Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ya ke tamtam da kaya nagani na fad'a. jama'a sai yabawa suke kowa sai fad'in albarkacin bakinsa ya ke, wasu na cewa ina ma a ce 'ya'yansu ne suka sami irin haka. Gaggo Larai bataji dad'in ganin halin da SEEDRAH take ciki ba. sai yamma lis SEEDRA farfad'o Hafsat da Yusrah ne a gefenta, ganin ta bud'e ido suka dad'a matsowa kusa da ita har suna had'a baki wajen ce wa "SEEDRAH kin ta shi sannu kinji." da sauri ta rirrike hannayen su murya na rawa ta ce "Dan Allah kuce min mafarki na ke, kuce min duk abun da naji mafarki ne ba gaskiya ba ku fad'a min haka dan Allah!!." tausayin ta ya bala'in kama su Yusrah har da kwalla duk da S.MAN d'an uwan tane tana daga cikin na gaba-gaba masu farincikin aurensu. amma bata so auren nasu yazo a haka ba, taso a ce babu wani wanda SEEDRAH ta ke so, ko da ace bata son yayan nata ta tabbata zaman su zaifi d'an gwanda-gwanda. SEEDRAH taci gaba da fad'in "Dan Allah ba a d'aura auren ba ko kuce min ba a d'aura ba." kai Hafsat ta girgiza ta ce "SEEDRAH hakuri zakiyi amma an d'aura." wani uban ihu ta saka da gudu mutane suka shigo d'akin. ta birkice kamar mai tashi aljanu da kyar da rarrashi aka samu tayi shiru. Aunty Rashida taja hannunta suka shiga bathroom, ta dubeta ta ce "Kiyi wanka SEEDRAH zaki dad'a jin dad'in jikin ki." ido tap da kwalla ta ce "Aunty Rashida yanzu da gaske anraba ni da Kamal ke nan." kai Aunty Rashida ta girgiza ta ce "Ki nason ciwon Maman ki ya tashi?." da sauri ta girgiza kai "To yi wanka ki fito kinji kiyi shiru ki dai na kukan, ga ruwan wanka nan na had'a miki." ta nuna mata ruwan wasu had'in sinadaran kamshi. kai ta gyad'a Aunty Rashida tafita taja mata kofar bayin. kaya ta cire mata had'e da babban hijabi ta feshe su da turare, tana fitowa ta bata ta saka lokacin har an fara kirare-kirayen sallar magriba, bayan ta gabatar da sallar magriba da wad'an da ake binta. Aunty Rashida ta kamo hannunta suwa nufi d'akin Baba acan ta dadda Mama. nasiha sosai Baba ya yi mata tare da ban hakuri Mama ma haka tana yi tana sharar kwalla. SEEDRAH kam sai kuka yanzu kam ta fara yadda da gaske S.MAN aka aura mata. Goggo Larai taruko hannunta ta d'agota suka fito jin ana cewa afito a tafi Aunty Rashida na rike da d'aya hannunta. Kuka sosai SEEDRAH take kamar ranta zaifita haka aka shigar da ita motar Aunty Rashida da Goggo Larai suka sata a tsakiya. Sagir ne ke jan motar Bashir na gefensa suna jiyo sautin kukan ta, Sagir tausayin ta ya kamashi "Tabbas S.MAN bai kyauta ba." ya yi maganar a kasan ransa. Har suka isa gidan SEEDRAH na kuka su Aunty Rashida na aikin rarrashi. Bashir ya faka motar yafito ya bud'e musu su Goggo Larai suka sauko SEEDRAH kam taki sauka sai ma sautin kukan ta data kara. da kyar suka samu suka lallab'ata har da su Sagir d'in kafin ta sauko. d'akin kusa da wanda ta tab'a zama ciki aka shiga da ita, tun da take gidan bata tab'a shiga d'akin ba. sosai d'akin ya tsaru ko mai nacikin sa blue and white. 