hannunsa gam cikin nashi yana cewa "taho km ka mike dan allah karka bari mu rasaka " kamil ya fara k'okarin mikewa adaidai lokacin da sky ya juya kan mota zuwa inda suke tare da yi musu tsakani da police officer's , cikin azama jaguwa yace " maza mike km da taimako allah jaguwa ya shigar da kamil cikin mota ai kuwa shigarsu motar keda wuya suka figi motar aguje nan motocin 'yansanda suka biyosu da mugun gudu suna harbi suna danna jiniya , haka suma bangaren jaguwa harbinsu suke , gudu sosai motacin jaguwa sukayi har suka yiwa police nisa a karshe suka daina hangosu ."
a matukar wahale suka k'araso gida jaguwa yay saurin fitowa daga cikin mota ya k'arasa da sauri ya bud'e kofar shiga cikin ainihin falon gidan , su jubi suka kamo kamil suna tafiya dashi a hankali kafafunsa babu takalmi dan tuni sun cire masa tun acikin mota ,Kai tsaye suka nufi hanyar falon jaguwa na mussaman dashi suna masa sannu, a hankali suka kwantar dashi akan wani k'aramin madaidai gado wanda daman an tanadesa domin irin haka ,kamil ya runtse idanunshi saboda azabar ciwo , cike da hanzari jaguwa ya nufi Inda first aid box dinsa yake ya d'auko ya dawo da sauri , eku ya janyo masa kujera ya zauna a gaban kamil yana masa sannu ."
jin motsin shigowar motocinsu da maganar wasu daga cikin yaransa sama sama yasa tanweer lalla'bowa babu takalmi a ka'fafunta tai hanyar babban falon gidan tana bin bango tana qarasowa bakin kofar falon ta tsaya a hankali ta bud'e kofar ta shiga bata ga kowa a falon ba, kasa kasa take jiyo magangansu , kawai ta nufi wani dogon korido Inda take zaton daga nan sautinsu yake fitowa , a hankali ta tsinci kanta acikinsu kowannensu cikin tsananin tashin hankali , jaguwa zaune a gaban kamil cike da tausayawa yana k'okarin cire masa harsashi . binsa tayi da kallon mamaki qirjinta na wani irin bugawa da matsanacin karfi shafa idanunta tai hade da runtsesu na second biyu sannan ta bud'e tana sake sauke idanunta akanshi wanda zuwa lokacin har yay nasarar ciro bulet din yana kallo sannan ya saka acikin farantin silver dake rike a hannun jubi, yayinda sauran ke zaune cikin tsananin tashin hankali gbdy idanunsu ya rufe babu wanda hankalinsa ya Kai Inda take tsaye ."
naunaye ajiyar zuciya suka sauke lokacin da jaguwa ya cire wa kamil bulet ita Kuwa tanweer zuciyarta ta shiga rawa had'e da tsinkewa ."me zata gani yau ? daman likita ne shi ko kuwa mafarki take ? yes wannan ba mafarki take ba shine tagani zaune ya cire bulet a kafar abokinsa, kasa tayi da idanunta tana kallon bayansa nan idanunta ya hango bindiga pestol soke a abayan wandon jaguwa ,nan take ta sake fita daga haiyacinta "bindiga ....! ta furta a kasan ranta " me Kuma yake yi da bindiga ? ya Allah karka sa abinda zuciyata ke hasashe akansa ya zama gaskiya dan bai cancanci haka ba " wani kuka ya kufce mata ta juya da sauri tana shesheka wanda hakan yasa gbdy suka d'ago suka ganta tana sarsarfa , cike da matsanacin firgici suka tsura ma jaguwa Ido dan jin abinda zai ce bai yi magana ba haka zalika bai nuna alamun damuwa atattare dashi ba , ya mike tsaye yana
furzar da numfashi tare da yiwa kamil sannu" ka kwanta ka huta kafin akawo maka abinci ya gyada masa Kai yana cewa" na gode abokina Ina alfahari da Kai ,nima haka ."
