na balle murfin, without any second thought na bude Baki na na Fara kwankwada, se da na Sha wajen rabi sannan na Fara Jin wani hautsinawa da ciki na ya Fara, na yarda kwalbar a kasa na sulale Ina wani Abu kamar me fitting. Ban San minti na nawa na dauka Ina Jin wannan azabar da Kuma ciwo ba, Amma saboda yadda zuciya ta tayi tauri ko neman taimako banyi ba, cikin hukuncin Allah se ga lubna wato roommate Dita ta shigo daga dakin kawar ta in da take zuwa kwana, wani irin salati ta saki lokacin idanuna rufewa suke Amma Ina kokarin bude su, ta karaso waje na tana fadin
" Bintu! Bintu!! Bintu!!!"
Ina Jin ta Amma na kasa dagowa balle na amsa, ta fita da gudu, only God knows minti na nawa ta dauka suka dawo ita da Senior prefect, house captain, Matron da Kuma Hall admin da ta shigo coincidentally. Ni dai bana ce ga abin da ya faru ba, Ashe suna.zuwa Hall admin ta Kira senior master Akan lallai a turo bus akwai emergency a hostel, Suka kalla kwalbar Dettol din dake gefe na anan suka tabbatar abin da na Sha kenan. Lubna ta dakko cup ta zazzago madara ta kada ta taho Dan bani, Amma se aka hanata akace ta Bari asibiti zaa je Dan na Riga da nayi loosing consciousness di na. Haka muka tafi asibit ko sick bay baa tsaya ba, cikin gaggawa aka karbe ni a emergency unit din su, cikin lokaci principal da vice suka karaso asibitin lokacin har an saka min tube ta hanci na zuwa Baki na zaayi draining Dettol Dake barazanar dauke min rauyuwa, se da aka kwashe tsaf kafin akai min abin da ake cewa daurayar ciki, Bayan an Gama sannan suka zauna da principal wadda hankalin ta a mugun tashe yake har lokacin.
" Wannan ya nuna she wanted to commit suicide!"
"Suicide doctor?! Suicide fa? Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun!!"
Ta fada hankalin ta a mugun tashe, Doctor din yace
" So Kun fahimci ko tana da wani problem mentally? We need to invite her parents"
Principal tayi shiru tana kallon Doctor din, ku kwayi tunanin amsar tambayar akan fuskar shi take a rubuce, se can tace
" Ban San ta sosae ba, Amma room mate din ta tace dama Bata Shiga mutane since js1, she's always alone and lonely!'
Doctor din ya sake rubutu sannan ya kalla principal yace
" Ya kamata tuntuni ki gane me yake damun ta da har Bata shiga mutane, dukda banyi concluding ba tun da banyi magana da ita ba, Amma Ina tunanin yarinyar nan na fama da depression"
"Depression again? To Doctor aside this. Tambayar da nake so batu maka shi ne ya jikin nata, Dettol din Bai bar Mata matsala ba?"
Yayi dogon numfashi sannan yace
" Eh daga yadda kukai saurin kawo ta, bana tunanin complications din me yawa ne, zamu jira zuwa ta farka sannan tayi hoto mu gani"
Haka Suka Jima suna tattaunawa kafin principal ta fito ta samu vice tare da ce Masa ya Kira guardians di na da sauri. Haka ya koma school lokacin kusan kowa yasan abin da ya faru, Samiha dake bacci tashin ta akai aka fada Mata, wani irin zabura tayi tace
"Dettol? Dettol fa? Bintun?"
Ba karamin tsorata tayi ba, da Kuma gigita ba, tayi shiru tana pouncing akan gadon ta, tare da tunanin possible abin da zai saka ni Nasha Dettol, ita Baki daya ma ta manta what transpired tsakanin ni da ita da Kuma Bashir. Amma ni ta Ina Zan taba manta abin da sukai min.
Kira sosae akai yiwa Kawu amma bai dauka ba, se kawai suka samu contact din Adda, suna Kira Babu jimawa ta dauka, a lokacin tana garin Abuja tazo wani conference da Nursing and midwifery council of Nigeria ta hada musu a matsayin ta na director school of nursing Kano. Sun Gama suna kokarin tafiya airport zuwa Kano, wayarta dake cikin jaka ta Fara kara, dole ta tsaya ta fito da ita tare da karawa a kunnen ta, bayan sun gaida tayi inquiring me magana, yayi saurin bata hakurin rashin gabatar da Kan shi da yayi tun farko kafin yayi Mata bayani hadi da cewa
"Daga school din su Fatima Bintu Ginsau ne, Bata da lafiya sosae, Muna bukatar one of her Guardian to be in school please!"
