Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
yaya nan ma ya amsa mata yashirya cikin kayan bacci Zai kwanta aymana tace dauki robar ruwan ta siyaya mishi tace Ga ruwa yaya Yakarba Dan yana bukatar ruwan sanyi sosai yasha har yabata kofin takara mai Tace barinje nayi wanka nadawo Baice mata komaiba saboda wani bacci dayakeji Ga gajiyar daya kwaso nan da nan bacci yadaukeshi Aymana ba inda bata duba ba amma ba maganin data karbo daga gidan boka Hankalin aymana yatashi tadauki waya takira mummy dinta amma bai shigaba Tace aikuwa yazama dole naje gida yanzu inbahakaba ai akwai matsala Ta tashi tadauki key din motarta Dan taje gidan Tadauko tana da tabbacin a jakar mummy tabari Taduba agogo karfe goma na dare Megadi ma saidaya tambayeta hajiya lafiya kuwa Ta harareshi tace bansaniba Tayi waje abinta fuuuuu gudu take sosai Tana danyi nisa kuwa yansanda suka tareta Dagash cikin dare yaji kaman ana mintsinin sa yatashi aikuwa ba abinda yake bukata sai matanshi Mika yayi sosai yatashi kaman wani mahaukaci yayi dakin aymana amma bata nan yayi dakin suhaila itakam ma a kulle a lamun bata nan Yadauki wayarsa yakira Vicky ina itama wai bata dawoba daman dazai tafi America itama suka wuce Lagos da saurayinta Ina hankalinsa yafara barin jikinsa idan baibiya bukatarsaba zai iya hauka Tashi yayi cikin tashin hankali yanufi dakin maryam Ya na shiga ya kunna hasken dakin maryam yaganta kunce da alamun tana jin dadin baccinta sosai Yace kiyi hakuri baby I can't control my self Komawa dakinsa yayi fesa turaren dayake da tabbacin maryam bata sanshi da wannan turaren ba Yafito jiki narawa ya turo kofar dakin maryam yasake kunnan wuta da alamu akwai abinda yake nema can yaga dankwalinta Yayi saurin dauka ya kashe wutar dakin gaba daya duhu sosai ba yadda za ayi kaga Wanda kedakin Ya haugadon yasa Dan kwalin dai dai bakin maryam ya daure Jin ana daure mata baki kaman a mafarki yasa tabude ido ba ba halin ihu Sosai sukafara fada da maryam Sai dai ina karfi badayaba nan da nan yasamu daman cire mata komai najikin ta Jikinshi na rawa saboda bakon al'amarin dabai taba tsintar kanshi aciki ba Maryam tun tana kuka tana yakarsa da hanunta yasamu ma yadamke hanunta Allah yabashi ikon maida maryam babbar mace wani ihu tasa wanda baya fita Tashidaya kuma tayi shiru Ashe suma tayi shikuwa dagash ina baisan abinda kefaruwaba saboda yafita a hayyacinsa akan ni'imar da Allah ya hurewa maryam Saida hankalinsa yadawo jikin sa jin bata motsi yasa hankalisa yatashi Dan ya tabbatar ba numfashi ajikinta Yace nashiga uku nakashe musu yar mutane Dasauri yadauko ruwa yayyafa mata aikuwa ta farfado dawani mahaukacin ihu tana kuka mai cinrai Yaso ya taimaka mata amma ba halin hakan haka yayi saurin komawa part dinsa Yana shiga bedroom dinsa hasken dakin shi ya haska kashi ganin jini ajikinsa yace oh my God baby kiyafemin Yakama ta nakasance dake a wannan lokaci amma hakan bazai yuwu ba saboda bazaso kisan Nina keta miki budurcinkiba Wai meyasameshi meyasa ya aikata wa innocent girl haka wannan aikin Shiba giya yashaba balle yace a buge yaje dasanin sa yaje gareta Sosai ya damu akan abinda ya aikata wa maryam ko a wani hali take oho Allah yabaki lafiya baby na Allah yamiki albarka kiyafemin I can't control my self that's why Wurin fridge yanufa danufin daukar ruwa daga can gefe yaga gidan magani yadauka kuwa yagani Tabbas wannan