yasa suka amince akancewa nan da shekara daya ai kaman yaune gurin ubangiji
Alhaji imam ya kudiri niyar komawa Nigeria yaje yayita bincike akan maryam ko Allah zaisa adace
***
Nigeria
Dagash ne zaune kan resting chair dinshi yana aiki a computarshi
Maryam tashigo cikin duguwar hijabinta tace sannu da aiki yaya yace yauwa batare da yakalletaba
Tace yaya Dan Allah inason zanje gidansu rahma Daga nan zamuje gidansu fareeda
Ya watsamata harara yace bazakijeba
Zatayi magana yadaga mata hanu ta tashi jiki bakwari tafito
Tana fitowa shafa'atu na sallama maryam taji dadin ganin shafa'atu sosai tace La anty ashe kina hanya
Shafa'atu tace kinyi mamaki ko Kinga jiya nabar nan yau kuma nadawoko
Maryam tayi murmushi tace a a anty nimurna ma nayi wallahi saboda naji dadin hirar mu najiya
Shafa'atu tayi murmushi ta harareta tace to yau zuwan banaki bane my hubby ne zaizo muhadu a nan
Yafi sakewa anan akan can gida
Bata karasa maganarba ta makale saboda dagash hango can bayan maryam ya folding hannayensa yana jinta
Maryam dabatasan meshafa tagani ba tayi murmushi tace wallahi anty na soyayyarku da yaya Faisal yana burgeni gaskiya kunyi dace da juna
Ganin shafa'atu takasa magana yasa maryam juyawa tankalli inda shafa'atu ke kallo itama ta tsorata sosai
Yace kuna kanananku daku kunsan soyayya ko ke shafa bakiji kunya ba kizauna da wannan yarinyar wai kina mata maganar saurayinko metasani
Kekanki mekikasani bare ita da secondary school dinma yanzu tagama
Maryam ta turo baki tana kunkuni
Shafa'atu dai batace komaiba Sai kayi hakuri yaya take fada
Yace ke baby biyoni yajuya yakoma falonshi
Shafa'atu kanta yadaure tarasa wacece babyn gani tayi maryam tana Dan dire direnta da kafa tana turo bakin tayi hanyar dakin yayan nata
Shafa'atu kusan suman tsaye tayi saboda ganin bakon lamari Dan ko a mafarki bazatayi tunanin yayan nasu yana da sauki hakaba
Wai baby to kodai daman haka sunanta yake
Tayi murmushi tace ikon Allah tana kan tunaninta taji anyi tafi da hanu firgit tafigita
Sai dai ganin me tafin yasata murmushi Faisal tagani
Yace matsoraciya harkin tsorata tayi murmushi ta ai dole ina gidan boss ne fa suka yi dariya gaba dayansu
Dagash kuwa yana zaune yana aikin gabanshi maryam hartagaji dazaman jiranshi
Sai daya gama komai kafin yajuyo yace wayo shafa'atu suna burgeki ko
Maryam ta turo baki tace nifa bance ba
Yace mekikace tace bakomai yace nayi karya kenan ko tace nidai bance kayi karya ba
Yace wato bakyason cigaba da karatu ko kinfison soyayya ko ana hure miki kunne
Maryam tace kodaya ni insha Allah saina cika burina nazama abinda nakeso nazama a rayuwa kafin nayi aure
Ya kalleta da mamaki yace aure wai ke harkinsan Kalmar aure baby
Maryam tace bansaniba amma dai hakan nacewa yaya jabeer yayi hakuri bazan iya auransaba har sai gama karatu
Kuma yanzu yace zaijirani dagash yayi saurin Daga mata yace enough baby
Oya get out of my room stupid girl
Maryam ta kalleshi ta rau rau da ido aikuwa tafashe da kuka abinta
Mamakin kukan nata yakeyi yace lafiya kike min kuka
Cikin murya me sanyi da shagwaba tace bakaibane ka tsoratani
Dagash yace God help me yadafe kai
Yatashi ya haura samanshi itakuwa maryam nan tacigaba da kukanta
Zuwa yayi wanka yafada yafito cikin kananun kayansa
Ya ganta tana gun daya barta yace baby haryanzu oya jeki dauko mayafi kizo kirakani
