Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
DAGASH* *PAGE* 7⃣6⃣to8⃣0⃣ Maryam bacci takeyi sosai abinta a gadon mommy Dagash ne yafado dakin mummy na sallaya tana lazumi Ganin mummy yasa yayi turus ya tsaya Mummy ta dago tace kaikuma fa lafiya kashigo wa mutane daki basallama Dagash ya Sosa kai yace daman maryam nakeson takawo min coffee Mummy tace ka tsallake mutane sai kashigo nan maryam zata baka coffee To tayi bacci kaje ameelat ta dafa maka Yace mummy wallahi ba bacci takeyi ba ta tashi kawai Kafin yakarasa mummy tace kaga hanya fita kabani wuri dagash yayi murmushi yace yanzu mummy son din kike kori saboda wata Mummy tayi murmushi tace ai yartawa ce wata kafita a idona fa son duk nacinka bazanbari katashi yarinyar nan kawai saboda mugunta ba wai tadafa maka coffee Nan dai mummy takori dagash Yakoma dakinsa yana tunanin daman haka so yake Ashe da gaske ne baitaba tunanin akwai yarinyar da zata hargitsa mishi tunani ba sai akan maryam Soyayyarta dabance yana son maryam baitaba tunanin zaiyi zurfi a soyayya haka ba soyayyar ma da karamar yarinya kamar maryam Kai yashafa ya tunanin yadda yana tuna ranar dayafara sanin maryam a matsayin 'ya mace duk da ba awkanciyar hankali abin yafaru ba yasamu nutsuwar da baitaba samuba a rayuwarsa Tunawa yayi da haduwarsu yanzu anan vanranda ta mishi kyau sosai shiyasa ma yakasa control din kansa saida ya kissing dinta yadan samu relief Wasa wasa wasa mummy ta hanashi ganin matarsa Dakarshe ma jiyayi wai zasu Egypt itada maryam gurin su anty Kuma saida suka fito tafiya yace sai ina kuma mummy tace Egypt Yace da maryam tace a da ganan ma Nigeria zamu wuce tayi sallama dakowa Su anty naila da anty nasreen duk sunzo bankwana maryam da abubuwan arziki Kakarta kuwa hajiyarsu mummy wani dankararran zinare tabata me kyau da tsada Hajiya mami kuwa kayan gyaran Jiki tahada mata sosai kuma ta mata akawarin indai ansamu maizuwa zata mata sako akai akai Abba ma ba abarshi abayaba yamata kyauta sosai Mamaki Yakama dagash Dan baisan datafiyarba bare yayi buking na flight din sutafi tare amma ya mummy ta mishi haka Mummy na lura dashi yadda yarame tasan yana bukatar matarshi amma dole yayi hakuri sai ankaita taja numfashi tace son kai kananan ko sai yaushe Dagash yace gobe insha Allah yatashi ya shige daki abinsa Wayarsa ya dauko yayi Dial number din maryam dakam bazata picking ba Yace kicigaba da abinda kikeyi lokacinki ne zaki shigo hanununa zakigane kuskuranki Baijira maizatace ba yakashe wayar Dan dama itama bata da niyar magana *** Su mummy sun isa kasar Egypt itada maryam alhamdullila jikin su inna da Abba yayi kyau sosai Sosai su anty aliya suka karbi mummy anty ma tamaida komaiba komai ba Yaya Abdul ma suna nan tare da daddyn maryam wato alhaji imam Sosai alhaji imam yake bauta musu abin har kunya yake ba yaya Abdul ganiyayi babban mutum dashi amma ya kaskantar da kanshi a garesu haka Abba kullum a cikin samishi albarka da godiya suke haka inna tana matukar ganin kimar sa sosai alhaji nura wato yayan alhaji imam yazo da wata magana kwana biyar da suka wuce yafada wa yaya Abdul akan cewar yana nema wa Dan uwansa auran anty maryam Yaya Abdul yace badamuwa zan tuntubeta da maganar aji daga gareta ai kuwa yaya Abdul yana fadin wannan maganar anty tace itafa bazata iya auran alhaji ba Babu yadda basuyiba