maganin Aymana tasamishi a ruwa Da badan bayason asiranshi ya tonu ba da zata raina kanta sai ya wulakanta mishi rayuwa To waima meye asalin dalilin daya sa tasamishi wannan abun bayan tasan bazama zatayi agidan ba Yace Allah ya isa tsakanina dake Aymana dole zan miki hukunci dai dai da abinda kikasa na aikata wa yar mutane Shiryawa yayi cikin daren yabar gidan gidanshi na G R A yatafi yaje ya kwanta amma bacci ya gagareshi sosai yake tunanin kasancewar shi da maryam Jiyayi kaman duk su aymana su suhaila harma da Vicky duk yaji azuciyarshi cewan kaman da maza yakasance kwatata bawacce ta kamo kafar maryam Ashe manyan matan ma suna sukatara baiwa da ni'ima yana tare da babyn sa **** Maryam kuwa tayi kuka kaman ranta zaifita ajikinta taga mummunar kaddara Ancuceta acuci rayuwarta yanzu mezatacewa antynta mezatace wa yayan ta Sai da akaga ba yayanta za shigo mata cikin dare Tace ya Allah kadauki raina kar antyna taga wannan mummunar kaddarar daya afka mata Idonta ya kumbura sosai gashi ta kasa tashi duk yadda takai tamotsa azaba ne yake damunta Dakyar dai ta tashi tayi wanka tagyara jikinta amma fa zazzabi mezafi yarufeta amma haka tayi saurin cire bedsheet din gadon Dan ya baci takai bathroom haka wanke dakyar Dan gudun tunuwar asirinta idan tabarshi yasa ta lallba ta wanke Ko shimfida wani batayiba haka ta kwanta taja bargo harkanta tana rawar sanyin Sosai zazzabi ya cafketa har asuba idonta biyu dakyar ta tashi tayi sallah takoma gado bacci mekarfi ya dauketa Washagari **** Shafa'atu na tashiryawa abinta Dan tana son zuwa gidan yayan nata wajen maryam Hajiya zabbau tace shasha kawai kedai kullum a hanyar zuwa gurin wannan matsiyaciyar yarinyar nan Nazeefa tace ai su riga sunshenyeta sai dai addua kuma Afnan tace ai wallahi kekam shafa'atu kinji jiki kullum kina hanyar zuwa wajen Mara kunyar yarinyar nan ita ba komaiba sai girmankai Shafa'atu ta kalli afnan a yamutse tace kingama to naji zanje ina ruwanku danine Konima zaku hanani ne 'yan rainin hankali kawai Hajiya zabbau tadau salati tace shafa'atu saboda sunfadi gaskiya shine kikeson kimusu rashin kunya Shafa'atu batace komai ba tayi waje abinta tana isa gidan taga bakowa a falon direct dakin maryam ta wuce Tana shiga taga maryam kwance cikin bargo dasauri takarasa ta yaye bargon aikuwa ta razana da jin jikin maryam zafi rau Cikin rudewa shafa'atu tace meyasa meki haka maryam Ina ba baki sai hawaye kawai kefita daga idon maryam Shafa'atu ta tashi tace barin taimaka miki mutafi asibiti Maryam tace a a kibarni kawai anty bana son asibiti Shafa'atu tace yazakice bazakije asibiti ba bayan jikin ki yayi zafi sosai maryam dai taki tafiya asibiti Shafa'atu ta tashi tashiga cikin bathroom tahada mata ruwan wanka Ta taima kamata aikuwa maryam tana sakafa akansa tanafara tayi wani ihu sosai saboda azaba Shafa'atu ta rikice tace sannu maryam ko kafarce take ciwo sosai haka maryam tace jiyane nazame a bandaki Shafa'atu tace or sorry kinji daure kitashi dakyar shafa'atu ta kamata zuwa bathroom din kafin tadawo ta shimfida mata bedsheet Ta dafa mata indomie da ruwan tea Maryam tashirya cikin doguwar Riga amma fa saida shafa'atu tayi ta matsa mata sannan tadansha tea din da abincin Tabata maganin zazzabi data aiki driver yasiyo Tasha itakanta tadanji dadin jikin ta sosai Sai dai kuma hakan baisa maryam tadaina zubda hawaye ba Shafa'atu tace wai