Maryam tayi mugun mamaki Dan baitaba Neman rakiyarta ba sai yau amma sai boye mamakinta
Tatashi batare da ta kalleshiba tayi dakinta wanka tashiga tafito ta zura doguwar Riga abinta ta haugado Dan bacci tariga tasaba da baccin rana
Dagash kuwa yayi tajira kozata fito amma shiru kakeji wai malam yaci shirwa
Shigowar Faisal da shafa'atu ne yadawo da shi daga tunaninshi
Ya kalli shafa yace ke kiramin yarinyar nan
Shafa'atu tayi kofar maryam tashiga da sallama taga tana ta risgar baccinta takure AC din dakin
Shafa'atu murmushi tayi tace kai wannan yarinyar akwai kyau ita bacci ma kyau yake mata
Fita tayi abinta tace yaya bacci take
Cikin mamaki yace bacci fa kikace tace a bacci
Yace jeki taso ta batayi musuba takoma
Faisal yakalli dagash yace babban yaya yakamn kana bawa matana wahala ne haba Dan Allah kabarta haka ai zaryar tayi yawa
Dagash ya watsa mai harara yace Dan iska ka wani nanikewa yarinya karama kazama kaman soko
Faisal yayi murmushi yashafa gemunsa yace ai nadade dazama sokonta tuntuni
Kaga kuwa kobakomai dole ta kalleta a matsayin abokin mijin ta kaikuma ka kalleta a matsayin matar abokinka
Bawani batun wada kanwa sai anzo gida
Takaici Yakama dagash ya dauki trowing pillow ya wullawa Faisal
Faisal kuwa yasan yagama kular da dagash cikin tsanin dariya yakasa magana yazauna kawai yanacigaba da dariyarsa
Itakuwa shafa'atu suna drama da maryam ne maryam tace alamfur kanta naciwo shafa tayi murmushi tace kitashi muje kifada naga kedin tadabance a gurinshi zaijiki
Maryam tazaro ido tace wa ni caf Dan bakiga tsawar dazu yadaka minbane
Nan dai shafa'atu ta rarasheta suka
Maryam dake rataye dankwalin dohuwar rigar dake jikin ta
Tazauna kasan carpet tace yaya Faisal ina wuni suka gaisa
Maryam ta kalli dagash tace gani yaya baikulataba yacigaba da danna wayarsa
Sai dayaga dama kafin yace menace kiyi tace kayi hakuri namanta
Yace ok tashi kije kishare compound din gidan kaf a Garden area kije duk kigoge kujeru da komai nagurin
Maryam tace to ta tashi tayi hanyar waje yabita da kallo cike da mamaki shifa jira yake tabashi hakuri
amma saiyaga ta nufi aikin dayasata
Hada ido sukayi Faisal yaga alamun dariya yakesonyi
Cikin haushi yace Faisal dauki budurwarka or what ever kubar min gida
Inkuma kaki zakasamu kafarta akarye
Faisal yarike kunne yace afuwan muntafi karka illata min mata Dan tafi matanka kyau
Shafa'atu dama tana waje can gurin maryam yace Honey zo inkaiki gida kinji
Inkika biye maryam da dagash zaki kwana dukansu taurin Kaine dasu
Duk yadda zakice tabada hakuri bazata bayarba yakarasa maganar yana dariya
Shafa'atu tace kuma wallahi hakuri kawai zatabashi zai barta
Maryam tayi murmushi tace wai Dan badama yaya yasa kanwarsa aiki saikuyita tunanin lafinayi
Kodaya ba abinda nayi kawai dai yayi niyyar sani aiki ne
Takarasa maganar tana murmushi
Faisal yace wa shafa'atu kinko honey
Shafa'atu tace naji aidaman nasan halin kayana
Maryam dai murmushi tayi abinta tacigaba da abinda akasata
Dagash ne daga can samanshi yana kallon maryam a wahale take aikin
Cikin takaici dagash ya zago saijitayi kawai an damki kunnenta
Cikin shagwaba tace yaya zafi wallahi mena maka kayi hakuri bazan sakeba
Yana janta yace ok saikinga za a taba lafiyar jikinki zakibada hakuri ko
Tace kayi hakuri bazan sakeba
Har cikin dakinta yakaita yace change your slipas