amma shiru Taki amincewa da bukatarsu Karshe ma cewa tayi Dan yaga yana dawainiya dasu inna yasa zai tambayi abinda yasan basamu zaiyi ba To a hakadai su mummy suka riski rikicin da anty takeyi Mummy tasa baki akan sunyi kuskure amma yanzu insha Allah komai zaizama dai dai insha Allah Mummy daman tasa alhaji nura ya hana dagash tahowa Shiyasa baisamu zuwaba Egypt dinba sosai mummy tashiga damuwar ganin halin da Dan uwanta yake ciki Kwanansu biyar a Egypt aka sallami su kadawo gida Nigeria Anty ganitayi ana ana kokarin shiga wani makeken gida tace yaya Abdul nan fa bai kai gabata amsaba Yayan usman yafito cikin wata dakakkiyar shadda yana musu barka isowa Sosai anty da yaya Abdul sun cika da mamakin Inna da malam jiki yayi sosai anty aliya rike da hanun innansu suka shiga ciki Yaya usman yanunawa kowa bangarensa yace idan kun huta sai namuku bayanin sauyin da kuka tarar Maryam da mummy kuwa direct gida suka wuce sosai mummy take tattalin maryam shiyasa tace suje gida idan sun huta zuwa gobe sai suje can gidansu antyn Washagari Maryam da mummy suka shirya driver yakaisu gidan su anty Nan suka samu kowa azazzaune Nan aka gaisa inna tayi wa mummy godiya sosai Mummy dai hartaji kunyar godiyar saboda tayi yawa Nan yayan anty yaya nura yabada labarin komai alhaji imam shiyayi komai na gidan nan yabasu kyauta Saboda kowa ya godewa Allah kuma yagodewa Alhaji imam Jikin anty sanyi sosai sallama sukaji kowa ya amsa daddyn dagash sukagani shida alahii Dan asabe Suka mike gabadayansu aka gaisa Abban su anty yace matan sutashi zasuyi magana Duk suka mike sukayi ciki Nan abban anty yace sai mugabatar da abinda keban mu ko Nan daddyn dagash yafito da kudi dubu Dari yace to waye wakilin maryam din yaya nura yace gani alhaji yace to ga sadakin maryam Nan dai aka daura auran Alhaji imam da anty maryam Batare da sanin daya daga cikinsu ba Danshi alhaji imam dinma daga Egypt libiya yawuce saboda yadda yake jin zuciyarsa nakin yarda da tayinsa da maryam tayi Tofa nan suka shaida auren Next page your comments is needed fans *Signed by ummu afan*πŸ’» [15/07, 1:14 PM] SIS UMMY: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€ 🎑🎑🎑🎑🎑🎑 πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€ 🎑🎑🎑🎑 πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€ 🎑🎑 πŸŽ€ *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM* *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of 'YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI* 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟 G.W.F🌟 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest* *Dedicated to mummyn jedder ta Al'amin dagash fans group *End End End End End* Talle talle talle πŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌπŸ‘‡πŸΌ *KAI NE SILA* Shahararren novel dake zuwa muku daga alkalamin *sis sameehat* Marubuciyar littatafan soyayya domin nishadinku Karkusake a Baku labari yanan a social media masu bukatar littafin *KAINE SILA* sumata magana da wannan number din ta watspp 08033975309 Salon gaisuwa maiyawa tareda fatan alkairi gaduk wata makaranciyar book dina Allah yabar zumunci sosai ina alfahari daku sosai wallahi masoya novels dina Aduk inda kuke wadanda nasani da Wanda bansaniba duk ina mana fatan alkairi 🀝🀝🀝🀝🀝🀝🀝🀝 _🎑AL'AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎑 godiya