ya samu yayi Park na moton. Dr FATEEMERH JALAAL AREEF (Queen) ce ta amshi ragamar kulawa da Queen takwararnta me irin sunanta, ƴa ga LAYLERH LAMIEVITA'N JALAAL AREEF, ta cikin littafin AMMEY LAYLERH na JALAAL AREEF.
Sosae ta kula da ita harda ɗinki tama queen domin ba ƙaramin jiki ta shaba, dake yarinyar irin Mahaifin tane babu ruwanta da wani haɗe haɗen ran da yake da ganin shi basamude a kanta.
"Do Allah have mercy on women in their first night, in dealing with marriage!, kana zaka daga mata ƙafa kamar nan da 2weeks, zuwa loƙacin ta gama workewa"
Tayi Maganar cike da qosawa da rashin son maganar ta, tare da ɗan lumshe idanunta, alamun bata so har tayi magana mai zurfin haka ba.
kurrrrr ALIEYO ya qure ta da ido exactly komai nata irin na JALAAL AREEF take yi, Rashin son maganar ta, rashin hayaniyar ta, kai hatta yadda yake lumshe idanunsa ya kuma bude su haka Fateemerh take.
Domin tazo wani aiki ne dake tana ƙasar EGYPT ita da mijinta, shine take ɗan zagayen manyan asbitoci. Sosai ta tausayama Queen ɗin.
Sai yamma ta bashi sallama, gashi shi kuma yaƙi fita ko nan da Cenñnn ne, wayoyinsa kuma duk ya barsu a gida, hankalin Ammiey Idan yayi dubu toya tashi, domin ganin shiru shurin yayi yawa basu shigo ba, hakan yasa tayi ta kiran wayoyin Aliey amma tana Ring ba'a peak calling In, hakan yasa taje har ɓangaren nasu amma babu kowa.
Kamar yadda yabi ta baya haka ya dawo ta bayan wajen dawowa, Zuwa loƙacin taji sauƙi sosae, Sai bayan ya sake mata wanka ya haɗa ruwan tea kana hankalin sa ya dawo jikinsa, Nan fa ya tuna da Ammieynsa, wani irin dafe kansa yayi sai kuma cikin sauri ya fita a bedroom nata, tare da nufar part ɗin Ammiey. Tana zaune tayi jurum tana jiran taga ta idda zasu ɓullo domin ba ƙaramin tashi hankalinta yayi ba, Saurin miƙewa tayi tare da nufo shi cikin sauri. "Me Sunan manya ina kaje? Ina kuka shiga gaba ɗaya hankali na ya gama tashi!"
Hannunsa ya cusa cikin Sumar kansa dake aɗan hargitse, sai kuma yayi ƙasa da kansa yana furta, "Ammiey dama FATEEY ce bata ɗan ji daɗi ba, kuma duk hankali na sai yayi gaba, gashi duka woyoyina na barsu ne a gida"
"Subhanallahi me ne ya samu Fatimah kuma?" Tayi maganar da alamun tambaya, "Ehhhhhhhhh tana ma cenñnn a kwance idan da abu mai ɗan ruwa ruwa haka ki bani na tafi mata dashi, ba taci komi ba tun jiya"
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,kuma Ni nake zaune a gida ALIEYO, ka kyauta min kwarai!"
Tayi maganar tare da raɓashi ta koma kitchen farfesun kayan ciki da gamawarta kenan ta ɗiba mata, sai turiri yake ga uban ƙamshin da yake zubawa.
Ta gabanshi tazo ta wuce, kai tsaye tayi part ɗin su, Ahankali ta tura ƙofar bedroom nata hangota tayi a kwance ta tukunkune cikin duvet, da sauri ta isa gare ta,wanda har wani ɗan barcin wahala ya sake yin gaba da ita......