" Me ya samu Bintu? Me yake damun ta? Is she conscious? Subhannallah!!!"
Ta fada ta Fara rikicewa, ni ba mutum bace ba me jinya, Dan Ni kowa yasan bana rashin lafiya, ko nayi ma sede ka gani Amma ba Zan fada ba, so Adda tasan duk abin da ya kayar da Ni lallai abun kallo ne.
" Ki kwantar da hankalin ki Hajiya, tana da Rai Amma dai ya kamata ki samu kizo ko zuwa gobe ne!"
Ta duba golden wrist watch din da ke daure a hannun ta na dama, se lokacin ma goma na safe tayi, Dan Haka tace
" Yanzunnan Zan Yi catching next flight to Niger"
Daga Haka ta sauke wayar ta nufi sauran directors din ta fada musu zataj canceling flight din ta zuwa Kano saboda rashin lafiya ta, dukkan su sukai Mata addua tare da tambayar ta ko tana bukatar taimakon su, ta girgiza Kai tare da musu sallama ta tafi yankan ticket, Allah ya taimaka ta samu, bayan ta zauna a lounge ta Fara Kiran Kawu amma bai dauka ba, se ta Kira Yaya Auwal da suke tare da kawu a kasuwa, shi ya kaiwa kawu wayar bayan sun gaida ya tambaye ta lafiya? Saboda yadda yaji muryar ta, cikin rashin Jin Dadi tace
" Bintu ba tada lafiya sun Kira Ni daga makaranta, yanzun Haka ma can Zan wuce!"
"Me ya same ta?"
Ya tambaya Haka kurum yaji gaban shi ya fada
"Ban sani ba yallabai, Amma dai jiki na na bani she's definitely in critical condition! Daga yadda vice din su ke magana!"
Ya Kara sakin salati Yana tambayar ta ko ta samu tickets din? Tace ta samu amma duk yadda suke ciki zata Kira shi a waya!
I was so busy wallahi yau dinnan, so nace Bari dai muyi taba ka lashe!
[1/3, 20:28] Maman: 017
Tunda Adda take bata taba ganin doguwar tafiya irij daga Abuja zuwa Niger ba, duk da a zahiri tafiyar ba wata bace ba Amma saboda how anxious and eager she was taje taga halin da Bintu ke ciki yasa duk ta gaji ta koma kosa tare da ganin kamar a mota take tafe ba jirgi ba. Addua kala kala Babu wadda batai ba akan Allah yasa Bintu kada ta mutu, Allah Kuma yasa ba wani mummunan abun bane ba ya samu diyar tata ba, tayi hasashen duk wani possible rashin lafiya da Bintu zata iya Yi cikin kankanin lokaci, Amma ko kadan Bata kawo Bintu zata iya Shan Dettol ba Dan ta dauki rayuwar ta.
Ko da ta isa cab ta samu Wanda ya Kai ya har asibitin bayan tayi communicating da vice ya bata address din asibitin da suke. Tana sauka gaban katon building din da aka rubuta Accident and emergency department! Ta sake Kiran shi tare da sanar Masa isowar ta, Babu jimawa se ga shi yazo, ba wani gaisawar kirki sukai sosae ba, saboda kana kallon ta kasan ba a nutse take ba. Suna shiga an fita da ni zuwa hoton makogaro da Kuma na ciki saboda a duba ko an samu chemical erosion a wuraren da Dettol din ya taba. Kafin na dawo Suka samu Zama ita da principal din
" Mun taso ki ko?"
Adda ta girgiza Kai cikin damuwa tace
" Ai ba yadda zaayi, Amma me ya same ta"
Principal ta gyara zaman ta, ta Fara ma Adda bayanin dukkan abin da ya faru, Adda tayi shiru in a total and complete shock. Se da tayi wajen minti na hudu bakin ta a rufe da hannun ta sannan ta sauke hannun tace da principal
" How's she? Ya jikin nata?"