Ta turo baki tadauki plashoe tasaka yasake kama kunnenta har mota da kanshi yabude motar yasata ya kullo
Ba maryam ba harta security dinsa na gidan sun jinjina al'amarin nan
Saboda duk yadda kuke tunanin dagash yawuce nan akan zafin kai dajinkai
Saigashi yau dakanshi yabude wa mace kofa
Sundade suna mamaki
Shikuwa dagash ba abinda yadameshi da kowa abinda yagadama yakeyi
Maryam kuwa ta rike kunnanta tace wallahi rikonka dazafi
Ya harareta yace oya tied your head tace a a yaya aidan kwalin karamine kabarni na dauko babba
Yace roll it as I said dasauri maryam tayi Rollin Dan karamin dankwalin doguwar rigar a akanta
Itafa wannan kayan manyan mayafai take samusu saboda yadda suke bin jikinta
Ita daya barta ma kawai tayafa akan zaifi mata amma wannan rolling ita duk surar jikin a waje
Ta turo baki yana tafiya haka kawai yake jin nishadi
Sai daya farazuwa dagash shopping complex
Yashiga batare da yace tafito ba yana shiga kuwa ma'aikatan sukayi ta kawo gaisuwa sai dai daga hanu kawai yake musu
Yabada umarnin a kawo ice cream masu kyau yadan na wayarsa sakamon ganin sunan sweet mom dayagani
Yace mummy wai yaushe zaki dawo nayi missing dinki
Mummy tayi murmushi daga bangarenta tace to sarkin korafi gani air Port dinka nayi landing
Cikin murna yace waw dagaske tace kaci danku karya zanma
Cikin dariya yace am sorry mom gani nan zuwa karshiga kowani mota
Mummy tace na nawa kuma sunbada mota akaini gida
Dagash yace ok ganinan zuwa gidan
Yakashe suka kawo mishi ice cream din suka wuce dashi mota
Ya bisu a baya nan suka bude mai yashiga ya tada motar
Yadauko ice cream din dasuka saka a kurar baya ya ajiye kan cinyar maryam
Tabude farinciki yaka mata Dan tana matukar son vanilla ice cream irin Wanda yaya jabeer yake kawo musu school ne kullum sai yakai musu
Cikin murna tace yaya nagode sosai batare da takalleshiba tabude abinta tafara sha
Ganin bagidanshi suka nufa yasa takalleshi tace yaya ina kuma zamu baikulataba
Sai gani tayi sunyi hanyar gidan daddy
Suna isa masu get man yabude musu kofa
Dai dai lokacin mummy mata fito daga motar da aka wota
Dagash yafito da sauri ya rungume mummyn shi saboda sunyi missing din juna
Tace kai Son anya kuwa kayi missing mom dinka kuwa
Yace meyasa kika ce haka mom tace yadda kayi kyau kayi fresh mana
Murmushi kawai dagash yayi
Maryam dake ganin uwa da danta tafito daga motar ta durkusa harkasa tace sannu da dawowa mummy
Mummy cikin mamaki ta kalli dagash shima yakalleta
Tsaki taja tayi hanyar cikin gida dagash yayi bayanta
Maryam cikin mota takoma abinta
Next page
Your comment is needed
Fans
More comment more typing
Voted & share
*Signed by ummu afan*π»
[15/07, 1:09 PM] SIS UMMY: πππππππ
π‘π‘π‘π‘π‘π‘
πππππ
π‘π‘π‘π‘
ππππ
π‘π‘
π
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of 'YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
π G.W.Fπ
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO ummu afan fans group Allah yabar zumunci ina jin dadin comment dinku over wallahi Allah yabar zumunci β€β€β€β€β€β€β€β€β€
_π‘AL'AMIN DAGASH FANS GROUP_ 4π‘
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more π€much love to your love and care
π *AL'AMIN DAGASH*
*PAGE* 3β£6β£to4β£0β£
Al'amin yabi mummy har part dinta yace meyafaru ne mom
Mummy ta mishi kallon banza tace son Ashe dagaske ne abinda ake fada min akanka
Yadda suka gama da mahaifinka kaima sukeson gamamin dakai
