba zan kwatanta dadin da na ji ba 'yau; ya zama dole, in yi Celebrating‘ranar' nan da-ke, Please kar ki Ki". qi Deeda’ ta yi murmushi tace, "Na ji ' kuma ina tayaka murna. Ai yau ranar ka ce, don haka yau bani da ja". ,. ‘ , '"Good, ,bari mu fara da Shopping". 'Ta girgiza kai. , ' ' "Sabeer sarkin'son kashe kudi". . ‘ Ranar haka sukaita ‘yawon shopping cin Abinci kayan -KWalam ba Wanda bai siya mata ba Daga 'nan suka‘ wuce. Long Drive suka'je ya nuna ma ta Private Jét-dinsa inda ya mata alkawarin wataran sai ya kaisu yawon duniya itA da Kakarta Ita dai jinsa kawai ta ke tana Lallai Sabeer baida damuwa. Da Yamma lis suka dawo‘niqi-niki da Kaya ‘ suka nufi side din su Deeda. a ‘ Nan suka hadu da Inna DA ibrahim sukai ta hira suna ci suna Sha ana barkwanci. a " lokacin." . . ‘ Ibrahim ya yiwa Deeda Albishirin sabon ' aikinta, ta 'dinga jin kamar a.Mafarki. Inna dai har ‘da raWarta don dadi, haka Sabeer yayi murna " Deeda’ta yi‘tsit tana tunanin ya Za tayi da Momi. ” Ta ce "Ibrahim Mome fa?" "Karki dame". . Muryar Momin ' da taji shi ya ba ta mamaki ta'ce', " alhaji yamin bayanin komai, banida matsalada aikinki. ‘ . Tabbas Deeda ké 'yar baiwa ce, ke din‘ mai sa'a ce' ba abinda zance illah nace , Allah. ya taimaka Sabeer' ya kalleta ya yi .dan'dariya ya ce, "Momi me za ki yi da Kudi da yaWa haka?" Ta harareshi. ‘ "Ai ka fini sanin muhimmancin Kudi da darajarsu." . _ A _ ‘ ' Nan ta fice suna dariya'. Deeda ta harareshi ta ,ce, "Allah ba kyau rashin kunya" ' ' Ya yi datiya ya ce, "To Mama Deeda na Inna na musu dariya yayin da Ibrahim ya harde hannu yana kallonsu ya ce - “So cute togather". Ya fita. . ' haka rayuwa ta ci gaba’ gaba Deeda da Sabeer suna aiki a tare a _ Kamfani dukdabawuridaya suke bu, kowa da matsayinsa da aikinsa, amma kullum Sabeer na Office din Deedan ‘ 'Ibréhim kam ya fi bawa‘ Asibiti qarfi Zaune ,take kan Sallaya, bayan idar da. ,Sallar Asuba tana karatun Qur'ani ' - ' .Wayarta’ tayi Kara, bata kula taba: ~ har saida takai aya sannan ta mai da hankali kan Wayar. . Sabeer ne ke kira kai— a kai. "Lafiya?" Ta tambayi kanta. -. ‘Nan' ta yi saurin dauka '- "Sabeer lafiya?" "'Ihunsa taji". . . . "Deeda ki taimakeni Wayyo Deeda na kira Uncle IB Wayarsa a'kashe- Deeda mutu,,,,,, Kara taji ya sa_ Wayar ta katse. Hankalinta‘ a tashe ta fita a rude da gudu ta nufi side dinsa, da’kinsa ta wuce kai' tsaye ta tarar baya ciki.~ "Sabeer Ta kwala masa kira da karfi kuma arudé. - ' , ."Deeda!" Ta ji muryarsa'kasa-k asa' a’ Toilet tayi sairin shiga 'ta hangoshi a takure a bango sai zufa yake k0 motsin kirki ba ya iya yi. Ta nufoshi Sabeer mene ne?" . Ya dinga nuna ma ta qafarsa da‘ yatsa, ga wani irin tsoro a fuskarsa "Ban ga. komaiba Sabeer. ‘ ' - '"Deeda duba da kyau". Ya fada; cikin'muryar rudu. "Ki ZO a‘hankali, Wayata ta fada ruwa ki ' sake kiran Uncle IB ’ya 20 da Bindiga ' Ta