*BY AMMEY LAYLERH ✍️*
*💘🌺ƘAUNA BIYU 🌺💘*
~Heart touching love, with love a side 🤍🤍~
Page 51&55
*NA Maryam Naseer Ibraheem*
*AMMEY LAYLERH*
✯ *~🌠 OFFICIAL MIRRAH 💫~*
♥️🤍♥️
_________________________
Ahankali Ammiey takai hannunta saman goshin Fatiman, Cenñnn cikin barcin ta kamar a mafarki taji ana taɓa saman goshin ta, hakan ya sanya cikin mayen barci ta riƙo hannun Ammiey wanda ita a tunaninta na Aliey ne, sai kuma ta soma magana cikin barcin dake janta.
"Wayyo ummie na, ka barni haka! ka ƙyaleni,bana so bana so bana SO!" Sai kuma ga ruwan hawaye sharrr ya biyo fuskarta.
"Fatima! Fatima!! Ammiey ce ki nutsu ba ALIEYO bane ni ce Ammiey"
Jin muryarn ammey ne ya sanya Fatima saurin buɗe Idanunta da har zuwa wannan loqacin basu dawo normal ba, da sauri ta ƙamƙame Ammiey tana faɗin, "don Allah AMMIEY ki tafi dani wurin ki, Ni bana son nan ɗin bana son zama"
"To shikenan nan tashi muje kai wannan ciki da wahala yake!"
Kaji fa Hajiya Ammieynmu, wai ciki ita a nata tunani an daɗe da shafe wannan fannin LoL 🤩.
Sammmm tama manta da raunin dake jikinta cikin hanzarinta ta saƙko a gadon, sai kuma tayi saurin komawa tana fashewa da kukan da bata sami damar yin saba, A take ammiey ta fahimci abinda ya faru hakan yasa ta cikin sauri ta komar saman gadon, sai kuma ta shiga lallashinta. Plask ɗin lafiyayyan farfesun data zo mata dashi ta buɗe tare da samar plat ta ɗibar mata me yawa.
Da kanta ta rinƙa bata a baki sosai kuwa taci Black tea ta zuba mata shima tasha sosae, sake Taimaka mata tayi wajen haɗa mata warm water, Sosae ta sake gasa jikinta zuwa loƙacin ammiey tabar bedroom ɗin. Shirya kanta tayi cikin riga da zani na supar cruise, sosae Kayan suka amshi jikinta. Ahankali ya sanyo kansa cikin ƙaton bedroom ɗin nata hannuwansa zube cikin aljihun wandon sa, sanya yake cikin wasu fitunannun Riga da wando trouser brown color, sumar nan sai zuba uban sheƙi take, ga wani azabar ƙamshi tularensa dake tashi. A nutse ya shiga binta da nutsatstsun idanun sa da suka yi haske sosai, zatinsa da cikar kamalarsa suka sake bayyana, ga wani irin annurin dake fita a saman fuskarsa, yau dai kam fuskarn a sake take sosae saidai ba cenñnn ba amma rahama ne akan baya, A nutse ya shiga takawa har zuwa tsaƙiyar bedroom ɗin, ita kuwa tana saman darduma tana rama sallar zuhr da asriyya da bata yiba, baki ɗaya ɗakin wani irin fitinannen ƙamshin yake bayarwa.
Zaune yakai saman gadon tare da jan plask na farfesun yakai gabansa, a hankali ya shiga zubawa iyaka yanda zai iya ci. cikin nutsuwa yake cin farfesun da mayasa wani irin daɗi bana wasaba.
Tana sane dashi shi yasa data idar da sallar ta janyo Alkur'ani mai girma ta shiga karantawa cikin ƙira'ar ta me daɗi, har wani lumshe ido yake sabo da daɗin da karatun ke masa, cikin suratul mu'umin.
Hannunsa ya wanke tare da ɗebe tarkacen ya fita dasu, dawowa yayi cikin bedroom ɗin dab da ita ya zauna tare da ɗan jingina da jikinta Idanunsa lumshe yaci gaba dabin karatun da take cikin muryansa daya dame nata wajen fitar da tajwit, da bama ko wanne baƙi haƙkinsa.
Sosai tasha mamakin yadda yake binta ba tare da Alqur'anin ba, (Me abin mamaki tari tari) ta furta cenñnn ƙasar ranta gana ci gaba da karatun, haka har suka kai ƙarshen Ayar.