jubi ya dube jaguwa yana cewa "wallahi ban ta'ba shiga tashin hankali ba irin na wannan lokacin na tsorata matuka na sadaukar zamu rasa kamil "ba kai kad'ai ba inji cewar anas tafiya jaguwa ya fara a hankali suka biyosa a baya har gurin shakatawarsa "da'ace sunyi nasara akanmu zamu iya rasa rayukanmu gbdy". sai lokacin jaguwa ya motsa lip's dinsa "ina ai sai dai idan tawa ta kare sannan zaku iya shiga wannan hali amman muddin Ina tsaye akan kafafuna babu wanda zai yi nasara bare har mu rasa rayuka " ya karasa maganar tare da tsayawa cak ya rike karfen runfar dake kafe acikin gurin shakatawar , "hakika Nima na karaya inji cewar jabir " Karku ta'ba rungumar Karaya arayuwarku duk halin da zamu shiga karku karaya saboda rashin samun nasara ba namu bane ,a duk lokacin da naga Kun Karaya sai naga kamar tun asalin ku din ba jaruman gaske bane, sannan baku ne jarum da mukayi gasar mutuwa dasu ba ."
murmushi sukayi gbdy suna sauke numfashi "uhm wannan fa ba kamar gasar mutuwa bace ,gasar mutuwa kowa yasan mun saida rayukanmu ne dan biyan bukatarmu wannan fa ?"bayan sai da rai har da tozarci zamu janyowa gangar jikinmu idan muka tsinci kanmu a hannun jami'an tsaro ".anas ya karasa maganar yana dafa kafad'ar jaguwa "yanzu dai barkanmu allah ya k'ara karemu ." ameen jaguwa ya fad'a acikin zuciyarsa. "ka zauna kana bukatar hutu, jaguwa ya zauna akan d'aya daga cikin kujerun gurin yana lumshe idanunshi " me za'a kawo maka ka d'an sha ? ya girgiza masa Kai alamun bai bukatar komai , zama anas yayi kamar yadda sauran abokansa sukayi yana cewa "ya za'a yi da wannan yarinyar ta rigada taga komai , koma nace taji wasu abubuwa akanmu ? ,yana d'aya daga cikin abinda yasa kaga banason yarinyar nan agidan nan "."me taji ?."Ko me mu kace ?yay masa tambayar a dan kufule " idan Kuma taji taji kenan shikenan daman abinda take bukatar sani kenan tasan su waye mu " ya k'arasa maganar yana jan dogon tsaki tare da jin bakinciki da takaici, haka nan Kuma ya tsinci Kansa da Jin fad'uwar gaba mai tsanani ".
Koda tanweer ta koma d'aki ta kasa tsaye ta kasa zaune sai zariya take acikin d'akin ita kad'ai, ta saka wancan ta kwance , kwakwaluwarta ta shiga tunani mai zurfi, babu abinda zuciyarta bata kisama mata ba akansu , abu uku zuciyarta ta tsayu akansa shi din dan fashin ne ko Kuma jami'in sirri ,ko likita , idan ba haka ba me yake yi da bindiga ajikinsa ? ta kasa hakuri dan haka ta sake fitowa tai hanyar boys quarter nan fa hankalinta ya sake tashi ganin yadda yaran jaguwa ke fitowa da manya bindigu suna adanawa a maboyarsu ,mutuwar tsaye tayi har sanda suka kwashe komai suka d'auki katuwar jakar kudin da suka shigo dashi suka nufi hanyar Inda jaguwa yake tare da abokansa suna tautaunawa , cike da matsanacin tsoro ta biyo bayansu a tare suka k'araso ta ra'be jikin wata bishiya kasancewar yaran jaguwa suna gabanta yasa jaguwa da abokansa kasa ganinta ."
sky ya ajiye jakar kudin a gaban jaguwa yana cewa "boss ga kudin operation din ". operation ? ta furta a kasan ranta zuciyarta na tsananta bugu kamar zai fasa qirjinta ya fito waje , tayita tunanin abinda manufar operation yake nufi acikin ranta .