zaro‘ido. "BindiGa" Ta fada da qarfi tAna kokarin matsawa ‘idonta ya kai kan abin da yake nuna mata ‘Kadangare ne ‘ irin ruqaqqunnan, motsin da yayi yasashi qara shigewa jikin "Sabeer. ' 'wani ihu ya qara sakawa gamida suma. ' "Sabeer" Ta ,fada a tsorace,ta rasa me . za ta fara kiran Uncle IB dinza ta yi ko‘cire Kadangaren? ' ' Yanzu Sabeer Kadangare ne ya sa ya ke Wannan ihun? Duk wannan razana da firgitar na Kadangare ne daqar ta samu daman korar kadangaren .amma ‘ta lura baya iya matsin kirki ma, da alama ya.galabaita ya sha' wahala tamkar ya " jima ba ci ba Sha, don harya canja kala .magaba lokaci daya Nan ta sa Towel din ta .daga qadangaren ta fitar'da shi Waje, ta yar sannan ta dawo ta; yi Kokarin jan Sabcer waje,_ amma' ina yafi qarfinta don haka ta ‘yi kokarin' sake .kiran Ibrahim din tayu sa'a ya kunna Wayarsa ta yi - masabayanin halind ake "ciki gani nan a Asibiti .na kwana, amma na kusa isowa". ‘ ' " Nan ta koma ta yi qokarin jawoshi daga Toilet din ta kasa don haka ta fita ta kira wasu Ma‘aikatan Gidan don su taimaka masa, suka sa shi kan Gado ta lulluBeshi ta dinga kaiwa‘da kawowa ‘a ’Wannan' halin Ibrahim ya" 20 ya samesu bai Batu lokaciba ya yi ka Sabeer. ; "Me ya-faru‘ ~ Nan Deeda tayi masa bayanin abindaya faru Ibrahim 'ya so ya fahimta dalili amman bai ce ma ta komai ba ya hau yin dabarunsu na“ Likitoci har‘'ya yi nasara Sabeer ya farfado ya tashi 'a firgice ya kankame ‘IbrAhim jikinsa na rawa, ya yin daya boye kansa jikin Ibrahim yace"Uncle ib ka kori Kadangaren nan gashi nan yana yawo a'jikina, Uncle 1B bakaga jikinSa ba ba kyan gani.." ‘ - , . "Yi shiru Sabeer‘, Kadangaren ya tafi bayanan"Na cireShi". ta .fada tana kallonsa a Ganin ya kasa 'samun nutsuwa ta soma tofu masa Iddu'o'i tuna shafa‘ masA harya fara samun nutsuwa Ibrahim ya yi masa Allurar Barci, Baccin ya debe shi amma duk da 'hakan yana firgita, sai" da- Ibrahim yasa aka mai 'da shi Side dinsa ya - bar wannan- Bangaren 'gaba 'daya in ba haka ba hankalinsaba zai taBa kwanciya ba ' ' ita dai Deeda har yanzu abin na daure mata kai». wai duk Kadangare ne yasa Sabeer ya shiga wannan halin; Ibrahim ya ce, "Deeda ai Sabeer haka ya ke tun yana karami, yana‘da tsoton irin abubuwan nan, lokacin da na ga Kadangaren na fahimci abin da"ya tsoratashi, ina tsammanin" kwanaki lokacin daya farfasa glass din dakinsa Kadangaren ya shigo lokacin da' aka gyara ‘bai‘ fita'ba ya maKale a dakin wahalan .da ya sha ba ci ba sha' ya mai‘da jikinsa wani. iri wanda‘ wannan yana'yin kadangaren ' ya tirgita Sabeer’ Ta kalleshi tace, "Amma Ibrahim ba maganinsa Yana da‘ matuqar muhimmanci ' a cire masa’ wannan tsoron; kuma duk da' Sakaci da addu'a ma. “ Sabeer yana Likita. amma. “yana tsoron irin wannan abubuwan, ."Deeda wannan halitta ne haka Allah Ya yishi ~ Sai dai kamar yadda kika fada addu'a ne maganinsa Wanda .muka' shagala-da