Dagash yace am sorry mom ban fahimci mekike nufiba
Nan mummy tace me yarinyar takeyi a motarka
Dagash ya dafa kai yace God help me
Haba mom kidaina bin maganganun ummy fa
Yarinyar nan amana dad yabani kuma am very sure ina riketa kamar yadda yace
Kuma kema ina son kirage tsanarsu a ranki saboda rayuwa
Cike da mamaki mom take kallon dagash tace son yau Kaine da min wa'azi
Tadaga hanu tace Allah nagode maka da kanuna min wannan rana
Ta dafa shi tace nabari son amma ina kamin alkawari ba abinda zaishiga tsakaninnka da wannan yar matsiyatar
Dagash yace haba mummy bazaki daina bako tace am sorry son
Da wannan yarinyar amaryar dad dinka
Murmushi yayi ya kamo hanun mummy suka zauna kan bed yace haba mummy keda kanki zakibada shaidar danki kananun yara basa gabana
Kuma namiki alkawarin da zaran dad yadawo zan dawo da ita nan
Ina bata kulawa ne saboda my dad requested
Mummy tayi murmushi hankalinta ya kwanta da jin maganganun son din nata
Tace shikenan my son nayarda dakai
Dagash yace that's my mom
Yace to yanzu dai me wannan tsohuwar tabayar akawo min
Mum tayi murmushi tace sai kakirata katambayeta kunfi kusa
Dagash yace kedai mum kifadi gaskiya idan bata bada komai akawo min yanzu namata saki talatin tawaya
Mummy tayi murmushi tace a a to maida wukar ai sako sosai ma tabayar abaka
Yace Allah yasota
Dagash yace mummy ya my dad imam
Mummy tace yana nan ai yace kuna gaisawa
Yaya nurane baka kiransa sosai
Dagash yace ai shidinne number dinsa baicika shiga
Nan sukayi ta hira da Mum
Sai kusan karfe shida saura yafarga da yar mutane a mota
aikuwa yawa mom sallama
aikuwa abin yaba mom mamaki sosai da baisa mata rigimar abinci ba
Tace to Allah yasa dai bawani abinsuka sakawa danta a abincinsu ba inbaka ba ai abindubawane ace tun tasowarshi baitaba cin abincin kowaba sai nata
Tashi daya ace yafara cin na yarinya karama abin yabani mamaki sosai
Mummy kenan maganar zuciya take tayi itakadai
Dagash yaga maryam bata mota harzai koma ciki yadubota sai ya hangota gurin sweeming pool tasaka kafarta a ruwa tana waya abinta
Cike da mamaki ya laluba wayarsa yaga baya taredashi ya tabbatar wayarsace
Tsayawa yayi yakasa kunne yaji dawa take wayar
Sai yafahimci da maman take wayar
Sai data gama ta ankara da mutum agun Ashe
Yace tashi mutafi gida batayi musu ba tabishi suka dau hanya
Nazeefa dake tsaye daga inda take tace to kodai soyayya suke da yaya sai kuma wata zuciyar tace kai mezaiyi da wannan karamar yarinyar
Tsaki taja takoma ciki abinta
***
Yau jumma'atu babbar rana Wanda yayi sati daya da dawowar mummy
Shafa'atu da maryam zaune a falon tare da matan gidan kowacce tana abinda ke gabanta
Shafa'atu da maryam dai kallon sukeyi abinsu kowacce tayi kyau kamar asaceta
Tsabanin matan gidan da kullum cikin English wear suke su aganin su hakan yana faranta ran dagash tunda shima baya mu'amala da manyan kaya
Maryam kuwa sanye take cikin atampa super Holland Riga da skirt Wanda yayi kaman angwada ta cas ajikinta komai ya zauna mata tayi dauri mai kyau abinta
Shafa'atu kuma tana sanye ne da Arabian dress sunmata kyau sosai
Kowa yayi nisa kan abin dayakeyi
Dagash ne yafito cikin shirinsa na kanun kaya as usual dai
Tunda ya doro ido kan maryam yaga tabalain tafiya dashi kai wannan yarinyar duk kayan data saka saisun mata kyau kamar wata aljana
Ya dade a tsaye basu saniba suhaila ce ta Ankara dashi taga maryam ya kura wa ido kishi yakamata
