Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
gilani, nace allah anca addu'an da gilani na taceyi kuyyum!!! Murmushi tayi tace ameen ya hayyu ya qayyum tana lumshe ido(yaro qarami da halin manya) Allah maka albarka mijin granny Yace ameen gilani nah. Kashe kayan kallon hajiyan tayi ta taya mijin nata haษ—a kayan aikin nasa, suka haurawa sama sukayi dan bacci ganin dare yayi. Adduah granny tamasa ta kwantar dashi sleep tight ko angon gilani Kwanciya suma sukayi itada mijinnata. Nace safiyar alkhaeryh kakanun little ... ๐Ÿ…†๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท๐Ÿ„ด ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ธ washe gari da safe bayahn sun karya alhajin nata yashirya dan fita rakasa sukayi itada little har yashiga motor suna masa adawo lafiya driver yaja motor suka fita kamun suka komo cikin palourn itada angon nata. barin little en tayi yana wasan sa tayi daki dan tayi bacci har ya kwanta taji qaran wayanta alaman qira yashigo ษ—auka tayi da murmushi ganin wacce ke qiran nata Assalamu alaiki ummana antashi lafiya Fuskanta da murmushi ta amsa sallaman tace lafiya ya gida ya jikinnaki? Tace dasauqi!!! ummana ya mijinki da rikici? Tace ah bawani rikici inma yanayi keya gado muna lafiya lau duka!!! Tace umma danzo anjuma nida daddyn little Tace tom allah kawoku lafiya kigaida sa,tom zeji umma. Sukayi sallama ta ajiye wayan nata ta kwanta... *** Bayan ta farka alwala ta ษ—auro tayi walha tayi addu'oeen ta kaman kullum, bayan ta idar palour ya yiwo. """'Little dake wasan shi taqiran bayan taษ—auko takaddun arabic nasa, suka kama karatu. Bayan sun kammala karatun tace to mijin granny jekaima kayi bacci kahuta ko kamun momynka tazo maqe kafaษ—a yayi yace gilani an bi momy ba a wajanci da apoki an jauna Tace ai dama ba tafiya dakai za tayiba kaikam je ka kwanta abinka koh Anan palourn ya kwanta baccin kamun zuwan su momyn nasa. ๐Ÿ…€๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ… ***** washe gari ma hakan yafaru sosai ๐™–๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ ๐šข๐šŠ ๐š”๐šŽ๐š ๐šŠ๐šข๐šŽ ๐š“๐šŽ๐š“๐š’๐š— ๐šŠ๐š–๐š–๐šŠ ๐š‹๐šŠ๐š’๐šœ๐šŠ๐š–๐šž ๐š๐šŠ๐šข๐šŠ๐š‘๐š— ๐š–๐šŠ๐š‘๐šŠ๐š๐š’๐š— ๐š–๐šŠ๐š๐šŠ๐š—๐š’๐š— ๐š‹๐šŠ gashi ya kwana yayi nisan tafiya sosai. Tafiya yake a wannan jejin yana kan duba maganin hango wani bawan Allah yayi besan daga ina ba kawai shide ya gansa amma bega inda ya ษ“ullo ba stohone kutub a durqushe yake tafiya. Stohon ne ya tsaida shi yace yaro naga kaman abu kake nema Koh? gaidasa yayi yace eh baba, me kake nema haka yarona? faษ—a masa sunan bishiyan yayi, wannan stohon yace tom yarona xantemaka maka da wanda yake wajena dan naga tabbas kasha wahala Amma ba'ah samun wannan bishiyahn anan kusa Se a qasar ๐™‰๐™ž๐™œ๐™š๐™ง๐™ž๐™–, ๐šˆ๐šŠ๐šŒ๐šŽ ๐šœ๐š‘ikkenan ๐š‹๐šŠ๐š‹๐šŠ ๐š—๐šŠ๐š๐š˜๐š๐šŽ miqa masa yayi a qulle a stumma yace Tom gashi yarona, ๐šŠ๐š–๐šœ๐šŠ yayi yamasa godiya sosai ๐šœ๐šž๐š”๐šŠ๐šข๐š’ ๐šœ๐šŠ๐š•๐š•๐šŠ๐š–๐šŠ ๐š๐šŠ ๐š ๐šŠ๐š—๐š—๐šŠ๐š— ๐šœ๐š๐š˜๐š‘๐š˜๐š—. Yajuya da farin ciki yana tafiya a kan dokin nasa , sosai dokin nasa ke gudu, yayi kewan umman sa