yi sabo da busy life na‘rayuwar yau’da kullum mun manta wannan Sabeer ba shi,’ da mai masa wannan, ba Uwa 'ba Mata ba Uba da zasu masa wannan, kuma 'shida kansa' ba zai yi’ Ba; haka Yayarsa na san tana masa, ‘to amma itama a halin yanzu tana ta kanta ne, ko‘ba ki duba yanayin rayuwar'Gidan nan ba ne?" Shiru ta yi tana tunani. "Wannan wacce irin rayuwa; ce? Wai dama‘akWai masu irin wannan rayuwar? ‘ Wai dama masu Kudi haka u suke rayuwa? Dr. ,Sulaiman wanda shi ne' Maigidan Wanda ya kamata \ ya hada kan Gidan Shima‘ yana busy da- wasu Business din nasa 'na wasu qasashe, kullum cikin meeting suke shi da Momi, sai su, yi ‘Watanni ba su ga juna ba.'kumau wai Mata da Miji - 'Ya'yan’su Mata; 'ita'tun da tazo'Gidan bataga'ya’yan, Momi sun 20 ta gansu da iyayensu da . 'yan ‘uwansu ba, haka ba ta ganin ’yan uwansu sun” zo Gidan ba,‘- akwai‘ dai jama'a ta‘ can wani,bangaren, amma kowa rayuwarsa ya ke, sannan 'Yayarsu da ya kamata ace tana; nan; amma ,wai _ tana can wata‘ qasa tana kula da' Business da Asibiti, Gida ba hadin" kai :kowa na nasa rayuwar. . ‘ _ ,To mai zai' hana Sabeer bazai yi yadda ya ke soba, yana rayuwarsa. yadda ya ga dama ba kwaBa. ‘ ‘ ' Nan ta zura masa Ido, tausayinsa ta ji ‘ya kamata. _ Wai dama haka ake rayuwa’a BIRMN GAYU? suna kaWai ya tara- da' dukiya amma ba wata‘ DANGANTAKA ba ‘ wani Sabo da shakuwa a'tsakani." Zama tayi ta kusa da‘Kujeran da ke kallon Gadon daya ke kwance tana kallonsa.’ ‘ .. Ibrahim ma ya nufi daya‘dakin yace, Bari naje ya yi wanka na fito saiki tafi. .Tana nan zaune wurin tana tunani kala~ kala Sabeer ya "some. motsi- a hankali ya bude ido ya ci karo da fuskarta. ' Ya tsura ma ta. ido-yana tuno abin da ya faru. - "Wai. me” ye sa yanzu daga 'ina cikin damuwa ko wata matsala Deeda ce mutum ta farkoda dake zuwa KwakwalWarsa? Idan yana cikin matsala ita ce mutum ta farko da 'zai‘ nufa da. matsalarsa. In yana- cikin halin kadaici gurin. ,Deeda yake nufa_. sabeer _ me ke faruwa'da kai? Ya 'ya'tambayi kansa. Lokacin da suka hada-ido da’ Deeda ta yi masa murmushi, zuciyarsa ya .ji ta buga da. Karfi, ya, dinga jin wani abu mai sanyi da dadi na shigarsa. Kallonta kawai yake ko‘ kifta ido baya .yi‘ Ta tashi ta matso kusa dashi. ’ ' "Sannu Sabeer". ' LangaBe kai ya.yi kamar zai yi kuka ya ce"Deeda ina tsoron Kar‘dangarennan, ya sake dawowa ta matso kusa da shi, "Karka'damu Sabeer". 'Ta fadi cikin kwantar da murya.“ ‘Na, fitar‘da'kadang aren ba za'ka sake ganin ‘saba.. Ka daina' 'maganarsa, "'ka" cire tunaninsa a kwakwalWarka. ‘ ‘ - ‘ Ka rufe ido‘ ka manta ma da-abin da ya faru, rufe ido (and imagine somthing Beautiful)” _ ‘ ' ' Murmushi ya yi mata tareda lumshe ido yana kallonta har .ya rufe idon’, fuskarta‘ kawai » ya ke gani, murmushinta, dariyarta,'tsiwarta da duk wani abu game da ita, ita kawai yake gani a idonsa-yana murmushi yana‘jin‘“sonta