Kafin ma principal din ta Bata amsa aka sake turo ni akan wannan gadon na asibiti Mai Kama da stretcher, tayi saurin mikewa tare da nufo ni, tana zuwa ta rike hannaye na, lokaci daya fuskata ta zabge nayi wani kuyas da Ni. A hankali na bude Baki nace
" Adda sannu da zuwa!"
Ta kasa magana kawai Naga tana kuka, se na lumshe idanu na Ina Jin wani irin radadi cikin zuciya ta, ya akai ban samu na mutu ba, ya akai Haka? Hawaye ya gangaro min daga rufaffun idanu na zuwa kunci na, abun bakin cikin bayan ban mutu ba, ban Kuma Yi nasarar cutar da ki na ba, Dan tun a radiology department din, radiographer yace da Doctor di na babu matsala, Dan mild erosion ne Wanda in no time zai warke da magunguna. Bayan na koma gado ya rage daga ni se Adda a daki, wadda ta Gama waya da kawu tana fada Masa jikin nawa da sauki
" Bintu fada min me ya ke damun ki da har kikai kokarin kashe Kan ki"
Nayi shiru bance komai ba, why is she even asking Bayan Bata taba tambayata ko Ina lafiya ba, ko Kuma tace min kibar dake jiki na ba komai bace ba, it's Allah's way of making me unique and different, Amma se ta Bari ake musguna min akan laifin da bani da shi, laifin da ba nawa ba, tana kallo Bata Hana ba, in fact kamar kunyar nuna ni take matsayin diyar ta.
"Bintu talk to me! Kina da uwar da ta wuce ni? Ki fada min abin da yake damun ki"
Nanma ko bude idanu na banyi ba, zuciya ta tayi nisa wajen hasaso min wata rayuwa ta daban, da duk bani da kiba, da duk ba mummuna bace ba da BashPrince00 Bai guje ni ba, da Samiha batayi betraying di na ba. Har Adda ta Gama zamanta likitan ya shigo, Ina Jin shi Yana Mata bayanin depression ke damu na, ya Kuma kamata su nema min therapy session idan ba Haka ba to watarana zasu ga na kashe Kai na tun da na Fara gwadawa kuwa! Hankalin Adda ya sake tashi, tayi ta kuka kunsan dama nace muku ita saurin kuka ne da ita, Amma kunsan menene, zuciya ta ko gezau na tausayin Adda ba tai ba, Ni buri na ma ta fita a dakin na hango wani syringe da Zan bula jijiya ta da shi, nasan da zarar jini ya fita da yawa a jiki na to Zan mutu kowa ya huta, Nima na huta da bakin cikin da nake ciki.
Zuwa la'asar kawu ya karaso, anyi anyi na karba ruwa ko wani Abu Amma fur naki, bana ma magana balle wani ya saka ran Zan saurare shi, tun Adda na lallaba ni har katsinancin nata ya Mike ta Fara min masifa, nan ma dai Babu mafita, se kawai ta samu guri can gefe ta zauna ta zubawa sarautar Allah idanu, ta barni nayi duk abin da nake ganin daidai ne. Zuwan kawu ya saka ta Jin dadi a zuciyar ta, tare da ganin idan ita na Raina ta ai shi zanyi magana. Amma shima shiru me da ya takura ni kawai se na Fara kuka. Duk me ya janyo hakan? Duk me yasa na Zama hakan saboda bakin mutane, saboda mutane Basu gajiya da fadar abin da Bai kamata su fada ba, saboda mutane suna Shiga sabgar da Bata su ba!
A Haka nayi kwana biyu, cikin hukuncin Allah na samu sauki, Kuma a ranar na ke paper ta ta karshe ta waec, Dan Haka daga asibiti naje na rubuta, na koma hostel hada Kaya na. Babu Wanda na kula se de amsa da sauki, Ina Gama hada Kaya ko graduation ban tsaya ba muka tafi Kano. Muna zuwa na yiwa Adda da kawu sannu sannan na shige daki na kulle!
***
Komai da ya daganci Zainab se da ya kasance a tafin hannun Imam, Yana da network of information a cikin campus yadda Baku tunani, Amma saa daya da akai shi ne Yana da kokari, a ajin su bashi da na biyu, shiyasa ake overlooking rashin Jin shi.
