suke shirin yi.
Sosae hankalin su Nafisa ya tashi ganin, tubalin da suka yi shekara da shekaru suna gina shi cikin kwana ɗaya wuni ɗaya an wargaza musu shi, na har gaban abada, ita kuwa dama momman Aknan babu ruwanta da rayuwar wani, rayuwanta kawai ta sani data ƴaƴanta sammm bata zuciyar cutar da wani, amma kuma bata sammmm bata da sakewa acikin rayuwar ta.
Kuma har kwanan gobe tana nan a yadda take, domin shi tuwo ba'a taɓa sanja masa suna yana nan a matsayin sunan sa tuwa.
{Sau tari zakaga haka Nan rayuwar wasu mutanen yake a gaske a zahiri, kana tare da mutum mai irin wannan halin Sai dai Samm sammm, dade rana ɗaya baya taɓa son ya cutar dakai, mai shiga hurumin kowa ba shima kada a shiga cikin nasa hurumin, shine a zahirance ake qiransu da nasu mugun hali, kuma ake musu kallon mugaye, to mu sani bafa sune suka tsara ma Rayuwar su hakan ba, Ubangijiin ɗaya halicce sune yake son ganin su hakan.
Amma samm samm mun gaza yi musu uzuri, haka za zaka ga mutam na mutane amma tashin farko da zaka Duba zuciyarsa zaka kanta ne sifili fanko, haka Allah yake al'amurransa cikin sauqi kamar dai Hajiya Hafsa da kuma mommyn aknan sai gashi wacce ake ma mumman zaton itane ta kwarain ita wacce ake ƙyautatama zaton itane hasalin muguwar.}
Sosea alaqa mai girman gaske ya sake kulluwa tsakanin aknan da kuma laylerh.
Sosea mommyn aknan ta girgiza duk da ba kaɗan ba ta riga da ta gama sanin halayen momin nafisan, tun mijinsu na raye tasan wacece Hajiya Hafsa amma kuma zuciyarnta bai taɓa kawo mata zata iya aika abinda take qoqarin aika tama Jalal dama mahaifiyarsa da surukuwarta ba, har sashen ummie da hajja mama taje ta jajanta musu, sosea Hajj Mama tayi ta naiman tafiyar mommyn na daga irin abubuwan data ringa mata tun da mijinta ita kuma ɗan ta Areefullahi mai Nasara, tace mata ba komai dama ita rayuwa ai ƴar haka ce.
Kullum aknan na qarqashin laylerh inda Nafisa ta dawo gaban ummie da zama domin tasan ko tana zuzu ba zata nufi Hajj Mama ba duba da irin rashin arzikin da take shuka mata, sammm ummie bataji komai ba a game da dawowar nafisan gabanta, saima makarantar islamiyya data shigar da ita inda tasa tuba na gaskiya na daga irin abubuwan data ringa antayawa acennn baya.
Dama kuma harda rashin ilimin addini dake damun ta ga kuma shegiyar uwar da suka samu ba ta gari ba.
*LAYLERH*
Ahankali take qafafunta da suka mata wani irin azabar nauyi gaba ɗaya haka nan yau ta tashi gata nan gata cenñnn dai, amma haka ta rinqa daurewa dana danne abinda take ji in, haka kawai yau ɗin ta tsinci kanta dason yin girkin da ummie ta dade da hutar da ita, tuwan semo tayi da miyan ɗanyen kuɓiyan daya sha jan naman sa, Ahankali ta Knoking na door in, Nafisa dake zaune a parlourn tayi saurin tashi tana duba waye, saurin amsan Wormers na hannun laylerhn tayi tana faɗin "subhanallah aunty laylerh me kika yi haka?"
Ɗan murmushin yaqe kawai ta saki domin daidai loqacin taji an ɗamki mararnta da wani mugun qarfi, da sauri ummie ta taso domin kai tsaye ta fashimci akwai abinda laylerhn ke dannewa tun safe data dubo ta, saurin kamo hannuwanta tayi itama tana faɗin .