mai karfi yana ratsashi yana binjinin jikinsa. kallonsa ta ke,‘tana ganin nutsuwa da kwanciyar hankali a fuskarsa, ya sa taji wani sukuni; a tare DA ita ShigOWar Ibrahim neya ja hankalinsu Deeda ta'miqe ta ce, “Ni zan‘ koma ciki, Inna ma ba ta san. na li fita.ba, sannan inason na shirya na wuce office Ta kalli Sabecr ta‘ce; "Take care sai ka kwanta ka‘huta, you need to rest , Girgiza ma ta kai' ya'yi. Nan 'ta juya ta ya bita da ido‘ harta bace ya mai da kallonsa kan Ibrahim .ya mike yaji jikinsa duk ya mutu . Ibrahim ya? kalleshi yace, "‘Lafiya Sabeer?“Unclp‘ .I‘B’ lafiya lau,‘ just that Im so happy, bansan me yasa nake jina yau cikin farincikinba‘:farin cikin da nake ciki‘Yau ‘daban, yake 'dana kullum ibrahim ya. sa mai’ ido yana kokarin‘ karantarsa, sannan yace kozan iya jin dalilin‘ wannan murnan ?” ban san dalili ba'Unclc IB kawai dai ina tsananin murna". Ya. fadajikinsa yana‘ 'fadin, Uncle/B you are so good ". , ' , ibrahim ya miqe yana girgiza kai ya ce "'Sobeer baka' da dama nina wuce. , "Uncle. [B Please jirani» zan bika ‘ni'ba zan iya zama a nan hakabani daya".ba Ibrahim ya kalleshi yace Ba zaka samu ka yi ta bacci. ba Ya girgiza kai yanzu', hankalina da tunanina da jin dadina na can ofice "Wow! I am imprass ’inji Ibrhim. "Na yarda Sabeer ya'girma, zanfadawa Yayata cewa Babynta ya girma". ’ ' sannan- ya mike .ya : shiga wanka ya shirya, a mota daya suka fita' Ibrahim ya ajiyeshi a office sannan ya Wucc Asibiti‘. ' Decda 'kuwa tuni‘ta hau aiki Ya'na isa’ kuwa, ya wuce Account Section kai. tsaye inda Deeda kd aiki ya tsaya nesa ’da ita kadan yana ‘ hangota tana danne-dannen Computer; wani lokacin tana magana da su, k0 wani murmushinta yana dada kashe mai jiki da zuciya da‘ sonta’, ya sa ma ta -id0 .tamkar wanda ya samu Tv. duk’ wanda ya xo wuccwa k0 sai’ ya gaishe shi yana mamakin me ya ke tsaye ya. keyi anan?’Wasu' ma.sun yi_tunanin 'Badda sawu ya yi 'don ’ya‘ Kamar wadda aka ceta daga Kai ta kalli wurin, carab Suka hada ido, ta ‘ ' _ ‘ 'Nan tayi: .saurin cewa "YallaBai yaushe ka zo?' Nan ta mike ta zaga ta sameshi. "Zo mu tafi. “ ‘Ina‘?" Ta‘tambaya, "'Kai da ~baka da lafiya,_ ina zaka? da ka zauna a gida ka- huta bazan iya zama a gidaba to ka'koma ofIiCe yanzu lokacin aiki ne ina' da aiki 'da yawa, kaima 'za a bukace ka a 'office"‘ "Ni dai ki 20 k0 in ja hannunki mu je?" . .Ta yi. saurin'nade'hannuta ta hade. fuska. . “ _. "Banaso,‘ nan office ne mutane suna kallonmu’"To mu je D0le ta‘bishi'. suka nufi can nesa da offlce duk cikin Kamfanin ne,‘ wurine na musamman don shan iska hutawa. ‘ Nan sabeer ya .sa aka shirya .musukayan ci dana sha kala~kala ya ja ma ta kujera. "Zauna Deeda, please". . Ta ’Bata fuska'kamar 2a ta yi'. kuka ta ce "haba Sabeer me za mu yi‘ a nan, yanzu’lokacin aiki‘ ne fa,‘. Please ka yi qokari ka’ fahimceni . Shima 1 Ya 'lrangaBe kai‘ ya ce, 'Tlease Deeda‘kiyi‘ hakuri ki .fahimceni, nima ina son zama ,da ke a - yanzu mu yi hira‘ in ._yi ta kallonki"._"What!" Ta fada cikin manaki ‘da' qosawa. . .. Ta ce '"Sabeer me hakan yake nufi‘?