takira katon gardin nan a waya tace yazo zata bude mishi hanyar baya yashigo
Haka kuwa akayi tsaf yashigo ba Wanda yaganshi yashi harcan bedroom anty na taimakon Hajiya zabbau
Itakuwa anty tana bathroom dinta tana aikin kuka tagama wankan har ta zura doguwar Riga amma tana ta aikin kukan rashin iyaye
Daddy suna zaune a compound din gidan sa shida su alhaji dan asabe suna tattauwa
Sai yaga motar da yabayar aje a dauko su matan maigari sabada anty tadan ji dadi
Cikin farinci ya musu iso har part dinta
Yanuna musu kujera suka zauna yace yace bara nakira muku ita tana ciki ne
Kafin daddy yakarasa dakin anty sa shegen gardin nan yafara magana kamar haka
Kai amma Gaskiya maryam kinsan kan duniya wato dan kinga bakowa a ashashinki shine kika zamu inzo gidako
Shifa wannan tsohon mijin naki yana dauka kedin wata ta Allah ce ko
Dan Allah kiyi sauri kufito daga wankan nan nima na watsa nace kibari muyi tare kince na tsaya kifara saboda kifita da farko
anty dake durkushe bandaki taji kaman magana a bedroom dinta sai tayi saurin budewa dai dai lokacin da daddy yabanko kofar yashigo
Jiri ne kefaman diban daddy saboda abinda yaji kuma yagani
Maryam dinsa takawo mai kwarto daki
Matar dayake so fiye dakomai ya yarda da ita
Ai kuwa wannan katon yafara shikenan kinja mana maryam yau asirinmu ya tuno anty ta daga hanu tasa akai tace nashiga uku
Waye kai dan Allah kafadi gaskiya cewan bansan ka ba
Wallahi alhaji bansanshi ba tana kuka daddy kuma da idonsa suka canja kala zuwa ja yace kincuceni maryam kinci amanata maryam
Duk hallacin Dana miki ace da wannan Abu zaki saka min
Ya bar dakin dasauri anty tabi bayanshi tana kuka tana wallahi alhaji bansanshi ba sharri aka kulla min
Daddy bai saurareta gashi duk inda suka wuce sai abinsu kafin wani lokacin gida yadauka ai kwarto adakin amaryar alhaji
Maryam suna daki bata San meke faruwaba ganin su nazeefa sukayi sunbanko kofar dakin
Nazeefa tace to kina ga uwarki can an kama ta dabkwarto yau dai asiri ya tuno
Cikin zafin nama maryam ta tsinke na nazeefa da kyawawan marika har uku
Tace har kin isa kidan ganta uwata wanann kazamin aikin ban dau mataki ba
Tana gama fadin yahaka tayi waje falo ta nufa ganin taron mutane a falon yasa gaban maryam faduwa ta karso taga antynta a tsugune tana kuka
Muryar daddy taji yanacewa nasakeki saki uku maryam
Iya Kalmar dataji kenan ta yanke jiki tafadi kasa sumammiya anty tayi kan maryam tana maryam kitashi dan Allah karki mutu kibarni kedai kika rage min yanzu
Anty asiya ta zo aguje itama ta tallafo maryam din sai suka ga jini na zuba yana bin kafar maryam
Anty shukura tayi salati ta dauki waya takira doctor nabila ba afi minti biyarba ta karaso tana ganin maryam tace ai bari tayi tasamu miscarriage ai kuwa anty kukan ma yakasa zuwa saboda tashin hankali
Kasa kawai take kallo takasa motsi
Falon yadauki magana Hajiya zabbau tace Allah mungode maka da maka da tuni asirin munafukan agidan nan
Mummyn Dagash tace nice da godiyar Allah ashe an yi rufarufa za a aura wa Dana yarinyar datagama yawon taxubar dinta to ta Allah bataku
Kowa da abinda yake fada Mara dadi akan su anty
Daddy king da alhaji dan asabe jikinsu duk yayi sanyi ballantana uban gayya daddy
Shigiwar Dagash da alhaji imam da abokin shi alhaji sudais ne yasa kallo yakoma Kansu
Dagash yace mekefuruwa haka agidan