Tana shirin buɗe ta gaba ya riƙe hannun tare da zame qur'anin cikin Muryan da yayi sanyi sosai ya furta. "Ya isa haka nan!, Kina da buƙatar kulawana"
Turɓune fuska tayi tare da turo ɗan cukulon bakinta gaba, "Ni babu wata kulawanka da nake da buƙata" bakin daya gama jiyar dashi daɗi yaci gaba da kallo, babu zata babu tsammani kawai taji sauƙar laɓɓansa saman nata laɓɓan, a firgice ta juyo shi kuma hakan ya bashi damar shigar da ita cikin jikinsa.
**********
Haka dai rayuwarsu yaci gaba da tafiya cikin aminci da konciyar hankali, ga wani irin zazzafar soyayyar da suke numa junansu, ita kanta idan tana tare da Alieyo har manta kanta take, domin shi gwanine wajen iya bi da mace a gado, badai iya sarrafa mace ba, ko inji haka ya ganshi, tuni mituniyar anɗau seti domin wata iriyar rayuwa suke mai cike da birgewa, watansu biyu a Nigeria ya ɗauke abarsa suka bar ƙasar ma baki ɗaya, kai tsaye ƙasar Instanbul suka nufa daga nan kuma suka wuce kasa mai tsarki, bayan sunje indiya wurin yaya Vijay'nta da aunty zeey ɗinta, daga nan suka koma ƙasar EGYPT, kunji fa matar pilot keñan.nan fa aunty zeey ɗin ta sake setata a hanya, harkan Odafare kala kala babu wanda bata iyaba bata kuma haddar abinta, hakan yasa LEEEY ɗin nata ya zame mata tamkar raƙumi da akala.
Don ya zama mayenta ta zama mayyarsa itama ba har Mamakin kanta take itama, domin ada cenñnn baya tayi tunanin ita da wata aba soyayya har gaban abada, amma sai gashi cikin sauƙi LEEEY ɗinta ya Sanja mata rayuwa, loƙacin da batayi tunani ba. Zuwa loƙacin tayi wani irin cika tare dayin fresh abinta domin zumar ƙaunarsu da suke kwasa, hohoho zanso kuyi emage yadda Rayuwa ALIEYO MUHAMMAD NASEER (LEEEY) tare da matarsa ƴar gaban goshin sa Autar mata FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER (queen) take tafiya.
Amma shi alieyo baraka taɓa jin ya ambaci queen ba, domin hasalin sunan na Aliyu shureim ne.
Hajjo kuwa tayi mitar tayi mitar harta gaji, wai ko dai ƙoyayen halittar ALIEYO sun mutu ne, kaji fa hajjo da jaza rigima.
Ita kuwa shanawarta take ita da mijinta abin alfaharinta, farin cikin rayuwarta.
_________★★★_________
💔💘♥️🫂
Kwance take saman jikinsa inda suke sanye da kayan shan iska, sosae suke zuba rayuwar su a ƙasar ta EGYPT, lallausan tafin hannunsa ya sanya ya ɗago haɓarta, Fitinannun idanunsa da suke a janye ya ware a kanta, cikin wani irin mayataccen sauti, ya furta.
"Ce kina sona! kice bazaki iya rabuwa dani ba, sannan kice zaki kasance dani har abadan abada gaban abada"
" Yayi maganar yana me lumshe idanunsa tare sake matseta a cikin jikinsa, jin muryarn da yayi amfani wajen furta hakan ne yasa ta ƙara narkewa a jikin sa, domin bawai iya kalaman nasa bane kawai ke wujijjiga tunaninta, harda unique voice nashi dake tayar mata da wani irin feeling.
Shanyayyun Idanunta ta zuba masa cikin Cool voice nata ta furta
“Zan kasance dakai har gaban abada zan rayu dakai tamkar yadda uwa dake rayuwa da ƴaƴanta Kai garkuwa nane a SO LEEY”
Wani irin shigar da ita yayi cikin jikinsa, tare ɗora hannunsa saman ƙirjinta, tare da ware tsumammun idanunsa a kanta.
Kallon da yake mata ne ta kasa jurewa, saboda tsumata da idanun nasa keyi, da wani irin yanayi me wahalar fassara.