“ Me ya~sa.-_ka cika fitina ne da’ Yarinta. .Haka kawai da .Safen nan .lokacin’ da kowa ke aiki kace mu'zo mu yi hira? Ka ga hakan ba Mai yiwuwa bane" ' _ 'Ta mike za' ta tafi. Nan ya hade .fuskar tamau yaCe'. "'To‘shi ke‘nan ki tafi yace ba komai Ki gama aikin naki tunda aikin ya fini tace a,a ba haka nake nufiba . "To in dai ina da wani matsayi da muhimmanci‘ a wajenki ki zauna". , Ba yadda ta iya haka ta daWO‘ta zauna ta ce "Gara kai you are the boss". . . : Tun da kinsan da haka meyena ‘ damuvwa, ’ki dauka boss ne ya ke baki Order". Ta ce "ka sani a trOubIe‘ ne idan Daddy da Uncle IB suka ji, ba laifinka Za' su gani ba sai nawa". . ' ' "Me ya sa za su ga laifinki bayan' ni na l jaWOki? Kuma ma daiga ba abin da zasu yi, . Yanzu dai mu bar wannan', zo muje yawo mu dawo". .Haka ya jata suka _yi ta‘ yaWo suna. kewa.ye wurinn, yana jin dadi ya yin da ya dauko Camera yana ta daukanta hoto.’ Wannan lokacin -da ‘Wannan yanayi yafi kowane lokcci dadi a rayuwar Saabccr, ya; dinga Jin tamkar ba shi da sauran, matsala a rayuwarsa. . ‘ Haka'ya dinga Jin tamkar yaje ya kwanta a jikin Deeda ya rungumeta kar ya ta‘Ba rabuwa da ita; ‘ ba shi da sauran matsala ' a rayuwarsa Wannan ce Karo na farko da Sébcer yaji yana son. aure, yana “son ya yi rayuwa da deeda rayuwa ta har abada. g *y*‘ *y* *.* bayan sun dawo ta ce masa, "Yanzu - dai ya kamata su 'koma office sannan ga hadari , ruwan sama‘na iya saukowa.‘ - ‘ Sabcer ’ya yi murmushi ya kalleta ya ce "Zamu tafi yanzu dan .kara mana minti goma, ina jin‘dadin weather nan Wallahi". - Nan ya lumshe ido yana ta ' shaqar numfashi da karfi, ya. rungumé hannayensa yana shaker iskar damina mai hade da‘ kamshin son Deeda yana ratsa shi_. Yana jin kaunarta 'na bin sassah jikinsa. llah birnin gayu chapter11 Ya bude ido yana kallon fuskarta mai kunshe da ni'ima. 'da ‘annuri da wani irin haske da kyau, wanda a yau ya ga ta kara masa'. ' Ya sata a gaba yana kallo, ita kuma’tana ta mila. Ba su ankara ba sai yayayyafi suka ji. Da sauri' ta mike. tsaye ta Ce "Ka ji dadi ai yanzu ruwa Zai'mana duka". "Ruwa ba‘zai dakemu ba‘ zo mu shiga cikin nan kafin ruwan ya -dauke". ‘ 'Ba ta ma saurareshi ba ta buga mai harara ta wuce‘da sauri da gudu—gudu ya bita yana kira, "Deeda! 