kwana 2 ake nema begantaba ya qagu yasamu yakoma yau komi dare yaganta... ๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ * ๐™œ๐™ž๐™ข๐™—๐™ž๐™ฎ๐™– ๐™ข๐™š๐™๐™ฌ๐™ž๐™จ๐™ Wajan mahaifiyarta take , tana zaune tasata gaba, wannan bluen qwayan idon nata kwallah ne cike a cikinsu Jikin mahaifiyar tatace yatashi gaba ษ—aya tarasa meke mata daษ—i arayuwa!!! Dama haka ciwon yake mata Inya tashi bata iya ko mosti bare magana komi se anmata Sede ido kawai in yayi dama dama ne takan iya magana harta zauna da kanta Amma dukda haka komi mata akeyi sakamakon qafanta dabata iya takawa dashi, tsawon shekara 15 tun bayahn data haifi gimbiya bata sake lafiya ba tun abun na kaman wasa har yazamo se a hankali Data samu wani ciki tayi bari( misscariage) , shikkenan ciwon nan yasameta bata iya komi yazama very serious Sosai aka nema mata magani na gida dana asibiti amma inah haryanzu basu daceba Kullum cikin gayyatar masu magani akeyi Amma abu ษ—aya akece masu shine suyi haquri basusan maganin ciwon nata ba, basusan ina zasu samosa ba, dan iya binciken su babu aqasar dasuke(inji bokaye da wasu malaman) Ance za'ah bawa duk wanda yabata magani tawarke kyauta amma dukda haka babu, aka maidashi kaman gasa wanda yaci ze samu matsayi a masarautan koma waye amma dukda haka ba'ah daceba kowa ya gwada amma bai ganin maganin cutan!!! Amma akwai wani malami ษ—aya daya taษ“a ce masu insha allahu, allah zeturo wani bawan allah kuma sanadin sa zata warke sucigaba da addu'a kawai dakuma haquri shi cuta jarabtace ta ubangiji. Har kullum gimbiya da mahaifinta mai martaba, addu'ar suke allah yakawo wannan bawan allahn lafiya sannan cikin gaggawa!! , Tana zaune tabuga tagumi kawai tana kallon ammaah en nata, tarasa meke mata dadi aduniya ,, ga abunda mai martaba yace mata na zuwan yaran sarakunan se qara matsowa yake!! Kwanaki kawai yarage sannan ga jikin ammaaahn ta Ita batajin zata iya aure tabar mahaifiyarta a wannan ciwon, dukda muradin mahaifiyar tatace tayi auren!! Sosai take tunani ,fuska cikide damuwa dakuma rauni!!! Ganin lokacin sallah yayi, adduah ta tofawa mahaifiyar tata Allah baki lfyh ammaah nah tafaษ—a idonta da hawayen da har ya gangaro!!! Tashuwa tayi dan ta ษ—auro alwala tayi sallah tunda lokaci yayi.... ๐Ÿ„ณ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„น๐Ÿ„ธ *****๐™–๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ Sosai yake gudu da dokin nasa ga kuma dare yayi Amma ba alaman ko storo tattare dashi ummansa kawai yake tunawa so yake yaganta yau. Se can dare ya iso garin nasu(๐š–๐šŠ๐šœ๐šŠ๐š›๐šŠ๐šž๐š๐šŠ๐š— ๐šœ๐šž) , yawuce gida !!! Umman sa ce da abbansa suka bude masa qofa yashiga dashi da dokinnasa Ummansa nata masa sannu, Taburma ta shimfiษ—a masa, takawo masa ruwa yasha Ruwan wanka tahadamasa yayi, yaci abinci Bayahn yagama komi suna zaune da iyayennasa, kwantar da kansa yayi a cinyahn ummansa Ummana nayi kewanki, tace nima haka jarumin ummah Abbane yakallesa tom nikumafa? Murmushi yayi idonsa kulle abba nayi kewanka amma kaษ—an na ummana yafi yawa Ranqwashi yakai masa umman nasa ta tare masa ah ah zaka qarawa