'yan kawo amarya sunyi kallo a wannan duniyar S.MAN d'in, wasu ko sun nuna kauyancin su kamar irin su Aysha JB marubuciyar Mijin Babata aminiyar Rasheedat S Director har tuntub'e ake sabar anga daula. nan fa aka shiga kwashe mutane ana maida su inda aka d'auko su. aka bar amarya daga ita sai kawayen ta biyu Hafsat da Yusrah. Da misalin karfe goma motar S.MAN ne yashigo gidan, a farfajiyar gidan ya tadda su Bashir kallon tuhuma yabisu sa dashi kana ya ce "Me ya sai da ku baku tafi ba me kuke jira?." Bashir ya ce "Jiran ka muke mana muraka ka gun amarya." wani kallo ya wasa musu ya ce "A kan bana da kafa ne ko bansan hanya ba." Sagir ya ce "To siyan bakin kuma fa wazai siya maka." tsaki yaja kana yasoma tafiya yana fad'in "Kun gama kwashe mutanen cikin gidan ko da saura?." "Akwai Yusrah da wata kamar amarya." cewar Sagir ya ce "To kujira su ku maida su gida suma." dariya Bashir ya yi ya ce "Amma dai a barta tahuta gajiyar bikin nan dai tukun." bai kulashi ba ya wuce abin sa. Direct sama ya haura yarage kayan jikin sa. kana ya d'au wayar sa ya lalub'o lambar Yusrah. tana d'agawa ya ce "Ku fito su Bashir su kaiku gida." ta ce "To." ya jefa wayar kan gado kana ya fad'a bathroom. Yusrah ta dubi Hafsat dake shirin kwanciya ta ce "Wai mu fito a maida mu gida." ido Hafsat ta ware ta ce "Inji wa?." "Inji Ya S.MAN ke nan." "Kam bala'i lallai wannan ba sauki." cewar Hafsat tana mike wa ta d'au mayafinta, ta dubi SEEDRAH da ke zaune zuwa yanzu kam zuciyarta yagama bushewa kukan ma yatsaya da kansa, ita kad'ai tasan abun da take kisawa a ranta. ta ce "To amarya angonki ya kore mu sai gobe in munzo cin kaza." wani uban harara ta galla mata kana taja dogon tsaki. dariya duk suka tuntsure da shi sukayi mata sai da safe suka fice. Suna fita ta mike taje ta sawa kofar key, kana ta shige bathroom taje ta d'auro al'wala ta fito sai a lokacin tasamu tagabatar da salla isha. tana idarwa tamike taje tacire kayan jikin ga tasa wani doguwar rigar bacci pink ta haye gado. lamo tayi a kan gadon ya yin da tunani iri da kala suke ta zuwar mata "Ko Kamal yana cikin wani hali?." wasu zafafan hawaye ne suka zubo mata ta share kana takuma gyara kwanciyarta, tana shirya kalar zaman da zatayi a cikin gidan nan yazama dole ta d'au fansa. idanunta ta rumtse tana jin yanda kanta yake wani irin sara mata. da sauri ta d'ago jin an bud'o kofa taya akayi haka dan ita dai a sanin ta tarufe kofar, da sauri kuma ta kalli saman mirror tagama mancewa ma da tazare key d'in a jikin kofar sabar damuwa. da sauri ta mike ta zauna tana jifansa da wani irin mugun kallo mai cike da zallar tsana. yana sanye cikin rigar bacci fari sol mai mad'aurin igiyoyi ta gaba, rigar tad'an wuce guiwarsa kad'an, ya mai da kofar ya rufe kana ya tako cikin d'akin. ya karaso ya zauna bakin gado yana fuskantar ta. cikin nuna isa da takama ya ce "Oya ta shi ki tub'e kayan jikin ki." wani kallon sama da kasa tayi masa kana ta ce "Allah ko ah lallai kayi kokari ba shakka!, wannan jiki mallakin Kamal ne shine kad'ai ke da ikon ganin sa, bawani katon gardi ba, Allah bazai tab'a kyaleka ba sai ya bimana kadin abun da ka mana, tun da ka rabani da Kamal wlh kai da kwanciyar hankali kuwa sai dai kagani a gurin wasu ba dai a tare da kaiba mugu kawai." wani murmushin gefen baki ya yi a hankali ya mike tare da yin dogon mika, ya hard'e tafin hannunsa ya lankwasa suka bada sauti kana ya gyara tsayuwar sa a gaban ta. tsoro ne ya ziyarce