'Deeda! K0 juyo'wa ba ta yi ba balle ta ji' me: ya ke fada, da. haka' suka koma‘cikin Ma'aikatar, tanar shiga‘taga an “fara' yi ma ta Congrat. Mamaki ya isheta'. Chairman) ne~ na~ kamfanin: ya ce ta biyoshi, ya nuna ma ta sabon office dinta’ Wanda yake hade da na Sabeer, ‘ Ta mai da kallonta‘ kan .Saber‘ tana masa kallon mamaki da. alamar tambaya' ?) Ya yi ma ta munnushi tare da daga ma ta gira yace "Welcome to your new office! ‘Daga yau kin zama Company Secretary Za tayi magana ya tareta da'cewa,’ "Kar kice komai, kar ki tamba'yi .komai-na kawoki inda ya dace da kene, kin 'cancanci wannan ' ' matsayi,”da~ Daddy da Uncle'‘IB duk‘basu da matsala hakan‘, sun yarda da ceWa kin chancant haka sauran ' Director’s da~ Sauran M‘a'aikata ba Su ja da hakan".. ba Yana gama fadin hakan ya juya ya yi , gaba tana binsa a baya tare da sauran Ma'aikata suna zuwa tayata murna " Bayan, sun watse shima 'ya koma. Office. Ta zauna shiru tana‘ tunanin anya Sabeee bai bata matsayi da' yawa ba kues? ita ba wani Degree ba ba komai yaushe ta dace "da 'wannan matsayin? Duk abin da ta ke yana"'kallonta daga office dinsa ta,- cikiti CC. Tv" CAMERA Wanda Yaba shi damar ganin k0 ina cikin na cikin company din Dora kafa ya yi .akan Table. dinsa, ya harde hannu yana‘ 'kallonta yana murmushi, yana sonta yaji ba' shida sauran damuwa a rayuwarsa, wani irin farinciki da ni’shadi ya dinga shigarsa... . ~ . - , Haka yinin ranar, ta kasance musu daga Deeda har Sabcer ba wanda ya yi Wani aiki na wannan‘ ranar, don ita, Deeda har yanzu ~ta kasa amincewa‘ kanta da ta karbi matsayin da‘ ba ,ta kai ta samu *ba. , ' Da ta‘ tashi kuwa haka Sabeer ya matsa ma ta sai da ta‘shiga motarsa, a hanya ta dinga yi masa mitar cewa ba’ta so, me mutane'Za su Ce akansu? Ai sai a yi musu mummunan zato ‘ Ya yi murmushi cikin raShin ,damuwa-ya ce "Ni ba ‘euwana. da mutane, damuwata a yanxu Deeda, ce ita kadai'ke gabana“. ta tsura masa ido na dan tSawon '-lokaci, ta lura 'yana cikin'nishadi yana kuma. maganar cikin halin ko in kula, ba shi damuwa. JuyOwa ya yi‘ suka hada ido ta yi'saurin kau da kai. ita fa kallonnan da yake mata ya soma damunta. . Wani kallo da .ta ga yake ma ta yana damunta. Wani abu da' take gani ' a cikin idanunsa suna 'rikitata. Nan taji hankalinta na tashi.. ' ' , ‘ Sumbatu ya yi tayi ma ta har suka isa gida, ; ta yi saurin Wucewa. Bangaren‘su da wuri_, ya .bita da kallo mai kunshe da .tSantsar s0' da‘ KAUNA. ' Tana isa Bangarensu Wayarta ta Ciro ta kira Ibrahim, dama tana Allah-Allah ta iso .gida ta kirashi. . Yana daukar Wayanko gaisawa ba su yi ba tace "Tana" SOn ganinsa su hadu‘yanzu yanzu"._ 'lna da aiki‘ da yawa, Please Deeda ina» , jin ma Asibiti zan kwana yau".~ ‘— ‘ "'Toni zanzo bata'saurari abinda zaiceba ta .ta ajiye Wayar. K0 ~ Abinci ba ta'tsaya Ci'ba, ta yi Sallah ta canja Kaya, ta yiwa Inna mai Fura sallama ta gaya mata’inda za ta je,_»'ta fice daga gidan tan nufi Asibiti. A lokacin data fito harabar gidan‘ ne Sabecr ya hangota tana 'tafi'ya da ‘sauri ya' nufi wajenta yana kiran sunanta,’ amma ba ta ji shiba, kuma ta yi nisa, tana fita daga gate din Gidan ta tari Taxi a nan yayi gaba da ita. - Sabccr. ya girgiza kai 'cikin. .takaici, ya juya da sauri'ya nufi‘ Bangarensu ya, karasa. wuein Inna mai Fura tace masa Deeda Asibiti taje. Nan da nan ya-rude. ' . "Ba ta da: lafiya ne?" ‘ Kafin Inna ta yi-masa wani baya'ni ya fita‘’ da sauri ya zari mota ya nufi Asibitin. Inna ta biShi da kallon ' mamaki *.