Shi ɗinma itan yake kallo ganin kallon da takeyi masa ne, yasa shi ɗan lumshe idanunsa, tare da buɗesu aloƙaci guda, tare da yin ƙasa da ƴar ficilar rigar dake jikinta, wani kasalallen wutar sha’awarta ne ya dirar masa loƙaci guda, wanda hakan yasa shi zamewa ahankali ya kwanta, kasancewar dama a zaune yake akan rantsatstsen gadonsa tare da ɗorata saman jikinsa, bayan ya zame rigar dake jikinsa shima,
“sugar gurl”
Ya ƙira sunanta akasalance cikin yin ƙasa da muryarn da wutar sha'awa ya gama cinye wa, jin yadda ya ƙira sunan nata ne ya sanyata zuba masa narkakkun idanunta, tana me kallon chest ɗinsa dake a bayyane.Sai kuma tayi ƙoƙarin haɗe yawun daya tsayar mata a maƙoshinta, saboda ganin sa da tayi babu riga ya sanya ta jin sha’awar ɗin chest in nashi,A nutse tayi ƙasa da kanta tare da sakar masa wani zazzafan Italian a saman ƙirjinsa😘 “Muah!!”sautin fitar kiss ɗin data may ya bada.
Wani irin jan numfashi yayi, tare da furta sautin ”Ahhhhhhh awwwwwn” gami da zuro tongue ɗinsa ahankali ya lashi lips ɗinsa, domin sosae kiss ɗin ya shige shi. Sai kuma a hankali yakai bakinsa saitin kunnuwanta cikin wani irin mataccen sauti ya furta.
”Kece rayuwata! kece bugun numfashin, I promise to love you with all my heart ♥️ FATEEMERH. Inason in zama abokin ki kamar AMMEY LAYLERH da KHADIJAH SABI'U YAHAYA , I love you my lifeline and I want you to love me kamar JADDERH'N MALEEK TOUFIQ” yayi maganar Cikin kallo shanyayyun Idanunta.
Itama kallon nasa tayi cikin yin luuuuuu da jiƙaƙƙun eyelashes ɗinta da suka soma jiƙewa da ruwan da suka tarummata a Ido, sake shigewa cikin jikinsa tayi cikin muryan ta yafi kama dana ƴan maye ta furta.
”Ina sonka fiye da yadda JADDERH'N MALEEK, Zan ƙaunarka fiye da yadda JALAAL AREEF ya Ƙaunaci LAYLERH'NSA, Sannan in soka fiye da MEERAH'N AK EAGLE, Ina sonka har abadan abada gaban abada har ya zuwa fitar numfashina na karshe”
Wani irin azazzaben runguma ya mata tare da soma birgita tunaninta, domin wasu irin zafafan abubuwa yake aika mata masu wuyar fassaruwa, Romance nata yake idanu rufe, a tare suka shiga jiyar da junansu daɗi tamkar yadda suka saba. Wani irin SO da ƘAUNA suke ma junansu fiye da tunanin mai tunani. Bayan sun gama samun nutsuwa ya kwantar da kanta saman ɗamtsen hannunsa, Ahankali Ahankali suke sakin ajiyar zuciya a tare, juyayyun Idonta ta ɗago wanda suke sharkaf da ruwan hawayen daɗin da ya gama jiyar da ita,Saida ta bama foraheed nasa sumba kafin cikin muryarn fita a hayyaci ta sake cusa kanta cikin ƙirjinsa, Ta shiga Raira masa waƙar da kai take fitowa daga cikin tsaƙiyar ƙirginta, ba tare da sanin ta yadda akayi ta iya ko aka koya mata ba.
_💘 Ƙauna ce ta sanya nake jin ka zama rayuwata💘_
_💔In bakai kwa yaya zanyi In ɓoye damuwata💔_
_🫂Ba madadin ka guna a SO ni kai GARKUWA ta💪_
_✍️Labarin dake zuciyata gunka kaɗai na furta🤗_
_🫰♥️ Ka aminta dani mu zauna in ƙarasa rayuwata💘_
_🤎🤍 Ka shiga raina zuciyata kyauta na baka ɗan gata!👥_
Wani irin kyekykkywan runguma ya mata cikin tsananin zallar ƙaunarta da Allah ya ɗarsa may, ya lulluɓeta da faffaɗan qirjinsa. Cikin deep sound nashi ya shiga furta.