Mummy cikin jin dadi tace Allah yasoka my Son da ka rainin dan shege agidanka
Kan dagash yadaure kafin yayi magana Alhaji imam yace mekike fada Aisha tace ai yaya bazaka gane ba mushiga kawai kuhuta kwaji komai
Kaman daga sama yaji muryar da bazai taba mantawa dashiba a rayuwarsa anty tadago kai tana kuka tace Allah meyasa baka kashe ni ba kafin zuwan wannan rana
Caraf idonsu cikin najuna cikin tsanin firgici anty tazuba razanannar kara tana nuna Alhaji imam da hanunta tayi bayan tafafi anty asiya tayi saurin tareta
Alhaji imam kuwa salati yake ta na natawa yazube shima dagash ne yayi saurin taroshi
Mummy tace wai me kefaruwane bangane ba na shiga uku na
Next page
Your comment is needed
*Signed by ummu afan*π»
[15/07, 1:12 PM] SIS UMMY: πππππππ
π‘π‘π‘π‘π‘π‘
πππππ
π‘π‘π‘π‘
ππππ
π‘π‘
π
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of 'YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
π G.W.Fπ
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers*
Dedicate this page to duk wani wanda page 41 to 45 yatabashi to nabashi kyautar wannan page keep it up keep smiling keep pushing don't ever think to ignore my novel saboda zai muku anfani zai nishadantar daku πππππππππππ
Gaskiya masoya Al'amin ba abinda zance akan wannan touching hearts page din sai godiya saboda yanuna tabbas ana tare so I choose page 41 to 45 to be my best page much love to this page πππππππππππππππ
π *AL'AMIN DAGASH*
*PAGE* 4β£6β£to5β£0β£
Al'amin zaune a gidanshi dakusan two weeks kenan yana cikin ta kuma ba abinda yakeyi sai ibada kuma alhamdullila yana jin saukin zuciyarsa
Ya dauko wayarsa ya kunna
Kaman jira akeyi yaga kira yashigo yana dubawa yaga Vicky ce wani sabon tsanarta yaji tsaki yayi ya rejecting call
Sai kuma Ga kiran zayyad yana dagawa zayyad to mutumin tunda naga number din Nigeria nasan kasauka kenan
Dagash yace ai tunjiya nayi landing ina gidana na GRA
Zayyad yace ok ganin zuwa nima ina kusa da GRA din dagash yace ok saika karaso
Mummy zaune falonta suna waya da yayanta Alhaji imam yace next months zai shigo Nigeria tace to Allah yakawoka lafiya amma dan Allah ka kawantar da hanklinka yaya
Wallahi damuwarka yana affecting dinmu sosai ni anyama yaya ba aljanabace kuwa
Alhaji imam yayi murmushi yace Aisha kenan bazaki fahimta bane
Maryam yarinya ce sosai dan I was think ko Dana Al'amin ma yagirmeta
Kuma mutumce kaman ke mummy taja numfashi tace to Allah yasa adace yace amin Aisha kiringa sani a adduarki tace insha Allah yaya Kaine mutum nafarko a adduata
Sukayi sallama ta ajiye wayar cike da tausayin dan uwan nata
Zayyad yayi sallama a falon dagash
Yaganshi kwance kan doguwar kujera
Zayyad yace subhanalla Dagash kaga yadda karame kuwa
Murmushi yayi yace ai dole na rame zayyad ace mutum ba 'abincin kirki sai snacks ai dole
Zayyad yace dan iska ashema laifinkane wai kai yaushe zakadena wannan akidar kyamar taka
Abincin mutum biyu kawai kakeci a rayuwarka
To aidakasani sai kayi tafiyar da ita maryam din
Jin zayyad ya ambaci sunan maryam yasa gabanshi yafadi
Zayyad bailura da hakan ba yacigaba da maganarsa
Yace amma dai yakamata ka koma gida yau ko tunda kace tunjiya kana gidan nan
Dagash yace yanzu kuwa bara nayi wanka nafito mutafi
Dagash yayi parking a parking space na compound dinsa yafito cikin kasaita kamar yadda yasaba