Zainab ta tashi da wurwuri saboda tana son wucewa school, tayi wanka ta samu noodle da tea taci sannan ta shirya cikin olive green Abaya me adon Baki a jiki, ta hada books din ta tsaf sannan ta dauki Jakar ta fito, tana tafe tana waya da jaddar ta wadda ke fada Mata yadda tayi kewar ta, da Kuma tambayar ta har wani lokaci ta dauka Zama a wannan kasar turawan. Zuciyar ta fes saboda a watan da ya gaba ta ba karamin takura Mata Imam yayi ba, har karamin hauka ta so tayi Amma shi ko a jikin shi, jiya dai tayi Masa warning akan idan ya sake biyo ta zata Kai shi Kara student affairs, to a tunanin ta yau ba zata gan shi ba.
Zainab tayi murmushi daidai fitowar ta da ta daga gate din apartment din nasu, wannan murmushin da tayi a daidai Kan idanun Imam dake zaune cikin mota Yana kallon kofar da zata shigar da Kai in anticipation of her. Yayi saurin balle murfin motar ya fito, lokacin ta Fara takowa Dan fita Amma Kuma hankalin ta baya Kan shi, Bata ma lura da wanzuwar wani bawa a wajen ba, magana kawai take da jaddar ta wadda ke saka ta dariya da ba kasafai take ba se idan suna wayar da jadda. Dariyar da take ya saka shi shagala Yana kallon ta tare da kiyasto abubuwan da dama Wanda Baki ba zai iya fada ba se zuciya. Tana sauke wayar ta Fara kokarin tafiya, anan be yayi saurin Shan gaban ta Yana sakar Mata wani killer smile, ta dauke kan ta, tare da kokarin rabewa ta gefen shi ta wuce Amma Bai Bata wannan damar ba yace
" Haba Zainab, tun 6am nake zaune Ina jiran ki sannan kizo ki wuce. At least ko hi Kya cemin"
Ta kalle shi ya girgiza Kai tana kokarin sake wucewa Amma Dake Imam Imam ne se da yasan yadda akai yayi Mata magana har Kuma karshe ta shiga motar shi. Har department din ta, Kai har lecture hall ya Kai ta, se da ta zauna gurin ta ya samu wani yaron shi ya bashi Amana kafin ya tafi bayan ya Gaya Mata zaiyi missing din ta sosae. Kawai se ta samu kanta da dariya, saboda da gaske kawai kallon me tabin hankali take mishi. Tana Gama lecture ta fita Dan zuwa library kamar yadda ta saba Amma ga tsananin mamakin Zainab, Imam na kofar aji Yana jiran ta, wani irin yanayi taji har tace Masa
" Baka da lecture ne?"
Ya girgiza Kai yace
" Ina da akwai of course.."
"Then why are you here?"
Ta tambaya curiously tare da kallon shi da idanun ta masu sheki. Se kawai ya duburburce ya fara stammering. Ganin Haka ta wuce abin ta ta bar shi tsaye, Amma kafin ta karasa ya samu shortcut ya karasa Yana tsaye kofar library Yana jiran karasowar ta, tana isowa taja ta tsaya tace
" Kai aljani ne? You're stalking me I'll report you!"
Maimamkon ya Bata amsa ko ya Bata hakuri se gani kawai tayi ya tsugunna ya Kuma Ciro wani Dan karamin box ya bude a take wani glittering ring ya bayyana a ciki, zainab ta bude idanun ta tana Jin wani tingles a cikin zuciyar ta, ya Kuma Miki Mata bunch of white roses tare da fadin
" Zainab, please be my life partner! Marry me zainab!"
Aka Fara ihu saboda taruwar student a wajen, se tafi suke suna hailing Imam, wasu Kuma na fada Mata tace yes! Ta kalle shi, ta Kuma kalli abubuwan dake hannun shi, he looks so sincere and cute. Tana murmushi a hankali Wanda Imam ke matukar kauna tace kamar whisper
"Yes!"
Bintun Batuul is not free! Contact me for payments.
[1/3, 20:28] Maman: 018
Wani lokacin bamu Sanin yadda ake zuciyar mu Kan Fara son mutum, wani lokacin se mun gama cika Baki akan " Ni kike tunanin zanyi soyayya da wane? Allah ya kiyaye, Allah ya rufa min asiri" wannan shi ne yawancin abin da muke fada, Bayan min Mata Allah yake controlling zukatan mu, shike saka so a lokacin da yayi niyya. Beside wannan ita zuciya wata shu'umar halitta ce, munsan kwakwalwa ke controlling duk wani sassa na jikin Dan Adam, kowanne organ na functioning ne da izinin brain, Amma akan soyayya se kuga zuciya ta aiwatar da Abu ba tare da kwakwalwa ta ankare ba.