"Ohhhh Ni ƴasu yanxu laylerh mene kika haka?, baki duba yadda kike ba kika shiga kitchen a yanayin da kike!"
Ɗan murmushin qarfin hali ta saki tana cewa.
"Babu komai fa ummie kawai yau baki inason na muku tuwo na gaji da zama hakan Nima"
"Sannunki"
Shine kawai abinda ummien ta faɗa tana komawa tana zama, "amshi na Hajj Mama ki miqa mata" Ummie tayi maganar tana tura ɗayan Wormers in gaban Nafisa, domin yasan ɗayan na Hajj Maman ne. Sosea ummie take jin daɗin abinda laylerhn ke musu,shi yasa take qara godewa Allah daya bama Jalal ɗinta mace ta gari kamar laylan.
Karadin maganar Hajj Mama ne ya dawo da ita haiyacinta, cike da kururuwa tana tafe tana sakin maganganun ta, bayan Nafisa ta kai mata tuwan take tambar wanda yayi tace mata aunty laylan ce. Bayan ta nafe cikin ta da lafiyayyan tuwon ne kuma ta yo ɓangaren ummien tana faɗin.
"Wannan yarinya kwai ƴar albarka haihuwar kirki, yo dama a hana mai ciki yin ayyuka, ace wani nan cenñnn sabo da kada ta hawala!, mu namu iyayen ba haka suka mana ba, ke nifa tsaya kiji da kike ji kike gani, Wallh tunda surukuwata taga ina da ciki take sani duk wani ayyukan gidan nan nice Nan maiyinsu, Allah yaji qan ki Hajiya mariya wllh harna aihu nike abincin duk ƴan gidan Nan"
"Sabo da haka keñan nima kike son matana ta maye gurbin duk uban waɗan nan abubuwan da kika lissafo"
Haka kowa ya jiyo sauqar maganar jalaal ɗin, dake tsaye ya sarqe hannuwansa a akan qirjinsa, yana hararan Hajj Mama, aikuwa ta saki kuka tana cewa,
"Wllh jalalu sai Allah yamin sakayya dakai akan shiga haƙƙi na da kake, ban isa nayi magana ba keñan sai k"
Cakkkkk ta tsaya da kuka da kuma maganar da shirin faɗar sakamakon razananniyar qarar da suka jiyo laylerh ta saki.
Domin wani irin azababben karta da aka mata acikin ta a sukwane duk sukayi kanta harda Hajj Mama dake kukan gigin tsufarta, "innalillahi wa'inna ilair raji'un" ummie ta faɗa tana yin kan laylan duk qoqarin ta na ganin ta tashi laylan amma ta qagara hakan, tamkar wata jaririya haka Jalal ya sure ga a guje hana barin parlourn baki ɗaya, kai tsaye inda ya faka motarsa ya nufa , da wani irin tashin hankali baki ɗaya soldier's nashi suka yo kansa, wata razananniyar uwar tsawar daya taka musu ne yasa su saurin sanqamewa a inda suke motar ya buɗe yana shigar da ita ciki, Hajj Mama tayi saurin faɗawa ummie na qaqarin shiga, Jalal da baimasan da wanzuwar ta a wurin bane yaja motar da wani irin mugun gudu. Ajiyar zuciya mai ɗan qarfi ummie ta saki tana faɗin.
"Allah ya kaiku lafiya ke kuma Ubangijii ya sauqeqi lafiya" juyawa tayi tana komawa ciki domin ɗauko mukullin motar ta, nafisane tayi saurin bin bayanta a qagauce tace "pls nafi yi saurin faɗoma maman aknan muna family hospital "
Kai kawai ta ɗaga mata tana yin bangaren su aknan da sauri loqacin kuwa tuni ummie tama bar gidan baki ɗaya. A rikice aknan dake aiki acikin laptop nata ta juyo jin wai auntyn ta an tafi da ita haihuwa, kafin suyi wani motsi tuni ita harda suri mukullin motar dake kusa da ita, ta fice da sauri tana shiga motar ta mata key, duk kuwa da cewar ba'a barinta tuqi ita kaɗai amma haka taja motar da mugun gudun masifa tabar gidan.