Maikatan gidan suna ta gaisuwa yana daga musu hanu
Yana shiga falon tunda yaga baiga su suhaila a falonba toyasan basa nan
To ina maryam ya tambayi kanshi yatura kofar dakinta
Yaganta kan abin sallah tana ta tunani da alamu ta Dade a haka
Karasowa yayi yasa hanu yacire tagumin datayi frgit maryam ta zabura ganin dagash ne gabanta ya mugun faduwa
Gani take zaigane abinda yafaru da ita
Yace lafiyanki kuwa tayi murmushi tace lafiya kalau yaya kawai dai banji shigowarka bane shiyasa naji tsoro
amma yaya karame kasake haske lafiya kuwa
Murmushi dagash yayi yace nayi kanwata da abincinta Kinga kuwa ai dole na rame beside ma kema kinrame baby meyasameki kinyi rashin lafiyane
Maryam tace a nayi kuma anty shafa ta kuladani dagash yazaro ido yace shine baki fada minba baby
Wani hospital kukaje maryam tace bamuje asibiti magunguna ta karbo min yace no banyardaba zansake dubaki da kaina bayan nahuta banason musu
Me kika dafa ne kitemiki dan al'amajiri
Maryam murmushin dan almajirin dayace takeyi ta tuna rabonta da shiga kitchen ma ta manta shafa'atu tace me dafa musu abinda yasauwaka
Ta tafi school ne duna da lectures
Ta kalleshi tayi murmushi tace to kaje kahuta zan dafa maka Abu maisauki yanzu insha Allah
Yaja hancinta yauwa good girl yamata murmushi yafita daga dakin maryam ta bishi da kallo
Tashi tayi tashiga kitchen din tafara shirin girka mashi abinda zaici
Shafa'atu tayi sallama ganin Maryam bata daki saitayi nocking din toilet
Bata ciki sai tafito falo ganin kofar yayanta a bude yasa tashiga harsama ta haura tasameshi har yayi wanka yashirya cikin wata lallausar farin yadi half jamfa ya balain mishi kyau shafa'atu tayi sallama tagaida yayan nata yace a a shafa'atu kindawo tace a yaya
Yace ya lectures kina karatunko baki bari soyayya ya rinjayi karatunkibako ta sunkuyar kanta tace ina yi yaya
Shigowar maryam cikin doguwar hijabinta da tiren abinci yasa shafa'atu mamaki
Tace au dama ciwon duk na rashin ganin yayane
Kafin maryam tayi magana dagash yayi yace ai ba itakadai bane tayi missing din nima bakiganni ba kwana biyu babu nice food dinta
Shafa'atu tayi murmushi tace gaskiya kam karame sosai
amma itama maryam yaya harda rashin cin abincin
Ya kure maryam da ido sosai yace hakane baby bakyason cin abinci ko
Maryam cikin salon muryarta tace inacifa yace banyardaba
Zonan muci abinci tace yaya nakoshi yace banason musu
Ba yadda zatayi haka tadauki spoon tana ta jujjuya abinci batayi tsammani ba taga yakawo abinci bakinta
Shafa'atu ganin kaman ma sun manta da ita agun tace barinje na watsa ruwa
Tace maryam Allah yasa da wannan abinci ba yaya kadai kikawa ba maryam dai murmushi tayi abinta
Tace yaya zanci dakaina yace banyardaba haka yasauko kasa shima yana bata shima yana ci
Tundaga wannan ranar kulawa ta musaman take samu daga yayan nata
Abin yana mugun daga hankalin mummy sosai tarasa yadda zatayi
***
Bayan wata biyu maryam hankalinta ya Dan kwanta sakamakon kulawa datake samu wajen yayan nata
Duk yadda su Aymana da suhaila suka kaiga ganin sun takura wa maryam basu samu damaba
Maryam tana zaune a dakinta tana zaune kan resting chair fruit salad tayi takesha
Dagash yafado dakin murmushi suka sakarwa juna murmushi karasowa yadauki fruit salad din yafarasha
Yace kinsan meye ta girgiza kai alamun a a yace to daddy yakirani anty ta aihu 'Dana miji yau dasafe