Wani lokacin kiyayya ta Kan rikide ta koma kiyayya, yayin da mafi Muni shi ne ganin masoya sun Zama Makita, wannan Abu ba karamin tada hankalin mutane yake Yi ba. Zainab ta kasance Bata fiye kaunar duk wani Abu da ya shafa Imam ba, saboda yadda yake rayuwa ya banbanta da yadda take tata, Amma ku kalla how much yadda ya dinga kula da ita yasa ta karkato har ta bashi damar Shiga cikin zuciyar ta. She was so excited da ganin wannan zoben, ga roses, gashi Kuma a tsugunne a gaban ta Yana tambayar ta ko zata iya auren shi? Ta kalla fuskar shi me dauke da wani irin kasaitaccen murmushi da zaiyi wahala ka kalla baka ji zuciyar ka ta narke ba, Abu ne me wahalar gaske. A take taji ko Ina na zuciyar ta ya amsa, taji wani irin blood rush cikin jikin ta Baki daya, har Bata san ta Fara yelling
" Yes! Yes!!"
Ba, a take kowa dake gurin suka Soma tafi, da yawa abun ya burge su, yayin da ya Zama akasin Haka ga wasu,, suna ganin how foolish she's ta Fara kula wannan spoilt and rotten brat din! koma dai menene zainab bata damu ba, abin da ya dame ta shi ne Allah ya amince tayi rayuwa tare da Imam. Kowanne labari akwai farkon shi Kuma da karshen shi, karshen labari farkon wani labarin ne. Haka yake a dukkan rayuwar mu.
Fatin ciki marar misaltuwa ne ya bayyana a Kan fuskar Imam, duk irin kyautatawa da stalking din ta da komai da yayi gani yake she's too good and too decent for him, Amma ga mamakin shi se Allah cikin sauki ya karkato Masa da zuciyar ta har ta karba soyayyar shi, mikewa yayi tare da kokarin Kama slender but long fingers din ta Dan zura Mata ring din dake hannun shi Amma Taki hakan tare da karba daga hannun shi tana murmushi ta zura a index finger din ta tana sakin kayataccen murmushi me kwantar da hankalin Wanda ake yiwa. Daga Haka ta fasa Shiga library din sannan tabi Bayan shi kamar yadda ya bukata, Suka cigaba da tafiya zukatan su fari Kal Babu wani diso na bacin Rai, se da suka samu wani shade sannan suka zauna, bayan sun zauna ya dube ta har lokacin ya kasa cewa komai, he's so short of words!
"Zainab! Ina son ki, bansan wanne irin so nake Miki ba, Amma zuciya ta yearns for you!"
Tana murmushi cike da Jin kunya ta fur ta a hankali kasan numfashi tace
" I love you too!"
Hakan ba karamin Dadi yayi masa ba, anan ya dube ta Yana tambayar asalin labarin ta, duk da yasan da yawa daga cikin labarin daga bakin Murad, Amma dai zai so ace yaji daga bakin ta. Cikin nutsuwar ta ta Fara fada masa labarin ta kaf da dalilin zuwan ta kasar nan Dan karatu. Se da ta gama sannan yace
" Kina ganin Zaki iya convincing jadda har muyi aure?"
Se ta Ciro wayar ta ba tare da ta amsa ba, bugu biyu jadda ta dauka tana amsa gaisuwar ta cikin larabci, ta danyi shiru tana Wasa da yatsun ta kafin can dai saboda tambayar da jadda take Mata na fatan dai lafiya take, ta amsa eh Amma tana son gabatar Mata da wani, Jin wanin da ta fada jadda ta saki murmushi tana godewa Allah wannan kyakyawan labarin da taji daga bakin jikar tata. Ta so kwarai ta dawo gida ta samu wani Dan Qatar tayi aure, ba Wai ta samu a UK ba, but does that even matters? It doesn't as far as ita din tana son shi to magana Kam ta Kare.