ta amma sai ta dake tabisa da kallon shekeke ta ce "Kada ka yaudari kanka kan abunda bazai yuwuba zai fiye maka kakama gabank..." cak ta yanke maganar sakamakon hayo gadon da ya yi, kan tayi aune yafizgota tafad'o jikinsa. ture shi tashiga yi tana fad'in "Ka sake ni ka rabu da ni mugu azzalumi kana ganin kud'i zai iya mallaka maka komai ne, nafi karfin asiye ni da kud'i Kamal shine zab'i na shi kuma nake so." hannu ya d'aura kan wuyar rigar jikinta ya keta shi gida biyu daga sama har kasa, nan take albarkatun jikinta suka bayyana. dan iya rigar ce kawai da ma ajikin ta sai pant. ya yi arba da tansan-tansan d'in nonuwanta masu cika da d'aukar ido wanda suke tsaye kyam da su farare soll masu d'auke da pick nipple's. wani irin abu yaji ya tsarga masa tun da tsakiyar kansa har zuwa babban yatsar kafarsa. kwantar da ita ya yi da baya ya ware hannayen ta ya danne da kowani hannunsa guda. cikin fizgar numfashi mai had'e da muguwar filling, yajefa kwayar idanunsa cikin nata kana ya ce "Waya ce miki sonki nake yasa na aure ki, sam-sam bana sonki na tsane ki, sha'awar ki kad'ai nake, kuma daga zaran na kawar da shi zan cillaki waje kamar yanda nake jefa ball cikin raga, Kamal d'in ya sami ragowa." rumtse idanunta tayi tana yin wani abu mai matukar nauyi da d'aci ya tokare zuciyarta. da karfi takuma rumtse ido jin ya sauke bakinsa kan nononta ya yi masa wani irin cafka tare da zuko shi, cikin wani irin salo tamkar an tsikareta haka taji har sai da ta zabura tare da bankaro kirjin ta juya kai had'e da jan numfashi mara sauti. shiko wani irin dad'i ne yaziyarci kwakwalwar shi yashiga jan nipple d'in ta da harshen sa yana zuka tare da bada wani irin sauti, mai kara masa kaimi kan abun da yake. d'aya hannunsa kuma nakan d'ayan yana aikin matse shi da luguiguita shi. yakuma daddanneta ta in da bazama ta iya motsawa ba. wani irin numfashi yake fiddawa da sauri-sauri cike da matsanan ciyar sha'awar ta. sihirtaccen kamshin da ke tashi cikin jikinta na musamman yadad'a bada gudumawa wajen susuta shi. yagama susucewa yagama macewa cikin abun da yake, sai tsotsa da latsar kan ababen kirjinta da zukoshi yake. SEEDRAH hawayen bakinciki ne ke wanke fuskar ta ji take ina ma komai a mafarki take ganin sa ba gaskiya ba. sai da ya sha ababen kirjinta tamkar zai cinye su, har saida kan nonuwan suka dad'a fiffitowa suka kuma yin pick da su. ya susuce yagama zaucewa jikin ababen kirjinta, da ganin su yasashi zaucewa. kana ya d'an d'ago yashiga kissing nata ta ko ta ina, har ya gangaro zuwa kan marar ta. da sauri ya d'ago jikin sa na rawa yashiga kokarin janye pant d'inta. duk wani iya kokarin ta wajen ganin hakan bai faruba amma ta kasa, tana ji tana gani yarabata da pant d'inta. yasaka hannu ya bud'a kafafunta wani irin shock yaji da saida ilahirin jikin sa ya amsa, joystick d'in sa tayi wani irin zillo ya had'iye miyau tare da laso lips d'insa jiki na rawa ya............! *WANNAN PAGE D'IN SHINE LAST PREE PAGE IDAN KA-KINA BUKATAR CIGABAN LABARIN BIYA NAIRA D'ARINKI HUD'U 400*🤗 *3170524141 Rashida Salihu First bank sannna ki tura shaidar biya ta WhatsApp number ta 08034690723* Mommyn Twins ce An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 19 of 19