”I'm lucky to have you in my life 💕, never leave me alone I'm incomplete without you my lifeline🫀”
Ɗaukarta yayi yana yin bathroom da ita Wonka ya mata itama ta mashi, suka fito tamkar wasu furanni, tamkar zara a cikin taurari domin wani irin mugun dacewar da suka yi.
Sai da suka kwashe sama da 8 Months rabon su da Nigerian shaƙatawarsu kaɗai suke yi, sukan kira gida jifa jifa ba ko da wanda loƙaci ba.
Shirya kansu sukayi cikin wasu haɗaɗɗun riga da wando iri ɗaya, inda sukayi wani mugu mugun ƙyau nan dacewa da haɗuwarsu suka sake bayyana, wuraren shaƙatawa suka rinqa ratsawa cikin babban birnin egypt. Inda sai wajajen taran dare suka dawo gida cike da tarin gajiyawa. Wonka kawai sukayi baccin gajiya yayi gaba dasu duk da tsananin feelings ɗin junansu da suke ji.
Washe gari.
10:44
Ahankali yake taka fararen ƙafafunsa a ƙasan dakin jikinsa sai ɗigar ruwa yake, yana sanye cikin rigar wanka. Kai tsaye ya nufi inda take tsaye tana shirya wa cikin gudu gudu sauri sauri, domin bayan sunyi sallar asuba suka sake komawa barci, bayan sunyi azkar ɗin da suka saba. Sauri take wajen sama musu abinda sazu sanya a cikin su domin ita yanxu sammmmm komi baya burgeta komi dai kawai tana ci ne, ta malam bahaushe take kiran aci kar a mutu, to itan ma haka yake a gare ta. Tana ɓoye hakan ne domin gudun tashin hankalin sa amma tun suna 9j komai ya sile mata.
A nutse ya sanya tattausan hannuwansa ya zagaye ƙugunta tare da manna haɓarsa saman wuyanta,A hankalin ta juwo gare shi tare da manna masa kiss a gaban buɗaɗɗen ƙirjinsa dake a bayyane.
Ganin yana shirin birkice mata ne ya sanya murya a shake ta furta. ""Pls rieon ka barni zanyi mana girkine”
Cikin muryan sha'awa ya furta. ”Ni ke nake da buƙata ba abincin kiba! Pls ki tsaya, Karki kasheni da sha'awarki baby Zuma!” yayi maganar tare da wani irin hugging nata, tare da soma mata wasu Abubuwan masu wuyar jurewa.
“Ahhhh wayyyoo Allah.....”
Ta faɗa loƙacin da taji ya LIEY ɗin ya yayi ƙasa da hannunsa cikin wani irin salo ya soma shafan mararnta, sosae a abinda yake matan ya yamutsa kwakwalwarta.
Tamkar wasu ƴen India haka ya ɗauketa ya ɗora saman cinyarsa,bayan ya zame rigar wankan dake jikinsa haka itama cikin dabara ya zare rigar dake jikinta. Wani irin runguma yayi mata me tada sha’awar jiki, rungumar daya sanya numfashinsu kusan ɗaukewa saboda kasantuwarsu naked yasa su jin kansu awata duniya na daban, tuni tama manta da wani kitchen da zata shiga, itan ma a yanxu mijinta take buƙatar kasancewa dashi ba komi ba.
”Awwwwwwn!”
Ta fidda sautin hucin Numfashinta Saboda ji da tayi Alieyo'n ya ɗaura bakinsa saman nipple ɗinta, ji tayi tamkar Numfashinta zaibar gangar jikint. saboda ɗumin bakinsa daya sauƙa akan nipples ɗinta ya ratsa har cikin jikinta, wannan yasa ta rumtse idanunta, haɗi da buɗe bakinta da niyar ƙiran Zauj ɗin ne ya maƙale mata amaƙoshinta, saboda juya tongue ɗinsa da taji ya soma yi akan nipples ɗinta.