Maryam cikin tsananin farinciki tace Alhamdullilah lalle ma anty shine bata fada minba cikin murna tafara kokarin kiran anty a waya
Hajiya zabbau bakarakaramin hauka taso tayiba jincewar anty ta haifi yaro namiji
Sosai tashiga bakincikin abin har yakaita ga takasa zama ta samu mummyn Aymana dazancen nan da nan kuwa tabata shawarar da zuwa gurin boka
Mummyn al'amin kuwa ba abinda yadameta ita damuwar daman akan uwarce karta jamusu tsiya saboda ance idan talaka ya rabi mekudi zai iya talaucewa
Takira daddy dakanta tamishi barka yaji dadi sosai Dan baiyi tsamanin hakan ba
Sai dai yayi yayi sugaisa da anty taki acewarta itafa ba abinda zai hadata da amaryar daddy
Kwanansu anty shida acan bayan ta haihu suka dawo Nigeria saboda so yake ayi suna sosai
Ranar suna daddy yawa yaro huduba da AL'AMIN wato dai yawa dagash takwara kenan saboda tsananin soyayyar dake tsakanin daddy da dagash yasa yawa dagash takwara
Sosai dagash yaji dadi dama gashi tunda yadaura idonshi kan yaro yaji yashiga ranshi
Yaron sosai suke kama da daddynsa komai nasu daya
Dagash yayi rawar gani sossai yasaki kudi wa takwararsa
Har ya mallakawa lil al'amin jirgi guda daya Wanda yake mallakin dagash yabashi kyauta sosai daddy yaji dadi sosai
Harda gida abin dai ya daddy dadi sosai yayin da mummy ma bata damu da kyautar da danta yayi ba saboda itama taji dadin yadda daddy ya karrama danta nata kwallidaya
Hajiya zabbau dai mutuwane kawai batayiba
Anty asiya kuwa yau take hanyar zuwa shiyasa aketa murnar zuwanta
Sosai dangin su daddy suka zo suka taya shi murna anci ansha sosai
Maryam kuwa taki rabuwa da jaririn
Antynta tayi kyau sosai tasake dawowa yarinya shakaf kowa yaganta bazaice tana da kaman maryam ba gaskiya daddy ya iya kiwo sosai
Maryam ta kalli anty tace anty na kinga yadda kika dawo kuwa ai bawanda zaiyarda cewar wannan uwatace sai dai ace yayata ce
Anty tayi murmushi tace kinci gidanku
Kebakiga inda kika komaba ko Maryam kinyi kyau sosai lalle a gaida wannan yayan naki
Lokacin da muka barki wajenshi hankalina baikawanta ba kwatata amma Dana ganki a yanzu na tabbatar da ya rike minke yadda yakamata Allah yasaka da alkairi
Shigowar anty asiya ne yasa Maryam shiru daga maganar datakeson yi
Anty asiya da murmushi ta karasa wajen anty tana murmushi tace koda bansani ba kece small mama dinmu ko anty tayi murmushi tace asiya ko
anty asiya tayi murmushi tace la ashe nima zakiganeni
Anty tace haba asiya ai tunda naji kince small mama nagane wacece duk da banganki a fuska ba ainasan muryar ki
Anty asiya tayi murmushi tace toyanzu dai ina kanwarmu Maryam ita nakeson gani
Anty tayi murmushi tace to ga Maryam a bayanki tana nane da jarari kamar bazata ajiyeba
Anty asiya suka hada ido da Maryam tayi saurin cewa anty sannu da zuwa
Anty asiya takasa magana ta kalli anty tace small mama yanzu kina da budurwa kaman Maryam what's a surprise
Anty batace komaiba Maryam tayi murmushi tace kema kema dai kya fada anty asiya saboda haka daga anty kinkoma yayata Dan nasan kona fada bazasu yadda ba
Anty asiya tace gaskiya kam ba mai yadda
Tace amma gaskiya Small mama Maryam ta dabance ai tafiki kyau ma sosai duk da kema din batayan baya bace wajen kyau
Anty tace ina zaki hadani da Maryam asiya baruwana duk sukayi dariya gaba dayansu
Anty asiya takarbi lil al'amin