* .*v* *9* dccda ta, samu‘ Ibrahim game a. office ta Yi mamaki kwarai donta zaci'_za ta samu yana ganin marasa lafiya ne Sallama ta yi masa ya amsa tare da juya ma ta baya ya ce, kema dai kin iya fitna ,sa' da ki ka biyonj Asibitin, ba za ki iya hakura na dawo ba?" ‘ "Ba ni' da wannan. hakurin Ibfahim wai me ke farawa ne, na kasa fahimta? wane dalili ne zaisa a bani matsayin da bankai ba? deeda hakane tunda kikaga qara miki girma murna ya kamata kiyi A'a Ibrahim, ina murna da- inda aka sani' da na ' jin dadi a‘inda' na ke,.da nafi son inkai matsayin da aka kaini a yanzu da gumina kokarina". , Dceda kiyi godiya ga abin ‘da ki ka a samu, da. godewa Allah,.kin samu abin da kike so cikin sauKi"Na ji Ibrahim na gode Allah; amma ina ‘son naji dalili? Dole akwai dalilin yes akwai dalili daya ne', shi ne ‘kawai kin -cancanta 'da hakan, domin kina‘ da basira a aiki, you ur good in business.Sannan Sabccr yana son-haka "Sabeer yana son haka? Me yasa Sabeer zai so haka?" . Ibrahim ya ,juyo a fusace ya ce, "Ya isa haka! A halin yanzu ina cikin damuwa, kar ki Kara min da tambayoyinki. _ Sabeer na'son haka,‘ that means yana son haka, karki‘ Sake mini‘ wani , tambaya, baya nan" Ta tsorata kwarai da ganin yanayinsa, ba ta taBa ganinsa cikin zafi da tsanani' haka‘ba Sai yau ’ Tuni jikinta ya hau 'raWa, idanunta Saka yi ja, ta ji kanta na sarawa; Ba ta iya cemasa komai ba ta mike zata-fita. « ' A lokacin' ne'kuma Sabeer ya turo Rofa ya shigo'cikin Office din a rude. . "Deeda! Deeda!! - Dceda!!!‘ Ba ki‘ "da‘ lafiya k0? Ba da na jawo'miki zazzaBi ba?" ‘ Zai taBa goshinta ta yi saurin ’kaucewa,»ta dubeshi'-a fusace cikin daga‘ murya da Bacin rai tace "Ya isheka haka‘Sabeer! Bana son abinda ka kemin!! Tana gama fadin hakan ta yi tsaki ta fice daga office din tare da‘rufo'kofar office din da karfi, garam. '' 'Tuni Sabeer ya ji hankalinsa‘ ya ’yi mummunan‘ tashi a ransa ya ji ba‘bu dadi. Ya sunkuyar kai Kasa kamar zai yi kuka. _ Ibrahim ya matso gareshi tare ‘da dafa kafadarsa' ya ce, "Kaeka damu-Sabcer ba abin da ya sameta kawai gajiya‘ ne da ciwon kai, na dubatakuma na ba ta magani, ba ta 'da ‘wani matsala, kar ka damu da abin da tace, Stress ne ya mata yawa "da laifinama . Ya fad'a cikin rashin jin dadi. "Nina matsa'ma ta yau harna jawo ruwa ya bugeta, ga shi yanzu na jawo ma. ta zazzaBi".~ . ‘ ’Hey! ba 'kOmai ba wani abin daga hankali bane,‘kar ka damu Sabeer, just ka ragé shige.ma ta, ka» daina yawan _céwa' za ka taBata k0 ka‘ kai” ma ' ta :hannuu, bata saba da wannan' rayuwar. ba she will not like it, zAta iya yin tunanin ’Wani abu daban ka ji" "Na ji Uncle IB, ba zan sake'ba in dai Deeda bataso, bana son abin‘ da zai dameta, zan je in- bata haquri "Ka. bari ba yau ba, yanzu- tana- bukatar hutu, ka bari sai gobe,‘kar ka matsa. ma ta". "To Uncle IB k0 Waya ma kar in yi ma ta?" , . .