a natse Jaguwa ya d'ago idanunshi yana ciza lips dinsa na kasa sai daya d'auki minti biyar sannan ya gyada Kai , yay musu alamun su wuce suka soma k'okarin juyawa tana ganin haka tayi baya da sauri ta la'be dan karsu ganta , gbdy kwakwaluwarta
ta gama tabbatar mata da manufar operation fashi ne ".barin wannan bishiyar tayi ta dawo kusa dasu sosai ta sake makalewa a wata bishiyar ta kasa kunne daga Inda take boye take jiyo duk abinda suke cewa "mun gama da operation din yau yanzu dai a kasa kudin gida uku nasan inamdi na nan zuwa komai dare ya amshi kasonsa dan bashi da hakuri kmr alhj Tahir yake "kamar alhj Tahir ta maimaita sunan ?tunanin Inda tasan sunan take gbdy ta kasa tuno Inda ta ta'ba Jin sunan amman tabbas kwakwaluwarta na hasko mata tasan sunan Kuma na kusa da jikinta ne ".
ko gama rufe baki jaguwa bai yi ba sai ga inamdi da eku remo , inamdi ya mikawa jaguwa da abokansa hannu suka gaisa shi Kuma eku ya juya ya kama gabansa .
guri jaguwa ya nuna masa da hannunsa , ya zauna yana cewa "sannuku Kun sha da kyar lokacin dana ga police sun harbi d'aya daga cikinku naji tsoro matuka, hankalina yayi matukar tashi "sa'anar armrobber's akwai dadi akwai saida rai ,bancin kwarewa irin naka da yanzu kuna hannun police.
"inna lilli wa inna lillahi rajiun" tanweer ta shiga furtawa tana maimaiwa tasa hannunta duka ta rufe bakinta dan kar sautin kukanta ya fito "ya dai tabbata su din 'barayi ne ........? " wannan shine dalilin da yasa ya fad'a mata da tasan shi ko waye shi da bata kamu da soyayyarsa ba ?wayyohhhly Allah nah ! "wayyohhhly Allah Adnan me yasa? " me yasa ka zabi wannan sa'anar ? jikinta banda rawa babu abinda yake tana kallo aka kasafta kudin aka bawa inamdi nasa kason ya ciro wata karamar jaka a aljihunsa ya shiga d'aukar bandir din daloli yana zubawa cikin jakar har ya gama ya mike ya sake mimika musu hannu sukayi sallama ya wuce cikin sauri ."
A hankali ta dinga d'aga ka'fafunta tana takowa zuwa Inda suke zaune , jaguwa ne ya d'ago idanunshi suka sauka akanta, cikin tsananin tashin hankali da damuwa mara misaltuwa yake kallonta ,bakinta na rawa ta soma magana cikin firgici "daman 'yan fashi ne ku ?".ta fad'a tana kallonsu d'aya byn d'aya .a rud'e abokan jaguwa suka had'a baki gurin cewa" no mu ba 'yan fashi bane armrobber's ne" jaguwa ya mike a natse cike da bakinciki taji sirrinsu yayinda gbdy abokansa suka rud'e da ganinta har suka kasa bambamce tsakanin abinda tace da amsar da suka bata , fuskarsa a murtuke tamkar wanda aka aikowa da sakon mutuwa ya kallesu d'aya bayan d'aya kana ya soma mgn "babu bambamci da abinda kuka ce da wanda tace duk abu d'aya ne mu din barayi ne wato armrobber's ..... ".
ta zaro idanuwanta duka waje da sauri qirjinta na dokawa da karfin gaske ,yayinda numfashinta ke fita da sauri sauri. ya gyada mata Kai alamun "eh".wani abu mai duhu taga ya gilma cikin idanunta, zuciyarta ce ta tsaya cak ta daina
aiki na wani lokaci kafin daga baya ta dawo tana bugawa fiyye da kaida , ta rike kanta dake sara mata kamar zai ra'be gida biyu ,a hankali ta soma ganin jiri tayi kasa tana dafe da kanta tana daf da zubewa kasa yay saurin tarota zuwa jikinsa kwayar idanunshi na kanta , kallon yadda jikinta ya saki yake adalilin numfashinta daya tsaya ya daina aiki take ya fahimci suma tayi , bai tsaya jiran komai ba ya mike daita rungume ajikinsa yana kallon face dinta , Kai tsaye d'akinsa ya nufa daita ya kwantar daita yana k'okarin kulle kofar abokansa suka turo suka shigo d'akin suka yo kanta suna tambayarsa , wani kallo yay musu gbdy suka ja baya tare da barin d'akin ."