Kai tsaye inda tasan tana raka auntyn nata awo ta nufa wato Shira hospital specialist, saidai akace banan suka zo haka ta juya kan motarn zuwa family hospital nasu. Ganin motocin su ummie ne ya tabbatar mata cewa nan aka kawo ta, sai kuma ta ga motar mamanta ma a fake ɗan ɓata fuska tayi kaɗan tana turo baki kaɗan, tare da cewa. "Me sa kika rigani mommy?" Sai kuma tayi saurin shiga reception ɗin inda taga su ummie tsaitsaye kowa ga zabga uban tagumi, da sauri ta qarisa wajen da ummie ke zaune, hannuwan ummien ta kama tana cewa. "ummie ina aunty laylerh? Tana ina pls ki faɗamin ɗakin da aka kaita!"
Kama hannuwanta itama ummien tayi tana faɗin, "ki kwantar da hankalinki aknan auntynki tana ɗakin haihuwa, Adda'arki kawai take da buqata a wannan loqacin" ummie tayi maganar tsananin rauni na bayyanawa acikin muryarn ta.
Cenñnn kuwa laylerh tana cen sai faman baqar wahala take, idan aka karta mata mararnta ji take tamkar zata bar duniyar baki ɗaya, jalaal ya kasa zaune ya kasa tsaye sosae hankalinsa ya tashi ganin har an idar da sallar magrib bata haihuwa, hakan yasa ya yanke shawarar cewa kawai shidai a mata C'S ba tare da sanin su ummie ba ya rantaɓa hannu akan a mata C'S shi ya gaji da ganin baqar wuyar da take sha haka likitoci suka shirya cikin shigar mata C'S.
cikin iko na Ubangijii da da qudirarsa suna shiga da ita ɗakin tiyatar haihuwar ya tashi gadan gadan,ba su fi mint uku da shiga ta haihu, cike da tsananin zallar farin ciki Norse INDO ADO MAI UNGUWA ta shiga gyaran baby da maman baby inda Dr teemah ta shiga aikin taya ta, a wajen yasar jini ansha fama don saida wata Kirista tace a barta ta mata koda sau biyu ne.
Ai Hajiya laylernku data dubi kafcecen hannun wannan wannan kiristan in, A 383 tace ta yarda INDO ADO MAI UNGUWA taci gaba da mata haka suka shiga ƙyaƙyata mata dariya suna faɗin matsoraci ya kawai.
{Lol 🤩🥰🤩 banda dariya don Allah wllh tana Nan acikin garinmu Nima haka tamin ai Ni a 999 ma nace na h yashe🤗👏 bilki Ali tamin hhhhh🤣🤣 wai kwafta natu keñan, littafin KAREN BANA ma haka haka akayi da AYUSHHH ɗin MALEEK TOUFIQ, LoL tana ganin kafcecen hannun Nan itama tace yaseen ta yashe👐🙌 qara wacce ta fara ta qara sa mata🤩🤫 banda dariya HILIS 👏}
Haka ta qarasa yashe mata aka fito ma dasu Ummie kyakkyawar jaririyar jinin ɗanta abduljalaal yau a duniya a take wani irin hawayen farin ciki ya wanke fuskanta dashi. Nan ta shiga godiyaa wa subhanahu wata'ala Ubangijiin Al'arshi domin shine ya azurta ɗanta da samun haihuwa bayan shekarun daya ɗiba ba tare daya samu ba.