maryam bazaki daina kukan nan ba ko * Aymana kuwa bayan tadawo bata tarar dagash agidan ba tadauki waya takirashi Yadaga yace mata yana airport ne Cikin rudewa aymana tace kakoma kuma Yace daman ai Abu kawai zandauka already nayi buking fly daman so sai nan da two weeks zan dawo yakashe wayarshi rana tafarko da al'amin ya dauro alwala yaraya wannan dare da salloli da istigifari Aymana haukane kawai batayiba saboda tariga tayi wankan maganin tun agidansu Yanzu shikenan sunyi asarar kudinsu kudi sosai suka narka kafin akabasu maganin Shikuwa dagash wayoyinsa yakashe gaba daya saboda bayason adameshi Haka shafa'atu tazauna da maryam tana jinyarta sosai maryam taji dadin zaman shafa'atu da ita Sati biyu da faruwar hakan maryam ta warke sosai sai dai damuwa da rashin sakewa Ga wani uban rama datayi tasake haske sosai tayi kara kyau saidai rashin walwala Su rahama da fareeda ne sukazo tunsafe ana hira amma banda maryam daga murmushi sai kallo take binsu dashi fareeda tace maryam duk kinyi sanyi ina bakin ne Rahama tayi murmushi tace daman nasan za arina tu da yayanta yayi tafiya takoma kurma Shafa'atu dake jinsu tace nima nalura da maryam anya baciwon son yayana bane Rahama tace yauwa anty shafa'atu Ashe kingane Fareeda ta kalli maryam kallon tuhuma Tace menakeji maryam Allah yasadai badagaske ba ne abinda nakeji Maryam batasan lokacin data fashe kuka meciwo tayi dakinta Suka kalli juna gabadayansu Next page Your comments is needed fan's *Signed by ummu afan*πŸ’» [15/07, 1:12 PM] SIS UMMY: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€ 🎑🎑🎑🎑🎑🎑 πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€ 🎑🎑🎑🎑 πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€ 🎑🎑 πŸŽ€ *BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM* *Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of 'YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI* 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟 G.W.F🌟 *Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest* I DEDICATE THIS PAGE TO MAMAN IBTISAN GASKIYA INA ALFAHARI DAKE OVER SIS ALLAH YABAR ZUMUNCI INAJIN DADIN NICE COMMENT DINKI KEEP IT UP ❀ _🎑AL'AMIN DAGASH FANS GROUP_ 🎑 Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai Comment harda read more πŸ€”much love to your love and care πŸŽ€ *AL'AMIN DAGASH* *PAGE* 5⃣1⃣to5⃣5⃣ hajiya zabbau cikin tashin hankali ta nufi dakinta ta dau waya takira mummyn Aymana tace kunsan kuwa abinda kefaruwa Mummyn Aymana tace a a saikin fada Nan hajiya zabbau takwashe duk abinda yafaru tafada mata ai kuwa mummyn Aymana tayi wani wawan ihu tace karya sukeyi wallahi Auren nan bazai taba yuwuwa ba yaranmu suzama shara kenan agidan mijinsu to bazaiyi yuwuba Mummyn Aymana tace hajiya zabbau dan kizo kisameni muwuce gidan malam yanzu nan Hajiya zabbau tace ganinan zuwa yanzu kuwa wallahi nima ina bayanku ** Maryam ce durkushe kan gwiwarta tana kuka tace anty dan Allah kiyi hakuri Nabata miki rai Anty tayi murmushin dole ta taso dago maryam suka zauna kan bed tace maryam baki min laifi Marin Dana miki ma nayi ne saboda raina yabaci amma bawai dan kinmin komai ba Maryam tace anty dan Allah karkibari a aura min yaya wallahi bana sonshi bazan iya auranshiba Anty tace to maryam yazanyi kinga yadda alhaji yamana hallaci ba yadda za ayi nayi jayayya dashi Nima ba ason raina hakan zata faruba kodan mummynshi yadda take