yarona gajiya Ja'irin yaro kawai faษ—in abban nasa!! Hira sukayi kaษ—an ba sosaiba sakamakon ganin tilon ษ—an nasu yadawo dare dare sannan a gajiye yake kwana 2 baya gida. Suka rakasa ษ—akinsa ( as usual) aka masa addu'a yakwanta suka masa seda safe suka ja masa qofa. Sede me!!! bayahn fitan su umman nasa sosai tunanin wannan tsohon ya tsaya masa arai Yajuya haka yajuya haka da qyar de barawon bacci ya sacesa Semuce safiyar khairi ๐™–๐™ข๐™Ÿ๐™–๐™™ ๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ช๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ช๐™ข๐™ข๐™–๐™ฃ๐™จ๐™–.... NIGERIA ***** Little yatashi bacci har Hajiya ta shirya sa suna zaune falo dashi suna karatu. Sallama sukaji, Da gudu yatashi yaje yai hugging nasu duka Momy da daddy ayoyooo ฦŠaukansa daddyn nasa yayi, suka iso palourn suka zauna. Sannu da zuwa hajiya tamasu , momyn little en direct wajan mahaifiyarta taje ta rungumeta tana maqalqale ta kaman yarinya umma Allah nayi kewanki Hajiya cewa tayi nikam tashimun ajiki karki karyani tafaษ—a tana qwalawa mai aikin tasu qira tayi, akan sunyi baqi takawo masu ruwa!!! Kallonta yarinyan tayi, yanzu ummata mune baqin? muda gidanmu Daddyn little enma yace, yauwa faษ—awa umma de mukam ฦดan gida ne ba baqi ba Cewa tayi tashimun ajiki, nide ku baqine atoh kugama kubarman gida Zumษ“uro baki tayi umma daga xuwa se korinmu!!! Stugunnawa yayi harqasa daddyn little en yagaida umman tasu murmushi tayi ษ—an albarka muna lafiya ya hanya? Yace alhmdlh umma Tace tom masha allah sannunku yaran kirki Allah maku albarka da Ameen suka amsa duka!! Yace umma ya fitinannen mijinki? Murmushi tayi ah ah kunga bamuso ni mijina ba fitinanne ba daga zuwanku ko ฦณar tata ma gaidata tayi ta amsa tana samusu albarka, dakuma tambayahn ya jikin nata tace dasauqi umma,Masha allah haka akeso Allah qara sauqi Daddyn little enne yace umma bara muyi tsokana Kallon yaronsa dake hanun nasa tun zuwansa yayi Little zamu koma gida koh? Aikuwa saurin dira yayi daga jikin daddyn nasa, zaka ษ—auka wani abune ya cijesa Jikin hajiya yakoma yana turo baki Gilani kinji daddy ko, ni anjeba da gilani da apoki anjauna!! Dariya dukansu ukun sukayi dan daman sunsan kwanan xancen in de little ne, a duniya shida grannyn sa ko ita ta haifesa albarka. Tashuwa daddyn little yayi yanawa umma se anjuma xedawo sutafi Raka mijinta tayi hanunta riqeda na litte Kallonsa tayi tace haba heartcode na kwana mana Kallonta yayi yana kashe mata ido 1 Inkin kwana kibarni dawa Zumษ“uro bk tayi, shikkenan adawo lafiya Tafiya suke da ษ—anta yana mata gwalanti( hira) Bayahn sun koma ciki hajiya ce azaune tana kallo Zama ๐™–๐™ข๐™š๐™š๐™ง๐™–๐™ tayi da ษ—an nata Hira suke da ummanta inda take faษ—a mata Qanin nasu yakusa dawowa insha allah Adduah tayi tana allah dawo dashi lafiya!!! Amma cikin zuciyahnta , babban yayanta da dama bata sansaba ya faษ—o mata rai shi takeson gani๐Ÿฅนsosai takejin soyayyan yayannata.. Hira suke da umman nata na tsakanin ษ—ah da uwa ## ๐™ข๐™–๐™จ๐™–๐™ง๐™–๐™ช๐™ฉ๐™– Hidima ake babu wasa yau saura kwana 5 ayi taron Yayinda angama shirya komi zuwansu