Tace kai masha Allah gaskiya baby maikyau duk tunranda aka haifeshi naganshi ta watspp
Anty asiya tace anty saura kihaifo mana mace maikama da sis Maryam kyakykyawa
Anty tayi murmushi tace rufa asiri asiya wani haiuwa kuma wannan ma Allah yaraya
Anty asiya tayi murmushi tace ai insha Allah yanzu kifara
Nan dai sukayi ta hirarsu
Bayan sati uku Maryam na zaune a falon antynta tana kallo
Sai taga wayarta nakara tayi kaman bazata dauka ba
Sai kawai ta daga abinta aikuwa al'amin yazo gidan yace futo kisameni a falo
Yakashe wayar shi Maryam ta tadauki hijibinta tasaka tayi hanyar falon
Shikadai tasamu agurin nan tazauna yace wato kinbar gidana shine harni kinbari ko baby
Maryam tayi murmushi dayake sata takara kyau sosai
Tace bahabane yaya yace oya jeki kawo min lil al'amin kizo muyi hira
Ta tashi tana murmushi tana dawowa da lil al'amin dagash yakarbeshi yaji dadin ganin yaron Dan indai yazo gidan to yakan sa adauko mishi yaron
Duk da bawani iya rike jararai ya iya ba sosai
Maryam tayi ta mishi dariya
Mummy ce ta fito ganin dagash da Maryam bakinciki yakamata
Takaraso gurinsu tace son wai yaushe zakafara jin maganata agidan nan
Meyasa kullum kake Abu kaman karamin yaro ne
Bana hanaka mu'amala da wannan matsiyaciyar yarinyar bane jinin matsiyata mayu matsafa dabbobi Wanda ba abinda suka sani sai zuwa gidan boka da malamai
Duk abinda ake was Maryam agidan baitaba damunta ba sai wannan zagin mummyn nayau din Ashe kuwa duk a kunnen antynta
Dagash yace haba mummy why meyasa zakiyi haka for God sake wannan kalmomin naki sunyi yawa akansu
Kafin dagash yacigaba anty ta matso kusa dasu tasamu fuskar maryam cikin zafin rai ta zabbaga mata mari tace kukan mezakiyi maryam tunda muke a rayuwar mu babu inda aka taba cimanata mutunci irin wannan
Kinsan meyasa namareki sosanake kiji zafin aranki sannan kuma kisan maganar dazan fada miki kidauke da muhimmanci
Su hajiya zabbau ana jin hayaniya dukansu suka taru a falon
Dinjin wainar da aketoya wa sosai taji dadin cin mutuncin su maryam da mummy tayi anty asiya kuwa cikin bakin ciki takoma daki takira daddy a waya
Su naxeefa kuwa da afnan abin nema yasamu
Anty tacigaba da magana Maryam banyarda ko hanya yasake hadaku da Al'amin ba wallahi idan kikasake nasake ganinku tare sai tsine miki maryam
Cikin tsananin kuka maryam tadago ido haba wannan wani irin masifane antynta bata taba zaginta ba bare ta sa hanu ta taba lafiyar ta
Sai gashi yau har tana ikirarin tsine mata da gudu takarasa dakin su tabar falon
Anty ta kalli mummy tace hajiya mungode da cin mutuncin dakike mana nida yata acikin gidan nan amma inason kisani bazan baki amsaba saboda sanin darajar manya Dan koba komai ba maryam nima kin haifi Wanda yafini bare maryam
Dan haka Allah ya huci zuciyarka ta kalli dagash Tamika mishi hanu yabata danta yabata takuwa juya tayi cikin part dinta
Dagash ya kalli mummy yace mummy yaushe kika dawo haka nasan bakyason talakawa amma bata tunanin zaki iya cin mutuncin mutum har haka ba
Tace au yanzu duk abin dayafaru agabanka son baimaka ciwo ba abinda akamin
Mena maka haka ina soyayyar da kake nunamin son akan wadan nan matsiyatan mutanen
Yace haba mummy enough please
Daddy ne yashigo shida daddy king wato memartaba kenan dama suna tare asiya takira daddy tace mishi gida balafiya wai me ke faruwane