nuna tsanarta akanmu bazanso hada jini da ita ba Cikin kuka maryam tace yanzu anty kema kin amince kenan anty tace kema yakamata kiduba girman hallacin da alhaji yamana karkibashi kunya Cikin kuka maryam ta tashi tayi dakinta Tafada gado ita babban damuwarta ma Yadda yayan nata zai sameta ba cikakkiyar maceba Ansha fada musu a islamiya akan budurci yadda maza suke matukar daraja mace saboda shi To ita yazatayi ta iya auran yayan mezatace mishi Zai dauka ma asali ita yar iskace kukanta ya tsananta sosai Ta ga dai kukan bazai fishshetaba tadauro auwala tafara nafilfili *** Mummyn dagash zaune kan sallaya abin duniya yabi duk yadameta Wayartace yafara ringing tana dauka taga alhaji imam ne cikin sanyi jiki ta amsa wayar Yace a a Aisha yanaji muryarki haka mummy zuciyarta takasa rike damuwarta kawai sai ta fashe da kuka Nan hankalin alhaji imam yatashi yace tayi shiru tamishi bayani Tama rasa mezatace mishi Kawai sai tace ba wani abubane yasata kuka illa halin dayakeciki Alhaji imam yasauke ajiyar zuciya yace Aisha kicigaba datayani da adduarki insha Allah inajin nasara ajiki na Mummy tace addua ai kullum cikin yimaka nake saboda yanzu hakama kan abinsallah nake inata muku addua Yace kanwata Allah yamiki albarka kema ya kareki daga sharrin makiya Tace amin yaya tace yaya kace zakazo bakazoba Kuma naga lokaci nafiya saikasa lokaci kuma kaki zuwa Yace zanzo insha Allah nan sati biyu Aisha daga yanzu bazan sake dagawaba da izinin Allah inaji ajikina nakusa haduwa da farincikina Mummy tace Allah yasa yaya wallahi Dana fi kowa farinciki Nan dai sukayi sallama Mummy ta sauke ajiyar zuciya itadai tasan koda yayanta zaisamu yarinyar dayake fada to tayi aure kuma tabbas zaishiga matsalar datafi nayanzu To wai mashin meya hadasu da har yake nemanta haka Allah dai yasaukaka al'amarin ***** Aymana durkushe kan gwiwarta tana kuka kaman Allah ya aiko ta tana dan Allah mummy karbari yaya ya auri wannan aljanar yarinyar wallahi zai iya korummu agidan saboda ita Mummyn Aymana hankalinta yatashi ganin yarlelenta nakuka haka Tace kwantar da hankalinki basu isaba yanzu zamuje wurin malam musake mishi kudi yamana aiki kawai akansu gaba daya Suhaila ma haka ta yita tayar wa mummynsu da hankali sosai mummyn tashiga damuwa sai dai ita bata iya zuwa wurin malamaiba Kawai dai ta iya kirsa da munafurci kalala dan haka ta zaunar da suhaila suka shiga kulla wa da kwancewa Dagash zaune a office dinsa yana ta kiran wayar maryam taki picking Zayyad ne ya kura mishi ido Dagash yace kaikuma lafiya da kallo haka Zayyad yace ai kallo dole a kalleka saboda you are totally change yau Kaine da mace kana kira tana rejecting kanasake kiranta gaskiya maryam tayi a rayuwa Dagash yamaka mishi harara yace ai saitafada min dalilin dayasa take rejecting call dina Zayyad yafashe da dariya yace daga baya kenan Faisal yashigo yakalli zayyad yace kaikuma wannan dariya haka saikace rahama tayi kira Zayyad yace mutuminkane kawai yake raina mana hankali yafada soyayya kuma yanaso yayi mata iko Faisal ya kalli Dagash yace wayafada maka zaka mata yadda kakeso Dagash yace duk da ina son ta bazan dauki raini bazan canja daga Al'amin da kukasaniba Faisal yace na nawa kuma ai tafaru takare wai anyi wa me dami daya sata Dagash yace zanbaku mamaki zayyad nawa kuma kaidai ai sha'ani kaji Faisal yace nima fa ma antambayo min kuma anbani shafa'atu nan