Mara adadi a gareku baki daya sai mun hadu a next book dina Wanda bansa lokacin farawa ba gaskiya amma dai watakila zan cigaba da novel watakila kuma bazan cigaba ba Allah yazaba mana abinda yafi alkairi a rayuwarmu baki daya 🀝🀝🀝🀝🀝🀝🀝🀝 πŸŽ€ *AL'AMIN DAGASH* *PAGE* 8⃣1⃣to 8⃣5⃣ Daddy yasake cire kudi yace gakuma sadakin Dan uwana Nan aka daura auren yaya aliya da daddy king kowa yashaida sosai Sannan abban su anty yace duk sufito za ayi magana Kowacce tanemi guri ta zauna Abba yafara magana cikin nutsuwa da fahimta Anty maryam jincewar an daura auranta da alhaji imam yasa fuskarta yacanza Sabanin sauran da fatinciki ya bayyana a fusakarsu Anty tace amma Abba ya za amin haka nifa banason shi kokadan acikin raina Abba yayi yace maryamu kenan ai duk duniya ba mutumin daya dace dake irin irin alhaji imam saboda shine uban yarki kuma mijinki na farko Saboda haka banason jin wata magana daga bakinki Mijinki zaizo yatafi dake Kamar yadda bakisaniba shima baisaniba saboda haka karki zargeshi Nan mummy tayi godiya sosai tare da sake Neman gafara agaresu wa Dan uwanta Maryam karama kuwa farinciki yakaru a fuskarta jincewar antyn ta zata koma gidan daddynta Abba yasake magana yasanar dasu sundaura auran yaya aliya da daddy king saboda yanemi auranta Yaya aliya tace amma Abba antaba aure akan aure ne Yaya Abdul yace rufe min baki tun ranar dakikazo wai kekinzo jinyar su inna daman jikina yabani bakalauba saboda kinfi watanni amma mijinki baizoba Baibugo wayaba hakan yasa nasan tabbas akwai wani Abu saboda babu Wanda baisan halin mijinki ba agidan Har meduguri naje sameshi yana ganina yace wai munzo kwashe kayane Nace mishi wasu irinkaya kuma yace au bata fada cewar nasaketa ba ai tuntuni na yarda kwallon mangwaro na huta da kuda meza'ayi da macen dabata haihuwa Nan dai muka rabu cikin zafin rai nace tsakanin da aliya Allah zaimuku sakayya Wanda yacuci wani To kinji dukanmu musan da mutuwar aurenki duk kallonki mukeyi muga iya gudun ruwanki akan boye mana kaddararki Yaya aliya tafashe kuka anty maryam tashiga bata hakuri itada mummyn dagash Daddyn al'amin yafito waya maikyau a kwalinsa yabawa mummy yace gashi mikawa aliyar musa zaikirata anjima suyi magana Mummy ta mikawa anty maryam Anty maryam takarba tace Dan Allah kiyi shiru haka yaya aliya haka Allah ya kaddara Nan dai su daddy sukayi sallama sukatafi Mummy kuma anjima driver zai dawo yadauketa Har kofar gida mummy taraka daddy itada maryam karama Mummy tace amma Gaskiya nizanfarawa yaya imam wannan albishir medadi Daddy yayi murmushi yace shikenan an bar miki Nan mummy tadauki waya bugu daya yadauka jin muryarshi a shake tasanbalafiya Tace yaya meyasameka haka nan yashaida mata yana kwance nema bashida lafiya yanzu haka Murmushi mummy tayi tace kai yaya kaidai kawai kace ciwon maryam Murmushi yamata kaman tana ganinsa yace Aisha kenan kinga laifina Tace a a kodaya amma ina maka albishir da yanzu aka daura auranka da maryam Alhaji imam tashi yayi yace Aisha karkimin wannan wasar mana Tace dagaske nakeyi yayana katambayi yaya nura yasan komai takashe wayar tana murmushi Nan sukayi murmushi itada daddy Daddy ya kalli maryam yace yargidan dafatn dazakibiyo mummyn ki kudawo gidako Maryam tadaga kai mummy tace ai gata ga mummynta ko Mumrshi maryam kawai nan mummy tariko hanun maryam suka koma cikin gida *** Dagash zaune a office dinshi Yana Mazarin mezasa daddynsa yace yana nemansa yanzu Shima yadauke kafarsa dazuwa ganin maryam ne saboda Duk mummy ta hanashi sakat Daddy ne yashiga gida da fara'arsa yace Aisha mutuminki yana hanya gobefa Mummy cikin murmushi tace wakenan yace ango mana tace wai yaya imam yace shifa Tace ai daman nasani bazai iya zama bayan yaji wannan albishir Nan tadauki takirashi yashaida mata suna tahowa gobe shida hajiyarsu Cike da murna mummy tace da hajiya kai amma naji dadi yaya kufara sauka tannan sai muje can gidan gabadaya Yace yadda kikace my sister ga hajiyar nan ma hajiya takarba wayar mummy tace hajiya Ashe hardake azuwa ganin amaryar Hajiya tace ai yazama dole naje nataho da amaryar ubana yafi nakowa Mummy tayi murmushi tace gaskiya wannan baban naki yana samun gata sosai da kulawar hajiyarsa zakisa mufara kishifa hajiya tafada dariya Hajiya kuyi mana idan kunyi zakubari dakanku nan sukayi dariya gabadayansu sukayi sallama tare da musu fatan isowa lafiya Daddy yayi murmushi yace harda hajiya kenan za azo mummy tace a harda ita wai itazata dauki amarya Daddy yayi murmushi yace to Allah yabada zaman lafiya gaba dayansu mummy tace ameen Mummy tace Ashe shi memartaba ana ta gwagwarmaya ashe har ya kyalla ido yaga aliya yayar maryam Daddy yayi murmushi yace ai tunda yaganta yamin magana mukasami wanta muka tambaya cikin ikon Allah kuwa bata da aure Daddy yace nafi kowa farincikin auren Dan uwana saboda koba komai zaisami canjin rayuwa Mummy tace Allah yabasu zaman lafiya yace ameen Dagash ne yayi sallama yashigo daddy yaganshi duk a hargitse yace kaikuma fa Son yanaganka haka a hargitse Kamar Wanda yayi jinya Dagash ya kalli mummy yaji mezatace taballa mishi harara Dagash yace kaganiko daddy duk mummy ce tahani ganin maryam ko magana ne namata Daddy yayi murmushi ya kalli mummy yace a aisha kinyi lefi babba Yanzu ina ita maryam din mummy tace tana can gidansu ganin kawayenta yasa nace tayi zamanta kawai can Daddy ya shafo kan dagash kaman wani baby yace son karkadamu nida kaina zan kaima matarka hargida sekaga dama ma mummyn tasake ganinta Mummy tayi murmushi tace ai be isaba nida 'yata yahanani ganinta ai sainaje hargidan nadaukota mudawo Daddy da al'amin sukayi Murmushi daddy yace nikuma bazan bari kifita konan da nanba bare kije kidauke masa mata Dagash yace yauwa my dad ai tunda bayana shikenan yace ina bayanka my Son kwantar da hanklainka Mummy murmushi tayi tace hade min kaizakuyi ko akayi dariya gabadaya Daddy yayi gyaran murya yace my Son yanzu watan matanka kenan da sakinsu dakayi Mummy tace wata biyar kenan Daddy yace to ina umartarka daka dawo dasu dakinsu Kaga koba dankomai Dan zumunci dakuma yadda Muke da iyayensu Saboda haka za amayarda aurenku aranar kuma kaima martarka zata tare Dagash a yanzu bazai iya musu da daddynsaba yace duk yaddda kayi yayi dadddy Mummy tace gaskiya hakan kam yayi amma wallahi karka kuskura matanka sucutar min da yarinya amana nabaka Daddy yayi murmushi yace ai idansuna da hankali yakamata su nutsu yanzu *** Washagari rahma zayyad yakaita can gidansu anty inda maryam take sosai rahama tayi kyau abinta ga cikin Dan wata uku ajikinta Shafa'atu kam agidan takwana ma tare suka karbi rahama Dan yanzu rahama da shafa'atu kawayene sosai kamar yadda mazajensu Faisal da zayyad