Jalaal dake cenñnn cikin masallacin hospital yana nifilfulun roqar mata sauqi ne yaji woyarsa ya ɗauki vibrating, da sauri ya fita yana ɗauqar woyar ganin sunan Aknan ne ya san shi saurin picking, tana jin ya ɗaga tace "yaya kana ina? Albishirinka aunty L"
Kittt ya datse qiran yana nufowa cikin reception in cikin tafiyar sassarfa, fari ƙall ɗin towel ɗin daya gani rungume tsammm a qirjin Hajj Mama ne ya sanya shi saurin nufar wurin, wani irin farin ciki shimfiɗe saman fuskarsa,.
Yana zuwa ya amshi babyn tare da wani irin mannata da jikinsa yana sakin wata iriyar ajiyar zuciya soyayyar babyn na Rasta duk wani sashi na cikin jikinsa......
Bye bye saimun haɗu a fejin gaba👐👐 kusha karatu lafiya.
Daga taku *AMMEY LAYLERHNKU* may son nishaɗantar daku ako da yausheeeee💃💃💃💃💃
Whatsapp number
08104493215
https://chat.whatsapp.com/Ljz11YuLEQYDc7N90XW21i
____________________________________
*💐🌼JAlAAL AREEF🌼💐*
~💸 THE BILLIONAIRE 💸~
A story of pure love that touches the ♥️
Page 47&48
✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟
*BY AMMEY LAYLERH✍️*
Na sadaukar ga littafin JAlAAL AREEF kacokam ga masoyansa.
@2349061863304 AISHA
@Aisha Ishaq
@Fatima Aliyu
@INDO ADO
@Reemah
@~~♥️
@~Aisha Rabi'u
@~Aishatu Umar
@+234 802 070 4366
@+234 803 496 0563
@~Faiza
@~Khadijat Musa
@~Maman Anut
@~MAMAN HANANE🥰
@~Oum Areef😍🥰😍
Haqiqa inajin daɗin comments naku dama Alqalummana sukayi kaɗan rubuta sunan ku ana mugun tare🤝🤝🦾
★★★
★★★
*Sanarwa-Sanarwa!!*
Ina farincikin gayyatar ku izuwa wnnan group mai suna
*Fisabilillah_Graphics*
~*Group*~
Group ne wdd ake darrusa akan abunda ya shafi *Graphics & Video editing*
Ga jadawalin abubuwan da za'a koyar a wannan karon
👇🏻👇🏻👇🏻
*1:- Business Flyer*
*2:- Save The date*
*3:- Account bank sticker*
*4:- WhatsApp sticker/Sticker mai motsi, kamar video*
*5:- Cartoon advert*
Wannan sune darrusan da za'ah gabatar a wannan karon, kema har yanxu baki makara bah kofa a bude take
👇🏻👇🏻👇🏻
https://chat.whatsapp.com/Ddic9vfBB631sHd9yZCbLA
♥️🤍♥️
Tsammm ya kuma matse babyn saman qirjinsa sa,qirane sallah ya mata akunnuwanta tare da mata huɗuba saidai babu wanda yasan dawa ya mata huɗubar.
galala Hajj Mama take kallon sa ta saki baki da hanci.
"Ohhhh Ni Fatsimatu yau naga qarshen zamani, yanxu jalalu danna ɗauki ƴarka shine zaka wani kwace ta a hannuwana!, ka rungume ƴarka ta fari a gaban uwarka gata Nan da matar ubanka, yooooo Ni dama na daɗe da sanin kaiba kunyace ta gama isar ka!"
Shi kuwa boss ɗin sammmm bai san wainar da Hajj Maman take toyawa ba tuni yayi nisa da barin wurin, kai tsaye room ɗin da aka kwantar da ita ya nufa, xuwa wannan loqacin kuwa har likito sun gama shirya laylerh tsaff kai baka ce itane ta haihu.