ya zuba mata tsumammun idanunshi yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa, zuwa yay ya kulle kofar ya dawo ya cire rigarsa ya ajiye akan kujerar kushin din dake d'akin ya saura daga shi sai farar singlet da dogon wando ya shiga bayi ya fito hannunsa rike da k'aramin roba dake d'auke da ruwa ya k'araso gabanta ya dibo ruwa a hannunsa ya shafa mata a fuska zuwa qirjinta bata motsa ba, dan haka ya ajiye roban hannunsa ya cire mata kayan jikinta da niyyar shafa mata ruwan ajiki sai dai surar jikinta ya d'auki hankalinsa shiru yayi tare da tsura mata tsumammun idanunshi ,ya runtse idanuwanshi da sauri ganin tsayayyun brest dinta gasu tantsan tantsan dasu gwani burgewa wani abu daya tsaya masa amakoshi ya hadiye sannan ya bude idanunshi fess akanta , ahankali ya dinga bin sansar jikinta yana shafa mata ruwa sai dai har lokacin babu alamun zata dawo haiyacinta ya rasa me zai mata numfashinta ya dawo gashi yasan gari yanzu koina cike yake da jami'an tsaro banci haka daya ɗauketa zuwa asibiti.
ajiyar zuciya ya sauke ya sake ware idanunshi sosai akanta yana jin wani yanayi ajikinsa gbdy tsigar jikinsa ya mike yrrrrrr ... , kallonta
ya sake yi a Karo na biyu ya Kai hannunsa ya shafi gefen fuskarta yana lumshe sexy eye's dinsa sannan ya sauke wani zazzafan numfashi .
a natse ya d'aura hannunsa d'aya akan Brest dinta nan take jikinsa ya kama kyarma kamar wanda aka jonasa da wutar lantarki ", wayyohhhly Allah Ina ma zan iya dana aureki kmr yadda kika bukuta ," wani irin magana kake yi haka Adnan ?.yarinyar da jin sana'arka kad'ai ya sumar daita
Ina ga kace zaka aureta da wannan sana'ar ?"ai a halin yanzu babu abinda zatai da Kai hatta son da take nuna maka zai Kau acikin zuciyarta , mafi alkhairinsa ma ka mayar daita gaban iyayenta komai zai faru daita ya faru daita tana gabansu ko bama haka kaima baka da lokacin soyayya ko wani aure "zaka maidaita wancan azalumin ya Ida nufinsa akanta kenan ? zuciyarsa ta jeho masa wannan tambayar ,shiru yay kawai yana cigaba da kallonta tare da rashin sanin madafar dafawa ."
A hankali ya dinga Jin qauntar na mamayeshi "tanweer nonuwanki abun burgewa gashi zasuyi dadin murzawa ba kamar na sauran matan dana yi muamula dasu ba ,yana Jin kmr ya tsotsa ko zai samu natsuwar zuciya ya lumshe tsumammun idanunshi yana rankwafowa da kansa yana hura mata iskar bakinsa ,
a hankali ya dinga murza kan nipples dinta yana sauke ajiyar zuciya ya runtse idanuwanshi ya fito da harshensa yana lasar tsakiyar nononta yana fitar da numfashi mai zafi yana Jin wani irin fellings dinta da bai ta'ba Jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarsa , daidai gwargwado yayi muamula da mata amman bai ta'ba Jin irin abinda yake ji akanta ba."