da two weeks din dady na yaroka a hada dana Dagash Zayyad yace a haba dai nizakubari a baya ai kuwa nima yau zankai maganata gurin daddy zakusha mamaki Dagash ya kalli Faisal yace kaikuma saboda raini shine zaku hada kanku dani ko Faisal yace afuwan babban yaya amma fa da anason girma kaman ka zayyad ma Yakama ta yafara Jan girmanshi a gurinka Dagash yace kuma fa hakane babban wa ko to babban yaya aje akai maganar gaban manya saboda asamu ashiga daga ciki Zayyad da Faisal suka kwashe da dariya Zayyad yace dayake basabawa kayi da biyayyar ba ma bata dace dakaiba Dagash yayi murmushi yana juyi kan kujerar shi **** Mummyn Aymana da hajiya zabbau zaune gaban boka ne ko malam suke ce mishi su sukasani Dariya yayi aikinsu amma sai an aiki aljanu birinin sin Za atura wa alhaji aljanar dazata shiga jikinsa yaji bayason duk wani Wanda yashafi amaryarsa bare kuma har yasake tunanin aurawa Dagash maryam Murna sosai sukayi suka zuba makudan kudade sukayi gaba Hajiya zabbau tace zata dawo kuma amata aiki kan mummyn Al'amin a tsaneta agidan *** Antyn maryam tana zaune itada Lil Al'amin a falo yana cinyarta Maryam kuma na kitchen tana daura abinci daddy yakira wayar anty tasameshi a dakinsa Anty tana zuwa daddy yataso yakarbi lil Al'amin itakuma ya riko hanunta suka karasa ciki Yace daman maganar bikin nan angama da maganar kayan daki companyn mu dake Singapore nabasu order na komai Nakiraki ne muyi maganar abinda kike bukata keda yarinyata maryam nagame da hidiman biki Tunfitowar anty hajiya zabbau ke labe a bayan ta tana musu labe Taso taji sabanin abinda kunnuwanta sukeji a yanzu ai kuwa takado dakin irin hidaman da Daddy ya anty da Maryam sosai kishi yakamata Itama ai auran yarinya zatayi meyasa baimata hakan ba Sun shiga uku idan dai maganin nan baici alhajiba dasake ** Bayan fitan anty zuwadakin daddy Maryam tana kitchen tana hada milkshake dinta dan kullum tagama abinci saita hada tasha tanason abin sosai Haka kawai jikin yabata da mutum a kitchen din nan sakama kon kamshin turaren daya daki hancinta yasa ta saurin juyowa Tarazana fuskar nashi dan yau kam a Prince Al'amin yazo mata Cikin in ina tace sannu da shigowa yaya yamaka mata banzan kallo yace meye dalilin dayasa nake kiranki kike rejecting call dina Maryam ta turo baki Cikin shagwaba tace bakomai yaya kainane yake ciwo yace oh really zo naji naga bakin karyar Ya matso tamatsa yakamo kunnenta yace nizakiyiwa karya ko cikin kukan shagwabar dayake rikita dagash tace yaya dazafi fa yace ai zafin nakeson kiji Dakyar tasamu yasaketa yace kikawo min abinci ina falon anty Yana fita maryam tace kai wannan mutum akwai issa saikace dashi tadafa abincin Ya zauna kan kujerun falonsu maryam rana ta farko kenan daya taba zama a falon yanayin tsabtar gurin a burgeshi sosai Mummyn shi tana da tsabta sosai sai dai ita yan aiki take sawa sugyra mata koina bata son datti kokadan shiyasa ma yayi gadonta To yaga wadanda dakansu ma suke komai kaman basu San wahalar jikinsu ba Shidai gaskiya idan ya auri maryam girki kawai za ta mishi aiki kuwa zai sa adebo mata yan aiki ta huta kawai bayason ta wahala Maryam ce ta kawo abincin a tiren ta ajiye Yadaga ido ya kalleta yaga tazaro wani katon hijabi Dafe kai yayi yace oh my God Baby bana ce miki banason kidinga sakamin hijabi bane baikisan nan da kwana bakwai kina gidana bane Tobanso tashi kicire kizo serving