Wani uban daɗi take ji tama rasa Ina zatasa rayuwarta, mararta ta dunƙule gefe guda kawai so take taji yana ratsa cikin jikin ta.
A kiɗime tayi ƙasa da hannunta zuwa ƙasan mararnsa, ta soma masa wani irin abu, mai kama da tafiyar tsutsa.
”baby zuma”
Ya faɗi yana nishi tuni hannunta ya jiƙe da ruwan sparm ɗin sa,
Ji yake tamkar yasa kuka saboda fitinar sha'awar da yake ji.
Hakan yasa a haukace ya zare bakinsa daga saman nipples ɗinta, wani irin numfashi ta saki ta sake kamo kansa tana dawo dashi saman nipples ɗinta, ɗaya na mirza saman nipples ɗinta yayinda ɗayan ke cikin ƙasanta.
Cikin gigicewar yanayi ya mirgina da ita tare da zubo ƙafafunta ƙasan gadon ya,ya zaman tayi masa doggie style kenan, A matuƙar buƙace ya soma ratsa cikin jikin ta, wanda daga ita har shi suka fita a hayyacin su, ”Zuma ta” yayi maganar saboda ɗumin da ya soma jiyowa na jikinta, dake ratsa saman d**k ɗinsa, hacking ta yake yi cikin gigicewar yanayi ta yanda yakejin idan har ba mutuwa, babu me raba shi da FATEEY'NSHI. Sosae jikinsa ke karkarwa saboda daɗin da yakeji ya wuce girman brain nashi, ba komai ke ƙara rikita sa ba, kamar daddaɗan ɗumin cikin jikinta, tabbas shike ƙara zautar dashi akanta, duk ya zautar da kansa haka itama queen ya zautar da ita ta hanyar tsotse ko ina na jikinta. Wani irin matseta yayi a faffaɗan qirjinsa,tare da sakin ajiyar zuciya me ƙarfin gaske, a tare suka kawo ita dashi. Hakan yasa jikinsu yin wani irin laushi. Kitchen ɗin da ba'a shiga ba keñan.
***********
Saida suka sake ɗiban sati kai biyu kafin su dawo gida Nigerian, Inda suka gamu da babbar tarɓa daga Hajjo, domin tunda taji zancen dawowar Alieyn daga Abba shikenan ta tattaro nata ya nata dawo gidan da zama. A nata tunanin wai tasan zuwa uban wannan loƙacin ai fatimar tayi nauyi, itane ma da kanta ta matsawa Abba akan Ita fa lalle dole Alieyn ya dawo gida kar ƴar mutane ta haihu a garin daba nasu ba.
Saidai ganin Fatiman babu komi tattare da ita ne ya sanya ta soma zuba musu tijara kala daban daban, shi kuwa Boss in ko a jikinsa domin yace zai iya rayuwa da FATEEY'NSHI ba tare da haihuwa ba, ammiey kammm idone kawai nata, nan Hajiya Hajjo aka shiga tsuma abubuwa irin kayan gargajiyar nan, wai da Fatiman da Alieyon suka sha suna wanka dasu, me aliey zeyi ina dariya ba a ranar cikin sa har ciwo Saida yayi, domin dole a mata dariyar ai,
Ita dai queen nata ido banta cikar da tayi babu komi tattare da ita, domin cikin nan yana a plate nashi, Kwanansu uku da dawowa ya kaita gida suka gaggaisa daga nan kuma ya kaita gidan yaya Nurien domin tun suna baifi 4months da tafiya ba ta haihu, inda ta haifa ɗanta namiji, aka sanya masa sunan yaya Aliyu shureim ɗin ta. A loƙacin da Fatima ta ɗauke shi harda hawayenta, ai kuwa yasha uban kaya na fitar hayyaci.
Nan dai ta ringa zaga dangi sai bayan sallar magrib ya dawo ya ɗauke ta, inda Allah Sarki uwa itama sai jikinta yayi sanyi ganin har yanxun shiru gashi ko alamun yaron ciki babu gareta. Sai ta cika da tausayinta sosae.