Gashi badama tayi magana
Shafa'atu tace sannu da fitowa yaya maryam ma tajuya danufin tagaisheshi taganshi yayi cikin shigarshi dayasaba
Ta turo baki ta kalleshi tace haba yayana yaufa Friday ne
Yatsare ta da ido Dan bai fahimci abinda take nufiba
Tace Dan Allah kacanja kayan nan kasa manya shafa'atu cikin tsananin tsoro tadinga tabo maryam akan tayi shiru kar tajawa kan ta
Maryam ta lura da abinda shafa'atu take nufi hakan baisa tayi shiruba saida ta dire a point dinta
Dagash murmushi yasake yace baby wadan nan basa min kyaune maryam tace kodaya ai nasan danka lura suna maka kyaune yasa kakason sasu
Murmushi yayi Dan kadan Wanda yabawa dimple dinshi daman lotsawa
Yace oya tashi kije kizabo min Wanda kikeso nasa
Maryam ta tashi da murna tawuce part dinshi
Ba su suhaila ba hatta shafa'atu saidatayi suman zaune saboda tsananin mamakin wannan al'amari ko a amafarki bata taba tunanin yayanta zaibi ra'ayin daba nashiba
Saboda ba yadda daddy da mummy basuyiba akan yadinga saka manyan kaya yaki sai ranar sallah shima yana dawowa daga masallaci zaicire ya ajiye shikenan
Aymana tafashe da kuka ta tashi tadauki key din motarta tayi hanyar gidansu
Suhaila kuwa takaici bakin ciki ba abinda bai hadu yamata yawaba
Dagash kuwa tunda maryam tawuce dauko mai kayan dazaicanza yake waya baibi takansu ba balle yasan halin da suke ciki
Maryam kuwa tafito dawata haddadiyar shadda harda babbar rigarta da hula da alamu dai ma baitaba sawa ba
Ya kalleta ya kalli kayan yace baby wannan ai kin hadani da wahala
Maryam ta zumburo baki tace gaskiya suzaka saka yaya
Murmushi yayi yakarba yakoma ciki
Maryam kuwa tadawo tazauna a inda ta tashi shafa'atu ta tsareta da ido
Maryam tace kai anty shafa'atu wannan kallon haka saikace kinsamu yaya Faisal
Shafa'atu tayi murmushi tace ai al'amarin naku ne keda yaya abin al'ajabi
Maryam bayasa Mayan kayafa sai ranar sallah amma kiga abin mamaki wallahi yau inbishi inga yadda su mummy dama mutanansa zasu dauki al'amarin
Maryam batace komaiba tayi murmushi tace anty kenan
Dagash ne yafito cikin kayansa da maryam tabashi
Kai masha Dan gaskiya Al'amin dagash dayasan irin kyau da tsari da manyan kayan nan suka mishi dayacigaba sasu
Maryam tace kai yaya na wallahi kafito wallahi Dan da daurin aure zaka ba Wanda zaikalli angon kaizaka koma abin kallo
Tace saura hular yasaka akansa saboda baisaba ba bai iya saka hularbama
Maryam tace yayana barin gyara maka
Shafa'atu tayi saurin daukar wayarta tabude camera
Dai dai lokacin da dagash yadan sunkuyo saboda maryam tsamu saukin samasa shafa'atu tadauka kai baramin kyau yayi ba hoton saikace irin free wedding pictures din nan
Sai kuma lokacin data saka din yayi murmushi yana kallon itakuma irin tana so tayi dariyar nan bata so hada ido
Tarike rike hancinta tana dariya a hankali
Kai gaskiya hotunan bakarya sunyi kyau sosai
Guda biyu kawai tasamu damar dauka tayi sauri maida kanta TV gudun karyaganta
Suhaila ta tashi itama tazari mayafi tayi gidansu
Kai kara
Dagash yatafi masallaci abinshi
Yana fita shafa'atu ta tashi ta dafa kafadun maryam tace maryam Dan Allah kifada min gaskiya
Kuna soyayya da yaya na ko
Maryam jitayi maganar yamata girma ina ita ina wannan basarake mutumin dahar zatayi tunanin soyayya suke
Maryam ta kalli shafa'atu tace anty mekikqa gani yasa kika fadi haka
Nan shafa'atu ta mata bayani