kawai ake jira ****bayahn sunkarya da iyayen nasa Maganin yakawo yace abba ga maganin yarinyan da kamun maganan tan Murmushi yayi yana shafa kansa allah maka albarka dan abbah Yace ameen abba na Sallama abba yamusu akan ze miqawa abokin nasa baban yarinyan maganin zewuce kasuwa, amma ya akayi kasamu maganin nan cikin sauqi? yaron Abba murmushi yayi abbana karka damu kaide akai masu maganin insha allahu za'ah dace, to Allah yasa amjad. yace masa insha allahu ze biyosa kasuwan inya gama taya ummansa aiki, dan baze je daji ba Yace shikkenan azo lafiya yaron ummah dama bekamata ka koma ba kahuta tukun!! Daga ciki ษ—aki umma tayi magana ah ah ni ษ—๐šŠ๐š—๐šŠ๐š‘ ba yaro bane jarumine Abbane yayi murmishi da yajiyota yace tom umman jarumi. Adawo lfyh suka masa... *** Koda fitan Abba gidan abokin nasa yafara bi yabasu maganin yakuma masu bayani Sannan yakama hanyahn kasuwa... Muje zuwa..... ฦณAR SARKI CE daga dausayin Alqalamin uwar batoorl Justice Hareeyh๐Ÿ•Š๏ธ ๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹ ๐˜ฟ๐™ค๐™ข๐™ž๐™ฃ ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฉ๐™– ๐™๐™–๐™Ÿ๐™–๐™ง๐™ ๐™ช, ๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™ช๐™ฃ๐™ฉ๐™ช๐™—๐™š๐™ฃ๐™ž ๐™– ๐™ฌ๐™–๐™ฃ๐™ฃ๐™–๐™ฃ ๐™ก๐™–๐™ฎuka:- 08146292652 ๐˜พ๐™๐™–๐™ฉ ๐™ค๐™ฃ๐™ก๐™ฎ. 09161720046 ๐™”๐™ค๐™ช ๐™˜๐™–๐™ฃ ๐™˜๐™–๐™ก๐™ก ๐™™๐™ž๐™จ ๐™ค๐™ฃ๐™š, ๐™ญ๐™–๐™ข๐™ช ๐™ข๐™–๐™ ๐™ช ๐™ฉ๐™–๐™ก๐™ก๐™–๐™ฃ๐™ ๐™ช ๐™– ๐™ง๐™–๐™๐™ช๐™จ๐™– ๐™ข๐™–๐™ž ๐™จ๐™–๐™ช๐™ฆ๐™ž, wai hausawa sukace sai an gwada akan san na qwarai. Ni Hareeyh ina maraba da ku masoya, har da alakoron talla inayi๐Ÿ˜!!! # ๐˜พ๐™ค๐™ข๐™ข๐™š๐™ฃ๐™ฉ # ๐™‡๐™ž๐™ ๐™š & # ๐™จ๐™๐™–๐™ง๐™š ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ๐Ÿ’ฆ ๐™”๐˜ผ๐™ ๐™Ž๐˜ผ๐™๐™†๐™„ ๐˜พ๐™€๐™€ ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน ๐™Ž๐™ฉ๐™ค๐™ง๐™ฎ ๐˜ผ๐™ฃ๐™™ ๐™’๐™ง๐™ž๐™ฉ๐™ฉ๐™š๐™ฃ ๐˜ฝ๐™ฎ ๐™ƒ๐™–๐™ง๐™ž๐™ง๐™– ๐™จ๐™–๐™ก๐™ž๐™๐™ช ๐™ž๐™จ๐™– (๐™๐™ฌ๐™–๐™ง batoorlโœ๐Ÿ”ฅ) ุงู„ู„ู‡ู… ุตู„ู‰ ูˆ ุณู„ู… ุนู„ู‰ ุณูŠุฏ ู†ุง ุฑุณูˆู„ู„ู‡ saw๐Ÿ–ค๐Ÿค _______________________________________________________________ ๐Ÿ…ฟ๏ธ 17&18 ๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹ Bayan tafiyan Abban nasa kasuwa taya Umman tasa ayyukan gidan yayi duka suka yi tare suka gama tare komi da komi. Bayan sun kammala lokaci ya ja banษ—aki yayi dan ya watsa ruwa yashirya ya bi Abban nasa kasuwa. wanka yayo yaje yashirya yafito a ษ—akin nasa yana '' Ummana Sena dawo fitowa tayi a bayi tana tom jarumin Umma!! Addu'ar a dawo lafiya, kariya dakuma starewan ubangiji ta masa Sannan tace yakula. (nace sekace mace kodayake wai maza ma ana masu fyaษ—e) Sallama yayi wa Umman tasa yafice a gidan yawuce kasuwa, cikin shigarsa ta burgewa dakuma salon tafiyarsa me sanya mutum kasa ษ—auke ido a kansa, don shiษ—in namijine jarumine amma in yana tafiya zaka ranste ba tafiya yake ba Kasancewar a nuste yake komi nasa dukda kasancewan sa jarumin. A hanya kuwa duk wanda ya ษ—aga masa gaisuwa sede ya ษ—aga hannu ko ya girgiza kai alamun amsawa (ashe wannan da iyayensa kadai yake zuba) Miskili ne na bugawa a jarida ( miskili kafi mahaukaci ban haushi) Ahaka