Haka mummy tace wai daga na yanke alakar dake tsakanin shi da wadan nan matsiyatar mutanen
Daddy ya mata wani mugun kallo yace suwaye matsiyatar tace akwai wasune ne bayan matarka da yarta
Ran daddy yayi dubu yabaci
Yace haka kikace tace to na nawakuma alhaji
Shikenan to ina mai tabbatar miki al'amin bashida mata sai matsiyaciyar dabakyaso kinga sai a Haifa maki matsiyatar jikoki kenan kinga daga nan sainaga nazagin matsiyata
Cikin da tashin hankali mummy tace wallahi alhaji baka isaba Dan kwalli daya kace zaka bashi wadan nan marasa asalin Wanda tunda suka zo gidan nan ba Wanda yabata zuwa Yace yau gashi Dan uwansune yazo
Karkamanta sunkai kusan shekaru hudu agidan nan saboda wallahi idan sama da kasa zata hade bazan yarda ba
Cikin dacin rai daddy yakalleta
Kafinta yayi magana maryam ta zo da gudu tarike kafan daddy tace daddy Dan Allah karkayi haka wallahi bazan auri yaya ba
Koba Dan komai ba kodan bamu da gata shi maigatane
Hakan baifaruba ma mummy batason mu bare kace haka daddy Dan Allah karkiyi min haka
Daddy yadagota Yace maryam tunda nake daku nataba banbantaki tsakaninki da yarana
Maryam ta girgiza kai yace ok to indai hakane ninake da iko da Ku acikin gidan dama duk wani Abu me numfashi saboda babu Wanda ya isa yasake saku kuka agidan nan kuma hukunci na Riga nayanke shi
Cikin meban tausayi tace daddy Kaduba Dan Allah koda ba Dan komai ba shima yayan baice yanasona ba taya za a mishi dole daddy abin zai min yawa kayi hakuri takarasa maganar Tana kuna kuka
Kaman daga sama dagash yace wayafada miki bana sonki maryam inason ki kuma nashirya auranki kaman yadda daddy yabukata
Abin yadaki zuciyar mummy dama su hajiya zabbau sun rikice shikenan gida zai koma na wadan nan matsiyatar
Hajiya zabbau tace gaskiya alhaji wannan ba adalcibane yaza a yi daga zuwan mata gida duk sun asirceka kaida danka
Kuma badama muyi magana wannan ma ai zalincine komai an mallaka musu ko uwarsa bai wa kyautar jirgi ba sai wannan yaron Dan matsiyaciya
Daddy yace ke kuma wayasa bakinki aciki shasha kawai wato nine matsiyacin tunda danane kince matsiyaci ko
Maganar anty ta fito daga part dinta daman duk abinda kefaruwa Tana jinsu
Tace kayi hakuri alhaji bazan taba bari maryam ta auri duk wani abunda yashafi hajiya ba saboda tadade tana cimana mutunci agidan nan
Kuma bazata hakuraba zatacigaba da ciwa maryam mutunci saboda tunfarko ta nuna bata kaunar mu Dan Allah kayi hakuri bazan iya ba
Daddy ya kalli anty yace maryam wato kinason nuna min in ban isa da maryam ba kenan da har zanzartar da hukunci kice be mikiba
Cikin kuka anty tace kayi hakuri alhaji Dan Allah banufina kenan ba duk duniya maryam bata da uba da yawuce ka
Kasamo mata koda megadin gidan nan akan kabata al'amin
Hajiya zabbau tayi shewa tace to mungaji da garafa sa bamuga kahoba
Wai idan yarinyar tana da uba kimaida ita gurin ubanta mana kodayake anshigo daula ai baza aso afitaba towa yasani ma ko yar gaba dafatiha ne
Batayi tsamaniba taji saukar mari a fuskarta daddy ne yazabga mata zai karamata daddy king yayi saurin rike hanunshi
Cikin zafin rai yace zauna yaya
Ya kalli hajiya zabbau yace ashe haka kike hajiya wallahi kunbani mamaki bantaba tunanin haka daga gareku ba
Kuma ina mai tabbatar muku nan da sati biyu zan daura auren al'amin da maryam
Bawanda ya isa ya hana sai Allah