Maryam tace anty shafa'atu wallahi babu soyayya tsakanin Nina da yaya
Yaya yana daukana ne kamar yadda yake daukarku
Kuma batun saboda da kike magana zaiya yuwuwa zama dana yi agidan nan ne
Shafa'atu tayi murmushi ganin yadda maryam duk tabi ta rude
Tace shikenan maryam intayi wari maji
Amma fa ko ahaka kuka tsaya kin yaki wadan nan matan nasa masu siffar mazan shashai
Maryam batace komai ba sai yanzu talura da basa falon
Tace ina su antyn suke shafa'atu tayi murmushi tace duk sunyi waje cikin fushi
Maryam tace nashiga uku
Wallahi bada wata niyar nasa yaya yacanja kaya ba Allah yasa badan haka sukaji haushiba
Shafa'atu tayi murmushi tace kai amma kema akwai yarinta sosai maryam agunki
Inbahaka ba aikema kinajin maganar nan kinsan saboda abinda kika wanda suyakamata suyi amma basu da tunanin hakan aini kina mugun burgeni shiyasa kikaga na nace miki ina koyan wasu kyawawan halayenkine maryam
Maryam dai bataji dadin abinba
***
Daddy yakira wayar dagash alokacin yana motane zuwa gida daga airport
Dagash cikin murna yace dad yanaga number Nigeria
Dad yayi murmushi yace ai ina mota ma zuwa gida nacewa mummynka kartafada maka surprise dinne
Kaga yanzu masallaci zanwuce tunda lokacin juma'a yayi saikazo
Dagash yaji dadin dawowar daddy sai dai yana adduar Allah yasa kar dadddy yace maryam takoma gida
Tunda mamanta tadawo haka kawai yaji yadamu
Ana idar da sallah dadddy ya wuce gidansa yasamu an yi komai Dan tarbarshi
Mummy tasha kwalliya da lapaya saikace wata balarabiya tayi kyau sosai
Hajiya zabbau ma ba laifi tayi kyau da ita saidai batakama kafar uwargida sarautar mata ba mummy
an zazzauna sai dai abinda bai wa daddy dadiba shine ba Wanda yatambayi matarshi lalle ba karamin tsana sukawa maryam ba
Daddy yadauki waya yakira dagash yace kataho min da 'yata naganta
Yakashe wayar su afnan da nazeefa duk suma suna zaune kan dining din ana shirin cin abincin gaba daya
Shafa'atu tashigo dawowarta kenan daga gidan Dagash tace la sannu da zuwa daddy ya amsa yauwa shafa'atu tace dady ina anty kobatare kukazoba
Daddy yaji dadin tambayar shafa'atu yace tana can nima nazo nadubakune na koma yar albarka
Shafa'atu tace Allah sarki antyna barinzo nakirata mugaisa
Sallmar dagash yasa kowa yamaida hankalinsa kanshi
Tabbas dai dagash ne a fuska amma banda jikin
Daddy da mummy suka kalli juna cikin tsananin mamakin son yau shine da manyan kaya
Dagash murmushi yayi yaja kujerar gefen daddy da mummy
Yazauna shafa'atu dai ta kunshe dariya daman za arina wai ansaci zanin mahaukaciya
Shigowar maryam ne cikin falon yasa itama suka maida kallonsu kanta
Haka kawai daddy yaga dacewar Dagash da maryam shiyasa yayi wani murmushin manya
Dagash yace duk kunsamin ido kufadi abinda yake cikinku mana kafin dad yayi magana
Maryam tadurkusa harkasa tanagaida daddy tare da tambayar mamanta
Daddy yayi yayi maryam tazauna kan dining taci abinci taredasu taki
Shafa'atu ta sauko kasa suka zauna kan carpet
Dad yace wai mekefaruwane son you are totally change
Tell me the secret my Son
Mummy tace ai yanzu al'amarin son abin tsorone
Hajiya zabbau tasaka tsalam tace to ai dole yacanza tunda anbashi abinda akabawa mahaifinsa
Dad zaiyi magana Dagash yarufe mishi baki
Dagash yace daddy aini aganina ba abin mamakibane tunda watanku biyu saudiya kaida mummyna kuna min addua
Kunga Dan kundawo kunga canji ai baikamata kuyi mamakiba