harya isa kasuwan wajen sana'ar tasu Abban nasa maganin gargajiya yake saidawa ( inda yagado shiga jeji kenan). ๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ด๐Ÿ…๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ฐ Sosai sukasha hira da Umma har yamma yayi, Daddyn Little ne yazo dan ya ษ—auketa su koma, bankwana suke da Ummansu. Umman tasu tace'" wai nikam kuna zuwa gaida Amarya kuwa? ( kakarsu take nufi haka suke qiran ta Amarya) Daddyn Little yace " Umma ba sosaiba" Tom nide ba ruwana kunsan surutun stohuwar nan, inkunje kwafama dama kunfi kusa. ""Amma de kudinga zuwa gaida ta yafi!! Sukace Insha Allahu Umma a gaida Abba in yadawo!! in Sojanmu yadawo zamu zo kunce jaka faษ—in Daddyn Little" Umma tace ah ah kuyi zamanku karkuzo kudamar mun yaro, kunga ษ—an auta kubarsa yahuta. Dariyah dukan su sukayi, Umma kece fa kika sakalta shi, Amma babba dashi ace masa Auta!!! "Tace nasakalta en ina ruwanku yarona jinjiri dashi, kutashi ma kubarman gida, Da raha da dariya haka sukayi sallama Little se ษ—aga masu hannu yake ko a jikinsa kaman ba iyayensa ke tafiyaba!!!( ษ—an daษ—i kaka bah, kunfasan kaka akwai dadii wanda suke raye allah qara masu lafiya yabamu daman kyautata masu ๐š ๐šŠ๐š๐šŠ๐š—๐š๐šŠ suka rigamu gidan gaskiya allah masu rahama ameen) Suka kama hanyan birnin tarayyah ( ๐Ÿ…๐Ÿ…‘๐Ÿ…ค๐Ÿ…™๐Ÿ… ๐Ÿ…–๐Ÿ…๐Ÿ…ก๐Ÿ…˜๐Ÿ…๐Ÿ…ข๐Ÿ…ค ๐Ÿ…‘๐Ÿ…๐Ÿ…›๐Ÿ…๐Ÿ…”๐Ÿ…” ). wajan ciranin su yar lukuta ta ษ—an daura Manoma iyayen sarholiya. Flight sukabi, suka kama hanyan komawa gidansu. ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ฑ๐Ÿ…„๐Ÿ„น๐Ÿ„ฐ Bayahn komawan su gida, watsa ruwa sukayi sannan suka ci abinci Zaune Daddyn Little en yake kanta a jikinsa suna fira, cewa yayi " ๐™ข๐™š๐™š๐™ง๐™–๐™ ๐™ฉ๐™š๐™ง๐™ yaushe zamu je gaida amarya ta? Turo baki tayi ni nagaji heartcode a bari sena haihu tukunna!!! Zaro ido yayi yana dariya, wato kina so kakus taban saki 1500 shine zakice har se kin haihu!!! don abar maki miji ke kaษ—ai tom anqi wayon zanje wajan amaryata atoh inyaso ke kizauna har se kin haihu kije nan da...... Hararansa tayi a wasa tana turo baki tom waya gaya maka ina kishi da stohuwan nan? Inna huta de se muje tare heartcode yace tom a huta lafiya, kishiyar kakus. (Haka suke zaman auran su lafiya lafiya!! cikin yarda dakuma soyayyahn junansu, wasa da dariya bawa kowa girmansa, dakuma zamowa abu ษ—aya, ษ—an uwan wannan na wannan ne!!! "Masha allahu nice couples"" ( Dama haka akeson ma'aurata sukasance cikin girma juna da fara'a wa juna!! ba irin matan mu ayau ba, am so sorryh to said koda da laifin maxan na matahn yafi taka muhimmiyar rawa inde a wannan zamani ne! Imagine wata tana zagin mijinta!! Tsakani da allah ko qaninki kika zaga ai yafara jin haushinki kuma zedena ganin girmanki bare kuma uwa uba mijinki uban ฦดaฦดan ki, kinaso ace iyayenki basumaki tarbiya bane? Ko menene?? Alhalin alhaqinsu zaki ษ—auka laifinkine,su iyaye sun horar damu dede gwargwado: Gaskiya mugyara, hadisi ne guda na Rasulullahi Sallallahu Alaihi Wasallam Allah ya la'anci me xagin iyayensa Kuma inka zagi nawani naka kazaga! Ashe don girman