yana matukar sha'awar yarinyar komai nata yayi masa irin type din macen da yake muradi ce , to ka kawar da sha'awarka mana tunda gata nan a gabanka sai yadda kayi daita "sauri girgiza Kansa yayi "reaping din yar mutane kenan ?da sauri ya sake girgiza Kanshi "bazan iya ba, ya tuna lokacin da akayi reaping din kanwarsa nadeeya irin tashin hankali daya shiga tare da iyayensa hauka ne Kawa bai yi ba sai daya gwamaci mutuwa da rayuwarsa.
da sauri ya cire hannunsa ajikinta ya bude idanunshi ya d'agota sannan ya fara k'okarin maida mata kaya yana gama Saka mata kaya ya tattarota gbdy zuwa jikinsa ya matseta tsam ya had'e bakinsu guri d'aya yana hura mata numfashinsa da sauri sauri yana shafa laulausan gashin kanta kusan awa d'aya yana hura mata numfashinsa sannan ya Kara kamkameta ajikinsa.
a hankali ta fara motsi tana fitar da numfashi adalilin numfashinsa dake shiga bakinta da hancinta , jaguwa ya tsaya had'e da tsura mata Ido ganin numfashinta ya dawo yai k'okarin zare bakinsa sai dai ya kasa dan haka ya cigaba da yawo da harshensa a bakinta ya lalu'bo laulausan harshenta ya fara tsotsa cikin kwarewa yana had'awa da hakoranta da lips dinta yana mutsayar yawun bakinsa da nata.ya rungumeta sosai tamkar za'a kwace masa ita, ya kware sosai gurin iya sarrafa mace wannan dalilin yasa duk macen daya kusanta take makale masa ba sex ba hatta romance idan yayiwa mace karyarta ta barshi , tayi luf ajikinsa ta zagaye wuyansa da hannunta tana jin wani sanyin dadi, bazata iya misalta yadda take Jin dadin laulausan harshensa da lips dinsa ba , gbdy ya mantar daita abinda ya faru , ta narke masa ta kamo lip's dinsa tana tsotsa cikin natsuwa tana fitar da numfashi wanda ke cike da tsananin sha'awa mika take tana banqaro masa qirji tana Jin kamar ta kamo hannunsa ta daura akan nipples dinta ,shi kuwa sai sake tarairayota jikinsa yake sun kamkame juna sosai suna tsotsan bakin juna kmr zasu cinye junansu .
Qarar knowking din kofar d'akinsa da ake ya dawo daita haiyacinta, sosai ta bud'e idanunta har lokacin yaki sakar mata baki yana tsotsa kmr wani tsohon maye , shiru tayi tana kallonsa tana nazarinsa da tunani , lokaci guda komai ya dawo mata ,a hankali ta fara k'okarin raba bakinta da nashi ,ya bude idanunshi dake runtse ya sanya cikin nata , cikin tsananin damuwa da bacin rai ta fixge jikinta ta sauko daga jikinsa tana aika masa da mugun kallo, ta kasa cewa dashi komai illa hawaye da suka shiga zubowa daga idanunta. ta nuna shi da d'an yatsanta " a she da gaske Kai armrobbers ne kmr yadda zuciyata ta sha hasasho min ?. "Lalai ka cika tantiri da bai san darajan kanshi ba ,kayi sata ka bi matan banza ga shaye shaye duk Kai kad'ai ? Allah ya Isa tsakanina da Kai da ka raboni da iyayena byn kayi musu fashin makudan kudade ",ya Kai hannunsa zai rikota ta matsa baya da sauri tana cewa "karka sake ka ta'ba min jiki ,ko ance maka jikina iri na wad'an can matan banzar daka saba muamula dasu ne ?