Mummy al'amin cikin zafin rai ta wuce dakinta anty kuwa takasa tashi jin wannan tonan sililin da aka musu agaban jama'a akaci mutuncin su
Da kyar daddy da daddy king suka bata hakuri suka mata nasiha daddy dakanshi yaraka anty daki yadawo suka fita da daddy king
Dagash yakalli maryam da inbanda kuka ba abinda takeyi
Yace baby bazakiyi shiruba
Cikin kuka tace yaya meyasa kace kansona bayan nasan bahakabane kawai kafadane Dan kana cikin haushin abinda mummy tayimana
Dagash yace maryam waya fada miki bana sonki
Tunda nake bantaba jin son wata maceba sai akanki bansan soba sai akanki
Maryam bansan yadda zan lissafa miki yadda kike acikin rainaba
Inason ki ina kaunarki zan aureki zan baki gatan dabaki taba tunain samuba a rayuwa in fact maryam kece rayuwata I can't do without you
Maryam tadaga kai takalleshi shima yadaga mata gira
Next page
Your comment is needed fan
Much love to your nice comments
*Signed by ummu afan* π»
[15/07, 1:13 PM] SIS UMMY: πππππππ
π‘π‘π‘π‘π‘π‘
πππππ
π‘π‘π‘π‘
ππππ
π‘π‘
π
*BISSIMILLAHIR_RAHAMANIR_RAHIM*
*Ummu Afan the Gorgeous writer of the year ,Author of 'YAN BIYAU NE &AKWAI LOKACI*
πGORGEOUS WRITERS FORUMπ
π G.W.Fπ
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we are the best among the rest*
*Dedicated to gorgeous writers forum*
_π‘AL'AMIN DAGASH FANS GROUP_ π‘
Ina matukar alfahari da comment dinku gaskiya sosai da sosai
Comment harda read more π€much love to your love and care
π *AL'AMIN DAGASH*
*PAGE* 5β£6β£to 6β£0β£
Cikin tsananin tashin hankali dagash yazaunar da Alhaji imam dake kokarin faduwa
Dagash yace asiya kudauko to mutafi hospital acan zan fidubata dakyau
Cikin sauri yaga maryam wacce ke kwance cinyar shafa'atu jini nazuba mata
ai baisan sanda yaisa waje yaduketa cak yayi motaba
Anty asiya da doctor nabila su kama anty zuwa mota
Shafa'atu kuma ta je tadauki lil al'amin ta goyashi suka nufi hospital
Alhaji imam yatashi yayi hanyar waje duk da jirin dake dibansa
Dasauri alhaji sudais yakamashi yace haba imam kanutsu hankalinka yadawo jikinka kafin katashi
Alhaji imam yakalli alhaji sudais yace maryam ce fa itace fa akafita daita bata numfashi sannan kace nazauna annan nutsuwa tazomin ai bazaiyuwuba ma nitsuwata yana tare da maryam
Cikin rashin fahimta mummy ta karaso tace wai yaya mekefaruwa ne kasanar dani Dan Allah kasani a duhu
Kafin yabata amsa daddy king yace duk wannan maganar agida bazai mana ba kutashi mubisu hospital din kawai
Dakyar alhaji Dan asabe suka rike daddy yashiga mota
Mummy da hajiya zabbau da dai sauransu masu son jin gulma haka aka nufi dagash memorial hospital
Yanazuwa zuwa yakira zayyad a waya shiya duba anty a inda aka shigar da ita imagency shikuma dagash yasamu yaduba maryam
Mutane damkam a acikin tafkeken reception din hospital din dagash
Dagash ne yafito cikin sauri yayi hanyar waje megadi yakira yabashi watafarar takarda yace Dan Allah malam Abdul kaje ka karbo wadan nan magungunan please
Yanzu yanzu Dan Allah kayi sauri
Wanda dagash yakira da malam Abdul yayi saurin karba
Matashine shima Wanda bazai wuce dagash din a haifeba
Kawai dai saboda talauci da rashin wayewa yasa yake aikin gadi a hospital din dagash
Yaji mamakin ubangidan nasa sosai yau shizaiyi aika harda Dan Allah da rokonsa
Gaskiya wannan Mara lafiyar tana matukar
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 14 Chapter of 18