Bayan sun koma gida kai tsaye part ɗin su ammiey suka wuce inda hajjo ta shiga mita da ƴan ƙananun maganganunta, ” Ayi Mutum a rayuwa baya son ci gaban rayuwarsa, ƴan jikokin nan dai da nake son gani babu su sai amne, Ga magani an baku kaki amsa ka hana matar naka amsa, to Wllh babu ruwana duk randa Irfan yayi aure matarsa ta haihu aka sanya suna na,kuga ina mata ɓarin kuɗi kamar irin dubu ashirin ɗin nan zuwa sha biyar kuji haushina, ko kuji ciwona babu ruwana esheeeeeeee!”
Tayi maganar haɗi da murguɗa baƙi bayan ta dabji goron daya fi ƙarfin bakin ta. Me za suyi inba dariya ba hakan yasa suka shiga sheka dariya harda Ammiey queen kuwa harda su riƙe ciki tsabar dariya don dama kwasarta suke ita da Hajjo ɗin nata. Ɗagowar da zatayine ya sanya ta dakatawa jin yadda marar ta, gadon bayanta, cikin ta, suka riƙe loƙaci guda. Sai ta shiga ƙoƙarin ganin ta ɗago ɗin amma INAAAAAA babu damar hakan Sai kuma Jikinta ya shiga rawa sosae hannunta tafe da mararta da take jin tamkar zata ɓalle.
ALIEYO ne ya fara lura da halin da take ciki aikuwa yayi kanta gadan gadan tare da birkitota saman cinyarsa, sai kuma ammiey da hajji suka yi kansu baku ɗaya suma. ”Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un” suka shiga maimaitawa ganin yadda loƙaci guda Fatima ta fita a hayyacin ta ƙira take ”Ammiey ciki na marana bayana zai ɓalle” Sai kuma ta lalubo hannun LIEY tare da kifawa saman cikin ta da yaji ya dunƙule wuri guda. Ganin yadda take zufa ne ya sanya shi ɗaukarta cilakk kawai yana yin woje da ita, da sauri ammey ta suri suka bi bayansa, suna shiga yana ma motar reverse tare da barin gidan.
Gudu sosae yake tsalawa a kan kwalta domin gani yake daya jinkirta fatin na iya rasa ranta. Cikin ƙanƙanin loƙaci sai gasu a babban hospital, yana yin parking ya fito tare da surarta yana kutsawa cikin asibitin da ita, Dr AMMEY LAYLERH dake duty ce ta amsheta, tare dayin emagency room da ita. Sosai ta dukufa akanta, cikin ƙwarewarta aikin nata. Cikin ƙanƙanin loƙaci cikin ikon Allah bayan wasu Alurai da AMMEY LAYLERH tama queen sai gashi ta santalo kyakkyawarn beautifully girl ɗinta, Sai kuma cikin sauri ta fito tare da faɗin.
”Su waye suka kawo FATEEMERH AL-MUSTAPHA WAZEER”
Babu ganan wanda bai faɗi ba a cikin su domin ƙiran da aka musu, jiki na rawa Hajjo ta isa ga likitan, domin ita kammmm ammiey ƙafafunta ma nauyi suka mata, tana Isa ga likitan tace ”ina kayan baby da sauri sauri nake buƙata yanxun nan, don sanyi kada ya shige shi”
Saƙale hajjo tayi tana kallonta kafin kuma cikin bala'i ta furta ”daɗina da wasu likitocin sammm basu san aikin suba, muda muka kawo yarinya babu lafiya muna tunanin laulayi ne ta fara zaki wani ce mu kawo kayan baby, keeeee A garinku haka ake haihuwar mace babu ciki”
Ita ma AMMEY LAYLERH ɗin da kallon kawai tabi tsohuwar sai kuma ta furta , ”Sai dai in kune baku san mine kuke yi ɗin ba, in banda haka yarinya da cikin tsawon watanni harku gaza fashimta, Saima woni zancen fara laulayi” LoL 🤩 kun jinifa da woni shishshiga🤗. Ko ina luwana da
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 21 Chapter of 23