miji ance da akwai wanda za'awa sujjada bayan Allahu Subhanahu Wataalah mijine. Bafa annabiba! Ba iyayena! Ba yayuba! Akace miji Dan Allah mugyara dan Allah dakuma tarbiyahn yaranmu Allah datar damu duniya da lahira Ameen) ๐Ÿ’‹๐Ÿ’‹ ุงู…ู‰ ุจุชูˆู„ุฉ๐Ÿ’‹ ๐Ÿ…€๐Ÿ…„๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ„ธ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ท * sosai yammata duk wacce tazo wucewa take samasa ido Wanda shikuma wannan sa idon ba abunda yatsana kaman shi. Staki yakera jerawa ahaka harsuka kammala haษ—a kayahnsu ganin lokacin tashi yayi suka kamo hanyahn gida shida Abbansa. Suna tafiya suna hira, Abban sane ya kallesa yace jarumin ummansa kyakkyawa!! kaga ฦดammata se kallonka suke, kasan me? Kayi haquri kawai ka zabi ษ—aya inda dama ma kawai ka zaษ“i hudu 4 kamana surkunaye alokaci ษ—aya ummanka ma zata so hakan Abban yafaษ—a yana murmushi!!! Haษ—e rai yayi dan yasan sarai stokanan sa Abban nasa yakeyi, nifa kaga Abba banso kozanyi ma ba yanzu ba kuma bada waษ—an nan mayun ba suna ganin mutum ido kaman zasu cinyesa yafaษ—a yana qara haษ—e fuska kaman matan suna gabansa (yana kallonsu)... A haka suna tafiyansu suna hiransu cikeda raha har suka isa gida. Bayan isansu gidan Amjad en ne yafara shiga da sallama se Abban sa shima yashigo da sallaman Umma ce dake shara ta amsa tana masu sannu da dawowa, wucewa duk sukayi kowa yaje ษ—auro alwala dan yin sallah ganin lokaci yaqarato Bayan sunje masallaci sunyi sallah sundawo Umma ma dake gida ta yi nata Sallahn, tabarma ta shumfiษ—a masu suka zauna dan cin abinci!! Ummace ke lura da yacce yaketa bata fuska!! Shiru tayi har suka kammala cin abincin, Kallonsa tayi jarumin umma waya tabamun kai? Me aka maka?? Dariya ษ—an dede Abba yayi bece komiba!!! ( ba'ason dariya dayawa wanda har kaga mutum yakama ciki, domin ita wannan banzan dariya ba kyau ne da itaba hadisine guda na Rasulullahi SAW dariya sosai na kashe zuciya). Abbansa kai ka taษ“amun yaroko!! ""Cewa yayi a a nikam ba ruwana fa ฦณammata ye yaronki yayi dayawa yau en nan Hade rai yayi yaqara turo baki ( sak mace sakaliya) Nikam Abba banaso!!! Yi haquri jarumin umma ษ—an albarka fadamun waya tabaka? ""Umma allah ina son bin Abbah amma banson kallon da shashashshun yaran garinnan kemun yafaษ—a yana haษ—a fuska!!! Murmushi umma tayi, jarumin umma sunga ษ—an fari dogo kyakkyawan yarona badoleba su rikice suxuba maka ido! Nide yaron Umma aduba alaluษ“a amun surka aciki kaji! Hade fuska yayi kumadu, ya yunqura zetashi dan barin wajan, Umma ce da murmushi a fuskanta tace ah ah dawo kazauna jarumin umma, zan saya kama niqab kake sakawa sudena kallonka tunda bakaso ( warrrrr wayaga Amjad da niqan hhh) Se ka rufe fuskanka abunka kuma zancigaba da tofa maka falaqi da nasi allah karemun kai daga sharrin mutum da aljan!! Qasa qasa ya amsa ameen ummata Ahakade yatashi yabar wajan bawai yagama sake fuskan ba har lokacin. *Abban sa yana murmushi ya kalli umma, tom amarya ta ashe ษ—an naki yakoma mace tunda harda niqab, hararan wasa tayi masa tana Sansanyar murmushi ( Umma macece me fara'a gakuma sanyin