suke Can wani daki suka shige abinsu sunata hirarsu rahama sai kallon maryam takeyi Maryam tace malama kallon nan fa aisakisa natsargu Rahma tace maryam kinganki kuwa kinyi fresh dake kinwani ciko amma anya Yaya al'amin yaganki kuwa Shafa'atu tayi murmushi tace kema dai kyafada yar uwa Wallahi inataya yayana samun zukekiyar mace kamar maryam Dan nasan huta sosai anan Maryam ta turo baki tace wai meyasa daga mace tayi aure saitazama yar sa'idone Shafa da rahama suka fashe mata da dariya kafin suyi magana wayarta yadaukara tana dagawa taga daddyntane Ya sanar da ita gashinan zuwa shida hajiyarsa aikuwa maryam tayi murna sosai tace Allah yakawo lafiya daddy yace ameen ameen yar albarka Nan maryam tayarda wayar ta tashi tayi waje dagudu Shafa da rahma suka kalli juna sukayi murmushi shafa'atu tace wallahi har yanzu yarinta yana damun maryam sosai duk wani abunda ake mata fa batasan dalilin matashiba Ikinga yadda anty asiya tahada mata wata uwar hadin Zuma jiya tamata wayo dasunan nata itakadai kartaba kowa tasha abinta aikuwa ta boye shi jiya da daddare ma tasha sosai har ina zolayarta ta sammin amma taki tace anty asiya tace kartabakowa Rahma tafashe da dariya tace zata gane kuranta ba wauta ba Nifa idan ankaita washagari sainaje gulma Shafa tace idan kinfito kimin magana mukarasa tare Dan baza abarni a bayaba suka tafa Maryam tana fita dakin da antynta take suna tare dasu maman rahma da daisauransu maryam tazauna gefen anty Ta kamo hanun anty' anty tace lafiyarki kuwa Maryam tace anty daddyfa suna hanya anty ta harareta tace sai yaya idan suna hanya Cikin shagwaba tace kitashi mune inrakaki saloon mana kema kiyi kwalliya Anty tace wani tsohon ubankin zanwa kwalliya Maryam tasake turo baki tace Dan Allah anty kitashi walalhi daddy ba tsoho bane anty tace haka kikace tunda ubankine Yaya aliya tasa baki tace maryam Dan Allah kitashi kuje anty maryam tace aikuwa saidai muje tare kema ai King zaizo yaya aliya ta watsa mata hararar wasa Anty maryam Oyo bazakiba ko to nima bazanjeba Maman rahma tace wa maryam kije kizo da masu gyaran kan suzo da kayan aikin nasu idan muka biye nasu wallahi sai aji kunya Maryam tace to mama tafito zuwa dakin data bar su shafa Tace anty shafa wai kuzo muje mudauko me sallon Aikuwa suna Neman yawo suka tashi gaba dayansu Gaskiya anty tayi kyau bakarya itada anty aliyar sunyi balain kyau sosai abinsu A ranar aka maida auran matan dagash Aymana da suhaila kuma a ranar suka tare abinsu Inda iyayensu maza suka musu fada sosai akan suzauna lafiya Dayan part din dake kallon part dinsu suhaila da aymana nan aka zuba wa maryam kayanta Matukar haduwa shashin maryam yayi saboda ba mutum dayabane Mummy da yan libiya suka zuba mata rantsatsun kayan kitchen masu kyau da tsada daddyn dagash ma shiya mata komai ba falon Daddynta kuma yarasa ma mezaiwa yarsa yabata company dinsa kusan biyar sai dai taji alert karshen wata kai maryam taga gata sosai Suhaila da aymana da akirasu akakirasu suga daki saida hankalinsu yatashi sosai Alhaji nura wan mahaifinta shima wasu dankara karan kwatuna yawa maryam masu matukar kyau da tsada Wanda akwatin zinare ma daban ne guda ashirin hudu Dagash dayagani yace sunyi amman fa shima saiwa maryam lefe haka yatafi India Dubai yasake judo kaya dasake kaso kudi kamar baisan ciwonsuba shima ashirin da hudun