‘ ,,’ 'Eh ka baei sai. goben . Ya bata fuska ya ce,‘"1na son na ganni tare da' ita- Uncle I will (Mike it) idan ina'tare da ita". . Ibrahim ya 'yi‘ masa murmushi ya‘ ce, "Karka damu, you Will be with her, .ba kuna tare a office ba Tare ? Ya- yi dariya ya‘ ce, "Haka ne, amma 'ni dai Uncle IB sai na je'ko sau daya yanzu in gani ’ya jikin nata yake?" ' . - Katin. ma ya ce wani abu tuni Sabeer ya juya ya fice daga’ Office din da sauri. __ Ibrahim ya jima yana kallon koofar d yana‘tunani. . Haka kawai ya ji' ba zai iya komawa Gidan ba, gara ya zauna Busy a Asibitin ko zai ji saukin matsalarsa ta?" ‘ halin da 'lnna mai Fura ta ga Deeda ta shigane' ya dameta matuka; . Ta matsokusa da ita. - "Deeda me ye yake damunki?" Decda ta matsa ta‘kwanta a cinyar Kakar ta ce, "Inna nima ban sani ba, kawai dai na ji zuciyata ‘ba'dadi ne. Inna kin san me yake faruwa yau kuwa?" "A'a sai kin fada'"; lnna ta ba ta‘amsaa Nan, Deeda ta kwashe labarin abin da ya faru kaf ta' fadaWa Inn’mai Fura. ’- Inna ta girg‘iza‘ kai ta 'ce, ."Gaskiya ne Decda, abin’akwai' alamar tambaya. Sai dai karki damu, ina‘ .ga ai gaskiyarki da amanarki .ne ya’ jawo hae aka baki wannan matsayin Jajircewarki; Ce tasa ‘kika kai .wannan’ matsayi Ki cire damuwa daga ranki, ki ki karbi Aikinki hannu bibbiyu". "Na 'ji Inna, 'amma Inna kulawar da Sabccr ke min yana ban tsoro, yana sa' ni ,tunanin ki me a wani Bangaren'kuma ina ganin' ba Wani abu bane, kawai haka halinsa yake, kar in je“ in yi masa zatOn da ba haka' bane". ‘ "Kar ki damu Deeda, saki ranki ba komai bane kar ma'ki sa wani tunani a ranki". , ' "To Inna. Wallahi kalamanki ba Karamin kwantar min da hankali sukeyi ba. sannan Inna ina so a ciki'n Kudinda na tara na ‘Aiki na kaiwa Baba‘ ko na siya masa wani abu"; Nan Inna ta Bata fuska. . "Wane Baban? Baban naki da ya manta da ke, ya Yar dake?" ' - -_ ‘ "haba Inna, ai koma‘ me ya yi shi Ubana ne Mahaifi, don .ya yar da ni‘ ni dai ba zan yar da- shi ba, in dai ina neman albarka' da gamawa duniya duniya lafiya- dole» in je in da yake in nemi albarkarsa"' Inna_itéce, "Shi kenan tun da haka 'ki‘ke so, zan baiwa' Tabawa'Kudi ta aika masa da su. Sannan karshen watan nan zamu je Kauyen ki gai da’ shi da sauran ’yan uwa"., ' Ta yi murmushi; " "Yauwa Innata.Allah Ya barni da'ke".. "Améen 'Deeda Inna". Ta- fada tana dariya. ‘ ' Haka Sukayi, ta hira, motsin shigowar Sabeer ya sa Deeda ta'yi likimo ta rufe idon ta A Cinyar lnna kamar ta yi bacci. Tana jinsa ‘da . Inna suna ta hira. , ‘ Motsi kadan sai ya cewa Inna, "Jikinta - _ ba zafi dai k0? Ba zazzaBin k0?" ’ Inna ta tayu dariya. "Ba komai Sabecr, gajiya ce kaWai, Bacci ta ke tana hutawa." "To ' ' Ya'

Chapter 10 of 25