Yayi shiru kawai yana kallon karamin bakinta da take motsasu a hankali ,"dan iskan banza lalataccen banza , inshallahu duk abinda kayi min sai anyi da kannenka ta karasa maganar tana sheshekar kuka .har lokacin shiru yayi yana sauraronta idan ransa yay dubu to a bace yake, tunda yake babu macen data taba kallon idanunshi tayi masa irin zagin da ta masa, yau shine Karo na biyu data zagesa ,a hankali ta fara tafiya tana kuka ,d'aga ka'fafunta take da kayr tana layi cikin zafin nama ya fito daga d'akin yaga tana tafiya cikin rashin kuzari taku uku yayi ya fixgota ya had'e ta da jikinsa ya nufo d'akin daya bata ya matse gam ajikinsa sai data saki qara mai sauti "shiiiiii ..."
ki yiwa mutane shiru yar rainin hankali kawai idan ba haka ba na ganar dake kuskuren ki yanzu "ni ka sakeni gidanmu zani wallahi bazan qara Koda second daya acikin gidan nan ba , bazan iya cigaba da zama cikin yanfashi ba ,yan iska kawai masu bin matan baza da shaye shaye ,yau ko sama da kasa zasu had'e sai na bar gidan nan...... ".
"karki qara kirana da dan iska dan banyi iskanci dake ba idan Kuma nayi iskanci dake ne dan na tabbata d'an iska agurinki sai na aikata yanxu ? tana jin haka ta soma kokuwar kwatar kanta tana dukan qirjinsa "ni ka kaini gidanmu wallahi bazan zauna ba " wani irin matsa yayi mata ya cafke bakinta ya shiga tsotsa yana yawo da harshensa a koina acikin bakinta yana kokari bude zip din rigarta ,sosai ta tsorata ta kidime dukansa ta shiga yi da iyakacin karfinta tana ihun neman d'auki bakinta ya saki ya wanketa da wani lafiyayyen marin da yasa ta tsaya cak tana dubansa hawaye na gangarowa akan quncinta "kina hauka ne ? "Wallahi idan naga dama sai nayi abinda kike kirana dashi naga abinda zakiyi "ko kina tunanin kinfi karfina ne ?"Koni sa'anki ne da zaki dinga farfad'a min abinda kika ga dama ?
"tun girmana byn mahaifiyata babu mai kallon kwayar idanuna ya fad'a min maganar daya ga dama ban ci ubansa ba , dan haka ki shiga hankalinki tun wuri ki dawo natsuwarki jaguwa ba kamar sauran Maza bane "idan naso zan iya komai dake Kuma baki Isa ki hana ba dan rashin kamun kanki a fili yake Kuma kema kina son iskancin ai da zarar an ta'baki zaki fara narkewa mutane , idan iskanci nake so akwai mata bila'adadin da ko kyauta nace Ina so zanyi having sex dasu zasu bani na kwana Ina Abu daya dasu kyauta babu raki sai sambarka ,ki sani jikinki baya gabana bare kiyi tunanin zan iya aikata wani abu dake , ki kiyaye bakinki ki San abinda zaki dinga fada min , abinda kika gani ko kikaji shine asalin adnan da kike son sani ,Adnan na fashi ne " yana gama fad'ar haka ya hankad'ata tayi baya zata fad'i tayi saurin dafe abun mirrow tana fitar da hawaye mai zafi ya juya da sauri ya bar d'akin .ta zube kasa tare da rutsa kuka mai ciwo wanda take Jin zafinsu da rad'ad'insu har cikin kahon zuciyarta wannan abu da ciwo yake acikin zuciyarta, ta kamu da matsanacin soyayyar d'an fashi wannan wani ciwo ne da mikinsa zai dangwama yana azabtar da zuciya ".
A hankali ya shiga d'akinsa Kai tsaye had'ad'd'en bayinsa ya nufa ya tsaya gaban mirrow Wanda ke hade da washing hand basing ya fara wanke fuskarsa a hankali qirjinsa na wani irin bugawa da karfin gaske , sai da yayi minti biyar duke sannan ya d'ago fuskarsa kwance da ruwa, fuskar nan nashi a had'e tamkar hadari ya tsurawa mirrow bayin Idanunsa yana kallon kyakkyawar fuskarsa yana zurfafa tunanin yadda zai yi da tanweer arayuwarsa shi kansa ya fahimci yarinyar ta fara tasiri a zuciyarsa amman zai yakiceta ta karfin tsiya .a naste ya soma daga kafafunsa ya fito zuwa falonsa ya karasa gaban fridge ya bude ya tsurawa lemunka dake jere idanunshi yayinda zuciyarsa ke tafarfasa da quna baya jin daya daga cikin lemunka zasu sanyaya masa zuciya yana Jin kamar yasa akawo msa giya mai sanyi ya kwankwad'a ko zuciyarsa zatayi sanyi ,sai yanzu yake nadamar sanin ko shi waye da tayi shiru yayi agurin yana tunanin mafuta ."