Haka ma dakingin anty sunbada iya karfinsu babbar yayarsu anty kuwa su kuka ,daddawa, kanunfari ,citta etc Gagarumin walima aka hada Wanda kusan manyan malaman saudiya , Sudan Nigeria da dai sauran kashashe kamarsu India doctor zakirnik sunyi wa'azi da turanci da larabaci yadda kowa zai fahimta Manyan malaman Nigeria sukuma an umarcesu da subada lecture cikin harshen Hausa Saida akayi sati ana waΓ±an walima kafin daga bisani kowa ya waste hajiyar su mummy sukatafi da amaryarsu anty maryam libiya Yaya aliya kuwa aka mikata gidan memartaba sarkin kano Itakuwa maryam harda mummy a masu kaita saida mummy takira su aymana da suhaila tabasu amanar maryam sai kusan karfe goma dai kowa ya watse Su aymana an kasa bacci anajiran aga shigowar ango Dan gulma Aikuwa shadaya sukaji shigowar mota Sallama yayi a falonsa yana sanye cikin fararen kaya kaldasu harda babbar Riga kai duk Wanda yaga dagash yasan yana cikin farinciki Da fara'arsa ya amsa musu gaisuwar kafin yashige part dinsa da wasu maka makan Leda a hanunsa Can yafito yashiga part din maryam tabbas dakin yadace dameshi sosai Yashige can bedroom dinta yaga bata ciki yasake duba Dan bedroom din yaga dai alamun da mutum anan Kasa kunne yayi yaji alamun wanka takeyi gadon ya hau ya kwanta yadauki wayarta yafara dannawa Maryam tafito cikin towel Dan karami bata taba tsamanin ganin mutumba Ta mugun tsorata ga kunyar towel dasauri takoma bathroom din dagash yace kokifito kokuma nashigo bathroom din Maryam takasa magana tashiyayi Yashiga bathroom din yace kinyi sallar isha kuwa kaitadaga mishi yace tokiyi alola muyi sallah raka'a biyu Batayi musuba tace tokafita zanyi Murmushi dagash yayi yabi umarninta yafita abin sallah ya shimda musu yafito mata da duguwar Riga da hijabi tana fitowa tazari hijabin da doguwar rigar tayi bathroom din tasaka abinta Yajasu sallah yadade yana musu addua kafin ya rike kanta yayi adduar da akeso ango yayi akan amaryarsa yace mata yana zuwa Yafita tana ganin yafita tayi saurin sa key Kafin tasauke ajiyar zuciya tacire dogwar nan tashirya cikin akayan baccinta sabbi kuma farare kal Dan maryam a sleeping dress tafison farare sosai Yunwa takeji amma ganin ba abinda zataci sai snacks da drink yasa kawai tafasa takwanta haka tare da kashe wutar dakin Dagash kuwa ledojin nan yakwaso tareda wayoyinsa Yanaganin su aymana zaune a falon basutashiba yayi murmushi yace gawannan ya ajiye musu Leda daya yawuce abinsa dakin maryamYawuce kullo kofar kallon juna sukayi suhaila tace mezan gani kaddai shizai bita dakinta Aiymana tace gashi kuwa kinga zahiri suhaila tace kenan yarinyar nan tafimu daraja Dan mudai mu muka kai kanmu bamu da matsayin da zai bimu Aymana tace aikuwa wallahi zatasha wahala Dan wallahi bazan raga mata ba kiji mummy harda wani bamu amanarta to wallahi ban rikeba Suhaila dai tayi shiru abin duniya yadameta dagash nazuwa kofar bedroom din maryam yaji a kulle sai yasa Master key ya bude Ganin dakin da duhu yasa ya kunna wutar yaje har kitchen yadauko musu plate Kafin ya yaye bargon maryam ta tashi da sauri tana kare jikinta tace haba yaya Dan Allah kabarni sanyi nakeji yace sanyi ina nan Hawa gadon yayi ya kamo sosai yashiga mata magana a kunne tayi saurin daga kai Dan kwai yasaketa ai kuwa yana saketa ta sauko kasa tana maida numfashi Murmushi yayi yasauko kasan shima