dina abinci am hungry Maryam zatayi magana yadaga mata hanu Ta turo baki tacire hijabin ai kuwa yatsareta da kallo tsaf Ta tsargu hartasa abincin baisaniba tace ga abincin Yace kefa tace niba yanzu ba yace nikuma nace yanzu zakici tace dan Allah karka sank dole yaya milkshake kawai zansha Yace nima kinzuba min tace zakashane ka iya sha kuwa Yace mezaihana idan dai kema kinsha tace shikenan tacika mishi cup Bissimilla yayi yafara cikin hadaddiyar jalouf rice Wanda yasha kayan lambu da nama sosai acikinta Sosai yake jin dadin abincin Tace baka tambayi lil dinkaba yace ai nasan inda yake Maryam tace au Ashe kaganshi kenan yace yana gurin daddy Maryam tayi murmushi tace haba ai shiyasa naga kasake mana ashe kasan anty bata nan Dagash yayi murmushi metsada yace waya fada miki inajin kunyar anty Maryam yayi murmushi tace hummmm Yace baki yaddaba ko zanbaki mamaki to Yakurbi milkshake din yaji dadi har kunnenshi yace wai dame dame ake wannan abun da har kike son yimin rowarsa Maryam tayi murmushi kawai batare datace komai ba tadauko pillow daya tasa a bayanshi Dagash yayi murmushi yana enjoying moment din sosai jiyake kaman karsu rabu inama da aransu da zai kasance da Maryam a haka bazai gaji ba Yace baby maganar lefenki ba Sai yaga tabata rai sosai ta turo baki Dagash yace wai mekike nufine idan namiki maganar aure sai kibata rai tace yaya nifa wallahi tsoro nakeji gabana yana faduwa Ba lalle ka iya zama daniba idan har Kasan abinda kedamuna Dagash ya kura mata ido yasan abunda take nufi zurfi cikin yahanata tayi magana yaso tayi magana ne yanuna mata shi zai aureta a yanasonta a haka Amma taki fada mishi komai sai dai kawai tayi ta kaucewa **** Abu ya gagara fa wa manyan mata da sunki saka mummyn zayyad aciki saboda kartasan abinda suke ciki Ita mummyn Aymana tana son su kwace gidan ne itakuma hajiya zabbau tana son anty tabar musu gidan amma abin yaki ci yaki cinyewa Sai kawai suka nufi gidan alhaji dan asabe suka mummyn suhaila suka zauna suna mayar matada komai Mummyn suhaila tace au kuda kuna ta kona ta kona kudinku gurin malaman karyar nan ne aikin banza Tace ai wannan aiki sai kirsa da hada tuggu Hajiya zabbau tace kaman yaya kenan hajiya Nan mummyn zayyad tashiga tsara musu yadda zasuyi kuma hajiya zabbau ita zata musu wannan hadin da suka kulla Akan wai tasamu wani katon tabiyashi yaje dakin anty idan dai daici daddy zaishiga Sai yayi kaman shi kwarton antyne yasaba zuwa ma Hajiya zabbau da mummyn Aymana suka yi shewa sukace lalle hajiya kinsan kan duniya Tace a to mudun wasane Nagidana ma tarata nakeyi rana daya alhaji zaiyi waje da ita wallahi Daga ita har agolarta mummyn alyamana tace mutane sunzo duk suna son hana mu jin dadi rayuwa Mummyn zayyad tace ai barni dasu shi wannan dan ma kallonshi nakeyi wallahi indai ina raye bazai taba auran yarinyar nan rahama take kowa ba Itama inan ina Neman hanyar dazan kulla musu kulleliya subar min gidan kowa ya tsanesu Nan dai suka rabu cikin farinci kaman sun samu biyan bukata *** LIBIYA ALHAJI IMAM zaune a katafaren office dinsa yayin da abokinshi alhaji sudaise yake ta faman yimashi nasiha akan ya hakura kawai yayi aurenshi ya tabbatar idan yayi aure zai rage mishi radadin abinda ke damunsa Alhaji imam yadago da kanshi yakalli yakalli aminin nasa yace sudais bazaka gane abinda zuciya ta yakeciki ba Tunda nake bantaba fadawa wa wani wannan