Da sassarfa ya isa gareta haɗeta yayi ita babyn yana rungume su tsamm akan faffaɗan qirjinsa, sosea yake jin tsananin qaunar babyn da maman babyn marar misaltawa, cikin tsananin tarin farin cikin da yake a ciki ya shiga sakin wata sassanyarn ajiyar zuciya.
Cike da matsanancin farin ciki ya shiga gode ma Ubangijiin Rahama daya albarkace da samun baby girl haƙiƙa bazai taɓa mantawa da wannan ranar ba wacece ta kasance babbar rana a gare shi. In a soft voice ya shiga faɗin.
"Alhamdulillah! alhamdulillah!! alhamdulillah!!! Indeed, God is the one to be thanked at all times,And it is the most important thing in all our affairs"
Sai kuma ya kuma matse su ita da babyn cikin deep saund yaci gaba da faɗin.
"Ke Alkhairi ce acikin rayuwa ta LA MIA VITA, haƙiƙa kece cikin farin cikin JAlAAL AREEF, alhamdulillah na go de! Na go de!! Na go de da irin tarin farin cikin da kike bani, Ubangijii ya miki albarka ƴar albarka ta!, Ubangijii yaci gaba da haskakamin rayuwarki rayuwata!, Allah ya sanya ki a gidan aljannatul Firdausi 🤲 ROHIEYY"
"Kai ne gatana kai ne ka zama garkuwa a gareni ka dena godemin hayatie, duk duniya bana da abinda xan baka wanda zai fanshi tarin Alkhairukan ka gareni sai dai nace ilahi yabar ♥️ wannan kawai"
Ta yi maganar tana wani irin qara cusa kanta cikin faffaɗan qirjinsa.
INDO ADO dake bakin qofar shigowar ne ta saki wani irin sassanyarn murmushi, haƙiƙa duk wani fata da kuma burinta samin miji mai tsananin qaunarta sosea taji matar da mijinta sunyi masifar birgeta, hakan yasa ta fito da iPhone nata daga cikin handbag nata ta shiga ɗaukarsu photo, kafin tayi gyaran murya tana cewa.
"To mr. & Mrs lover's You can lend us some of your time to make sure everything is normal again" a tare shida ita suka ɗago kai tsaye ta sakar musu murmushin ta itama mai qayatarwa tana jinjina musu kai.
Are you saying that you accepted the birth of my life?
Kanta kawai ta gyaɗa mishi tana sakin murmushi again.
"Can I have your NO account?"
"Ba damuwa" ta ce dashi nan take ta shiga faɗa masa shi kuma yana lodawa acikin wayarshi, tana a inda take taji alamar shigar saqo acikin wayar ta saurin fito da wayar nata tayi wani irin zazzaro idanu tayi.
Ganin alert harna billions biyar, She looked at him in desperate anticipation,
"Kasan kuwa mene na gani? Five bl fa naga kayi min transfer" wani irin murmushi ya saki yana barin dakin baki ɗaya ma.
Domin shi five billions bai ɗauke a bakin komai ba shi yasa talakawa ke fatan tarin Alkhairinsa ya sauqa gare su, idan ya tashi ƙyauta ta fita hayyaci ya keyi, irga mutanen da suka jina kansu suma ta hanyar arziƙinsa abin ai ɓata baki ne, banda gidajen marayun da tarin asibitocin da yake dasu kuwa jaha² kawai dan taimawaka talakawa da marasa qarfi, shi yasa yake samun tarin adda'oi daga bakunan jama'a daban-daban.
Cikin tsananin farin ciki indo ado mai unguwa taje da rungume Layla tana mata godiya, murmushi kawai Layla ke yi domin tasan kaɗan kenan daga aikin mijinta.
A take Indo ado mai unguwa itama tawa AMMEY LAYLERH marubuciyar littafin JALAAL AREEF alert harna billions biyu.
Hohoho zoka ga tarin farin ciki wurin ammey laylerh, a take itama ta shiga rabawa mabiya littafin JALAAL AREEF kyautar kuɗaden masu 5000k masu 3000k haka dai itama ta shiga rabawa yan JAlAAL AREEF FAN'S CLUB dama duk wani masoyi na littattafanta.