hali ga kyau ) Bawani mace Abban sa kawai bamu son sa ido ne karsu qarewa kyawun ษ—ana kallo kamun surkata tagani, Au wai goya masa baya kike sa ido ko dan ma kunsamu ana kallon ku yaron daya stufa ma ai sadakan sa zanbasu, dan in nafaษ—i dede shekaran yaronki 30 cif kokuwa ba kaษ—an sannan kina maganan ku ษ“oye fuska! Kose yayi kontai nabada sadakansa a masallacine? Abba yafaษ—a yana dariya. ฦata rai umma tayi kai made kasan wuce nan Allah Abbansa, Wannan ษ—a nawa ai se yar sarkin saudi wannan ma setaci Sa'a ( kaji zalama bama na garinku ba)!!! Ahaka suka ta xantawansu cikin nishaษ—i da raha!!! Umman "" tace kaide Abban sa muci gaba da addu'an allah kawo masa tagari Kar garin shige shigen yaron nan jeji ne wata Aljana taganemin kyakkyawan yarona ta auresa fa tafaษ—a tana sauya fuska!! Dariya abba yakwashe dashi Allah rufa asiri Ummu Amjad. Ahaka umma ta tattare wajan bayan sun kammala hiran nasu. ๐Ÿ„ผ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…‚๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ…ƒ๐Ÿ„ฐ ****** shiri ake babu ji babu gani a Masarautan Yayinda kuma ko ina a mMasarautan ya ษ—auki labarin baqin da Masarautan zatayi dakuma dalilin zuwan wannan baqi, hakan ya sanya kowa ke Allah Allah ranan yayi yazo dan shan kallo. Gimbiya kuwa, gatanan de gatanan zamuce (uwar dakina lafiya kuwa?) Shiri ake sosai sakamakon gobe baqin zasu fara isowa Anshirya komi an gama tanadin komi yacce yakamata Komi ake Waziri ke jagoranta, dasauran fadawan, Sarki gaba ษ—aya shima baya gane wa kansa sakamakon jikin matar sa, Waziri ya shawarce sa ko a ษ—aga maganan baqin! Sarkin yace ah ah ayi kawai bรกkomi. **jikin mahaifiyar Gimbiya ya mosta mugum tashuwa ma dan bata iya ko mosti gade mutum na numfashi amma baya iya yin komi sosai wannan abun ke damun Sarkin da Gimbiya ko nace harda ilahirin jama'ar dake cikin gidan Sarautan gaba ษ—aya ( dukda kasancewan Sarauniyar bata da lafiya da jimawa amma hakan baya hanata alheri dakuma kyautatawa ga jama'an ta tun kan tayi rashin lafiyan har bayan tayi ciwon). Ahakade ba yacce aka iya anbriga an saka rana ba daman sanjawa tundade harkane da gidan sarauta ba'ason qaranci akomi Sa'annan sarki ma yace ( no going back). ๐Ÿ„ฝ๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ถ๐Ÿ„ด๐Ÿ…๐Ÿ„ธ๐Ÿ„ฐ Yau saura kwana huษ—u 4 sojan Umma kuma Autan Umma yadawo farin ciki fal ranta. !!!! **** A yau ne kuma mutanen garin Abuja suka kuma kama hanyan garin Bauchi dan zuwa wajan Kakus en tasu inda zasu kwaba biyu harse Soja yadawo, zasu biya kaduna sumasa sannu da dawowa sesu wuce abujansu. ( wannan yaro na cikin Ameerah yashiga ishiruna dayawon dayake sha!! ecleemart tace aunty barrister afa jirgi ne ake yawon). ๐Ÿ„ฑ๐Ÿ„ฐ๐Ÿ…„๐Ÿ„ฒ๐Ÿ„ท๐Ÿ„ธ Sun isa garin bauchi lafiya lafiya, anguwan GRA suka nufa wata tambatsetsen gidane suka nufa da motorn daya ษ—aukosu daga airport. (wannan gida se idonku ya gane maku kawai Reader's, dan qarshe ne ga girma ga tsaruwa ). Gidan baze faduba ( just ku kwatanta da kanku nabaku wannan assignment) Manya manyan sashene a gidan guda 6 kai kace a

Chapter 3 of 25