sirrin ba sai kai yau zanfada maka koda zuciya ta zai dan damama Alhaji sudais yace ina sauraronka Alhaji imam yace idan bazaka mataba nataba tafiya Nigeria wani aiki na tsawan shekara biyu ko Yace kwarai kuwa Nan da nan alhaji imam yakwashe labarin komai yafada mishi Alhaji sudais yace innalillahi wainnanirirairaju'un ya mai mauta sau uku Alhaji imam yace abinda yasa sauran bandamu dasuba su dasaninsu hakan tafaru sakamakon kwadayin kudi dasuke yi Kuma dukansu ba budurwa acikinsu kaga sunsaba da rayuwar ma kenan Amma ita wannan yarinyar maryam yarinyace sosai dan bazata wuce shekaru shatakwas ba aduniya kuma kamila ce sosai dan ganin danayi mata cikin hijabinta naganta Nasa yarana suka dauko min ita na aureta da karfi naso a washagarin auran nasaketa ta tafi sai dai ina naji ba irin mace da ake saka lokaci dayabane Sai nabarta tare dani harna sati Sakamakon kiran da akamin jikin hajiyarmu yatashi shine nasaketa nasa suka maida ita garinsu Tunda daga kan yarinyar nan har yau bani da nutsuwa bani da kwanciyar hankali Allah ya jarrabeni da matsanancin sonta a raina kuma a yadda nake gani idan har bansamu maryam bazan taba aureba har abada a rayuwata kuma haka zan mutu da son maryam a zuciyata Alhaji sudais yarasa bakin maganane yayi shiru yace na tausaya yarinyar nan sosai To yanzu baka sake komawa ba tunda kasan garinsu Alhaji imam yace naje garin nami labarin ance ai mahaifinta yabar garin gabadaya da iyalansa sunko cikin garin medugiri Alhaji sudais yace ya ilahi Allah ka kawo mana taimako Hawaye ne suka karasa saukowa daga idon alhaji imam yace kataimaka min sudais narasa yadda zanyi wallahi kwalwata yatoshe Gashi hajiyarmu da yaya nura suna tunanin wai ko bani da lafiyar yin aure ne dasunsan abinda na aikata da sunyi Allah wadai da halina Alhaji sudais yace ya isa haka abokina kayi shiru kayarda da kaddara kacigaba da istgifari da neman gafarar Allah Abinda zamuyi yanzu shine duk inda yarinyar nan take a Nigeria dole mu aje komai muje munemota Kanemi gafararta batun wai kayi tunin samun ta matsayin mata wannan kacire azuciyarka tariga tayi aure Kukan alhaji imam ya tsananta yace kana nufin narasa maryam kenan har abada alhaji sudais yace kayi hakuri mana imam kazama namiji bansan ka hakaba kayarda da kaddara mana wannan Abu tabbas jarabawa ubangiji ya jarrabeka dashi saboda ba halinkabane no shaida ne akan ka imam Sosoi alhaji imam yake kuka kaman karamin yaro saboda azaban tausayin kanshi idan baisamu maryam a matsayin mata ba Nan suka yanke shawarar zuwa Nigeria Neman maryam da danginta **** Rana bata karya sai dai uwar diya taji kunya yau Allah yakawo mu auren AL'AMIN ZAYYAD FAISAL Wanda za a daura karfe hudu na yamma Gida yacika makil da mutane dangin su daddy da abokan arziki Hajiya zabbau ma da yan uwan ta Mummyn Dagash ma kannanta da matar babban yayansu duk sunzo Sai kawayenta manyan hajiyoyi sai matar shugaban kasa da mata gommonini duk suna bangaren mummy Ana tayata Murna yayin da ita kuma zuciyar fal da bakin cikin wannan Abu sai ganin mutane ta boye komai a ranta Allah sarki anty ita ba fita ko ina suke ba batasan kowa dan haka dakinta bakowa sai kawayen maryam kuma suna can dakinta ma Matan megari ne daman zasuzo to suna hanya basu isoba Sai a yau anty tayi kukan dangi sosai daga karshe ta goge hawayen ta tashiga wanka Dai dai likacin da Hajiya zabbau

Chapter 13 of 18