Ita Kuwa tanweer sai data ci kuka mai isarta sannan ta tashi ta fad'a bayi ta cika bathtub da ruwa ta shiga ta kwanta lamo cikin ruwa tana sauke ajiyar zuciya ta d'auki tsawon lokaci tana tunanin yadda zata gudu ta bar gidan "idan na tafi ya zanyi da matsanacin soyayyar da nake masa ?tsaki taja" soyayyar banza karki yarda ki biyewa wata soyayya ki cutar da kanki ,a yanzu tsana ce ya kamata ya maye gurbin soyayyar, ta dade acikin bayin sannan ta fito daf da magariba , yana shigowa tana fitowa daga bayi ya tsaya ajikin kofa d'akin yana aika mata da wani irin kallo me kashe gabobin jiki ,kallonta yake yana kallon santala santalar cinyoyinta dake fitar da sheki .
a hankali yayiwa Kansa mazauni agefen gado tare da jingina rabin jikinsa da filo yayi mugun tsura mata Ido , kallo d'aya tayi masa ta d'auke idanunta akansa qirjinta na wani irin bugawa da karfin gaske ,a halin yanzu kallosa ma storon yake bata ko ma tace bata qaunar ganinsa kyawun dan maciji garesa tunda babu hali , cikin sauri ta d'auki kayanta ta sake shiga bayi.
shiru yayi zaune yana kallon d'akin har kusan bakwai da wani abu bata fita ba , ganin bata da niyyar fitowa ga lokacin sallah na ƙoƙarin wucewa ya tashi ya fice .."
*****
Da misalin karfe tara na dare ya shigo d'akin sanye da kananan kaya army green riga da wando three quarter ,kafafunsa sanye da farin silifas , hannunsa d'aure da agogon silver sai kamshi jikinsa yake fitarwa , ya kawo mata abinci ya ajiye akan table zai fita tace "dama ka dawo ka d'auki d'an iskan abincinka dan wallahi bazan ci ba gara na mutu da yunwa dana Kara cin abun hannun dan fashi." banza yay mata tare da jan tsaki ya sake d'aga kafafunsa yana soke hannunsa cikin aljihu "dan Allah karki ci idan yunwa ta kasheki bani da hasara, ni mu hudu ne agurin mahaifiyata kefa ? ya karasa maganar tare da juyowa gbdy ya fuskanceta sosai , Ido cikin Ido suke kallon kwayar idanun junansu " idan kin mutu iyayenki kikawa hasara sannan karki dauka idan kin mutu ni jaguwa zan kaiwa iyayenki gawarki , no a ruwan teku zan watsaki kifaye suyi wuf da gangar jikinki ". Ai ko gama rufe baki bai yi ba ta bare baki ta fara kukan shagwa'ba "Allah ya Isa tsakanina da Kai mugu azalumin sai Allah ya saka min ". bai sake saurarata ba ya kama gabansa yana jan dogon tsaki ."
Bangaren ammi kuwa har qarfe goma saura na dare tana jiran Kiran Adnan dinta da yace ta jirashi kome dare kar tayi bacci zai kira ,ta tashi daga falonta ta shiga dakinta dan tuni yaranta sun shige d'akinsu ta fara shirin bacci har ta gama shirin bacci bata ga Kiran Adnan dinta ba tai shiru tana tunaninsa "ai har yanzu da sauran lokaci bari naga bugawar 11 idan bai kirani ba sai na kirasa ".ta kwanta
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 14 Chapter of 62