Daddy yace hakane son nafi kowa murnar kasancewarka a haka my son
Dagash yayi murmushi sukayi ido biyu da maryam yasakar mata murmushi ta sunkuyar dakanta kasa
***
Aymana da mummynta zaune gaban kasurgumin boka
Suna fada mishi matsalar su yakece da dariya yace mekukeso a muku akanshi
Mummyn Aymana tace somuke yazama sai abinda tace dashi zaiyi ta mallakeshi kawai tako ta ina ko iyayensa karyaji maganarsu sai namu boka yakece dariya yace angama
Zanbaki magani kije kiyi wanka dashi kitabbatar ya kusance ki bayan kinyi wanka da wannan maganin duk yadda zakiyi kiyi ya kusanceki bayan kinyi wankan idan bahakaba akwai matsala
Nan sukabada kudi sukayi godiya suka dawo gida
Dagash kuwa dayamma yasamu wani kiran gaggawa daga America suna da meeting
Ya kalli daddy yamishi bayani daddy yace sai katashi kaje kashirya bara nasa amaka booking kona night flight ne ko Dagash yace ok to dad dama suna lambun gidan ne shida dad dinsa
Next page
Your comment is needed fans
Ina alfahari daku over wallahi
Vote & share
*Signed by ummu afan* π»
[15/07, 1:09 PM] SIS UMMY: πππππππ
π‘π‘π‘π‘π‘π‘
πππππ
π‘π‘π‘π‘
ππππ
π‘π‘
π
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of 'YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
π G.W.Fπ
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
I DEDICATE THIS PAGE TO YOU SIS SIS DUMMY'S GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN YADDA KIKE YI A GROUP DINKI KEEP IT UP β€
_π‘AL'AMIN DAGASH FANS GROUP_ π‘
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more π€much love to your love and care
π *AL'AMIN DAGASH*
*PAGE* 4β£1β£to4β£5β£
DAGASH na isa gida yakira maryam yace tahada mai kaya kala biyar
Tace yaya tafiya zakayi yace a tace yau yadaga mata kai kawai yazauna yana dannawa
Maryam ta zazzaba mishi kayan tsab tagama komai
Yace yauwa good girl tayi murmushi tace to Allah ya kiyaye hanya yace amin nagode baby
Sai can kuma kaman me aljanu ya danki kunnanta yace karkifita koina
Cikin shagwaba tace wash yaya dazafi yace ai daman zafin nakeson ya miki saboda kar kisaba maganata
Yasaketa bayan yagama mata warning
Har gurin mota tarakashi
Sai alokacin yatuna da mutanen gidan yadauki wayarsa rana tafarko kenan daya taba kiransu
Nan da nan ya shaida musu zaiyi tafiya na sati
Zasuji alert ta accounts dinsu
Aymana da suhaila suka dawo gida
Itadai suhaila basu je Ga bokaba
Sai munafurci da aka koya mata yadda zatayi ta kori maryam agidan
Kwanan dagash uku datafiya
Maryam nadakinta bayan tagama komai ta kwanta abinta
Dagash yayi diran bazata karfe Tara nadare yadawo
Suhaila daman tana gida tace yau can zata kwana
Aymana ce kawai tayi murnar dawowarsa ganin zata samu daman aiwatar da aikinta
Nan tawage bakin tana mishi sannu da dazuwa bai ki amsawaba ganin Dan sakin fuska sai taji dadi cikin yanga tabishi zuwa part dinsa tana yanga
Yana shiga bedroom din shi yafada wanka
Aymana tayi saurin dauko swan water a fridge tabude ta wurga desire tablets wato maganin kara karfin sha'awa sosai
Wanda idan har mutum yasha maganin tofa idan baisamu maceba
Akwai matsala dan sai yayi karamin hauka sosai maganin yanada karfi
Dan tasan halin wulakancinsa sai yajuya mata baya yayi baccinsa shiyasa tayi maganinsa da wannan maganin
Dagash nafitowa aymana tace sannu
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 12 Chapter of 18