madara ce fresh mai sanyi da tsada yafito da shi sai kuma gasassun kaji Dakanshi ya bata tun tana kauda kai dai tatsaya saboda yace zai mata dure Taji dadin fresh milk din nan sosai kajinma gashi ne na musamman yayi dadi sosai Suna gamawa da kanshi yagyara gurin yadawo dakin yaganta tana brush a bathroom Shima brush din yayi yadawo yasameta kan kujera tana kokarin kwanciya Bai saurareta ba yadauketa cak yayi kan bed da ita Dakanshi ya kashe musu wutar dakin yabar nabacci Maryam jikinta yadau bari alamun tsoron abinda dagash yake mata Ganin jikinta na rawa yasa dagash yamata rada a kunne Wasafa yafara canja salo can najiyo kukan maryam kuka takeyi amma oga baya hayyacinsa yakasa ban bancewa maryam budurwace Dan ni'imar dake jikinta yafi na ranar dayafara sanin a matsayin mace Maryam tasha sambatu a wajen dagash ga surutai ga azabar datasha a wurinsa kadai ma ya isheta Wallahi bashi yasamu kanshi ba sai kusan asuba yana Abu daya Aymana kuwa takasa bacci duk wani surutan dagash tana jinshi Tayi kuka kaman ranta zaifita na kishi da takaici Suhaila kam tana dakinta tana jinyar zuciyarta Dagash dakanshi ya wa maryam wanka yabarta tayi na tsarki da kanta Kafin shikuma ya wuce sallar asuba Yayi godiya ga Allah daya bashi maryam a matsayin mata yakuma roki Allah yasa wa maryam sonshi a ranta koda kwatakwacin kwatan wanda yakemata ne Ya dawo cikin gida dakinta ya wuce yana zuwa yaganta kan sallaya tana baccin wahala Dan dagani bata jin dadin baccin Tabashi tausayi sosai ga wani sonta da yataso Kitchen dinta ya nufa yadafa ruwan zafi yasa Lipton yajuye a cup yadawo daki ya zuba kayan hadi madara sosai da born vita ya hada mata da shugar Dan kadan yasamata Ya dauko magani pain reliever yatasheta yace ai kuwa suna hada ido ta fashe da kuka ya kwantar da ita akirjinsa yana lallashinta yana samata albarka yace yanzu ta tasha tea tasha magani Tabbas kam itakanta tasan tana bukatar maganin batayi musuba yayi feeding dinta da tea din yabata magani tasha kafin yadauketa yakaita kan bed suka kwanta yakwantar da kanta kan faffadar kirjinsa mai cike da gashi da kamshi Cikin ikon Allah yayi bacci mai nauyi yayi gaba da ita kafin daga baya shima bacci ya kwasheshi Cikin bacci yaji wayarsa na ringing Hanu yasa yadauko wayar saboda bayason yatashi maryam dake bacci kan kirjinsa Sunan dayagani yaga mummyshi ce Yadaga dasauri Yace mummy good mum tace morning son ya 'yata dafatan tana lafiya Ya Sosa kai kaman mum na kallonsa yace lafiyar ta kalau tana bacci ne ma Mummy tace OK ta kagaisheta ga driver nan zaikawo muku break fast dagash yace to mummy mun gode Mummy tayi murmushi tace don't mention son i can do anything for my son Yace that's my mom I love u mum in fact mummy kece rayuwata can't do with you mom Mummy tayi murmushi tace to nabarka ka lafiya ka kula min da yarinya yace i nsha Allah mom Suna sallama ya yakalli maryam dake bacci hankalinta kwance yasan tasha wahala jiya a hanunshi gashinta ya shafo yashaki kamshin kafin yazame a hankali Yashiga wanka yafito yayi part dinsa yana fita yaga matan gida ansha wanka Suhaila tace ina kwana doctor yace lafiya suhaila kuntashi lafiya taji dadin kulawar daya bata Itakuwa aymana dayake bakin cikin jiya yana nan a ranta ko takalleshi Ya kalleta yace kebaki iya gaisuwa bako Ta bata rai tace ina kwana

Chapter 17 of 18