A wannan lokacin Bata kashe wayar ba se da sukai magana da Imam duk da an samu tangarda sosae, wato communication barrier. Shi Yana Jin turanci Amma babu larabci yayin da take jin larabci Babu turanci, karshe dai se zainab ce ta zame musu interpreter! Suka gausa tayi Masa tambaya sosae akan shi da kasar shi, Jin shi Dan Nigeria yasa ta Fara tambayar shi ko iyayen shi zasu amince ya aura zainab din? Se ya nuna Mata bashi da matsala da parent din shi,duk da a kasan ran shi yasan ba Haka bane ba, yasan iyayen shi mutane ne masu kabilanci, mahaifin shi ya fada Masa duk lokacin da zaiyi aure zai Nemo bafulatana yar uwar shi ya aura, to fa se gashi balarabiya ya samu wadda ba Yar kasar su ba, ba Kuma yaren su daya ba.
Haka rayuwar su ta cigaba da tafiya gwanin ban shaawa, soyayyar su zata saka kaji kaina kana son ka samu me son ka, yadda yake Mata yadda yake kula da ita da yadda kokarin canja salon rayuwar shi duk saboda ita, Abu ne da kowa ke fatan samu Kuma zainab ta samu. Shudewar wasu watanni, jadda ta sake tuntubar su ko suna tare har lokacin zainab ta tabbatar Mata se abun da yayi gaba ma, wannan yasa jadda tace Mata
" Na yarda Dake zainab, na Kuna yarda da tarbiyyar da mukai Miki, sede baka shaidar zuciyar da ta Fara soyayya, Ina ganin idan iyayen shi sun yadda ko zakuyi aure kawai, hankali na zaifi kwamciya"
Imam Dake karanta translation din wayar da zainab ke yi, ya saki murmushi tare da mikewa ya daka tsalle, zainab ta Harare shi tana fadawa jadda zata ji daga bakin shi. Ko kunsan a yammacin wannan rana Suka Isa masallaci aka daura musu aure? Shike nan Imam ya Zama miji ga zainab, zainab ta Zama matar Imam! Sede duk wannan abun da sukai Babu wani mutum daya daga bangaren Imam da yasan abin da yake faruwa!!!
***
Yadda daga Adda har Bintu, har Kawu kowa ya shige dakun shi ba tare da ya ce wani Abu ba ya bawa Mamaa tsoro, saboda ya kamata suyi bayani akan abin da ya faru, ta fito saboda tasan hankalin ta a tashe yake, ta shiga dakin Adda ta samu tana kokarin Shiga wanka, tana ganin ta ta Dan saki fuska tace
" Sannu da gida Mamaa, na shigo a gajiye zanyi wanka ne!"
Yadda Addan ke dauke yasa Mamaa Sanin tana bukatar kadaici se tayi Mata sannu da zuwa kawai ta wuce wajen Kawu, tana fita Adda ta kulle dakin tare da komawa ta zauna ta dakko wayar ta, ta Fara Kiran Fadima, kamar yadda kuka sani Yaya Fadima ita ce babba a wajen Adda, Kuma tana aure a sokoto da yaranta. Bayan ta dauka suka gaisa da Adda wadda muryar ta har rawa take Yi, tace
" Adda Abu ya same ki ne? Ko wani abun ke faruwa a gidan bani da masaniya?"
Adda se ta Fara kuka tana fadin
" Fadima Bintu ce! Bintu..."
Hankalin Yaya Fadima ya tashi, duk da tana kokarin dannar kanta Dan ta samu ta kwantarwa da Adda hankali
" Me ya faru da BINTUN? Ina ce tana makaranta"
Wannan karon kukan na Adda karuwa yake tace
" Bansan me ya faru ba a makaranta, har ta Sha Dettol zata kashe kanta, se da ta..."
" Ita BINTUN? Innanlillahi wa inna ilaihil rajiun! Ya rabbul alamin"
"Ita dai fa Fadima, ya zanyi yanzun anyi ruling depression!"
Shiru ya biyo baya saboda Tsabar yadda Yaya Fadima ta kadu, se Kuma tace
" Ki daina kuka Adda, Amma kiyi hakuri laifin ki ne! Tun farko Baki dauki Bintu kamar Yar ki ba, kin Bari kowa Yana cin Kashi a kanta ko wannan kadai ya Isa Bintu ta samu depression har ta Kuma samu suicidal thoughts!"
"Na sani, nasan nayi kuskure Fadima amma bansan ya zanyi na gyara ba, bansan yadda
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 7 Chapter of 18