★★★
★★★
Sai washegarin ranar aka sallame su da misalin 9:30am na safe tuni gida harya cika da ƴan uwa da abokan arziki, ƴan fan's na Jalaal Areef kammm dirar asuba hi suka yima gidan rayuwar jalaal Areef ɗin dirar mikiya, irinsu TALIYAR ZUCIYAR JALAAL AREEF (Aunty Mamy, MASOYIYAR JALAAL AREEF {A'isha}
Su RAYUWAR rayuwar JALAAL AREEF (Khadijah Musa}
Kai dama duk wani masoyi na LAYLERH da JALAAL AREEF haka suka cika gidan tab duk kuwa girman gidan tun daga get na farko har zuwa na biyu dana qarshe.
Suna xuwa gidan dama already Hajj Mama ta cika wata qatuwar tukunyar ta da ruwan wanka, ko hutawa bata bari Layla tayi ba tace wanke is rodi hhhhhhh itama tace bara ta ɗana yaren masu jajayen kunnuwan Nan ko Jalal ya rage sharri da rashin ganin ta idon da yake mata lol🤩.
Haka Hajj Mama tawa mai jego wanka abinta fesss, ita kuma ummie tama babyn, Akwati mai sunan akwati saida Jalal yama jaririya goma sha biyu uwar babyn haka ya mata, Ummie ma akwatina biyar ta dire musu na mejego uku na babyn biyu, wasu kayayyakin ma ta tabbata har babyn tayi sheru ba zata gama sanyawa ba.
misalin 11:40 jirgin su adda fatsima da maman rahama da Hajja Inna ladiyo suka sauqa, sosea aka musu tarɓa ta musamman.
Kwanansu biyu Maman rahama da Inna ladiyo suka koma bisa sharaɗin baffa,ita kuma Hajja da rahama sai bayan suna aikuwa ba kaɗan ba Layla taji daɗin hakan adda fatsima kuma itace mai zaman arba'in. Washe garin ranar dasu inna ladiyo suka koma baffa da umman Layla suka zo, bisa jajircewar ummien Jalal da kuma shi kansa Jalal ɗin, da ƙyar ta yarda tazo, aikuwa Layla na ganin mahaifiyar ta ta faɗa jikinta cikin matsanancin farin da kewarta, don tsabar farin ciki gaza magana ma tayi, domin samm babu wanda ya sanar mata da xuwan umman nata kawai sai ganinta tayi.
Hajja mama da bata mance irin tarin karamchin umman a gare su ta bane ta mata tarɓa ta musamman itama, sosea umma tayi farin ciki da ganin irin gidan da ƴarta take rayuwa a ciki.
Harda ƴar ƙwallar ta tarin farin ciki da godiya ga mahaliccin sammai da qassae, 5:40pm jirgin su ya ɗaga domin duk yacce ummie taso dasu kwana amma umma ta qiya, da zata tafi kuwa Layla tamkar wata ƴar shekara uku haka ta koma ta ringa kuka, tana komae haka suka rabu cike da kewar juna. Haka al'amurra suka ci gaba da wakana me jego na samun tsabtataccen wanka daga Hajiya Hajj Mamanku, tunda ta haihu ummie da kanta take haɗa mata lafiyayyen kunun kanwa mai kayan qamshi sosea da tuwan dawa, sai ɗan kunun markaɗaɗɗiyar gyaɗa akai akai da ake mata. Ai kuwa fan's karkuso yadda Layla tayi fresh tayi ɓul-ɓul abinda.
Kullum aknan da nafisa tare da rahama na qaqabe a qarqashin laylerh, tare da her boss naku domin da shine aka amsan barkan, Saida Hajj Mama da ummie sukayi da gaske kana ya ɗan sarara musu. Haka suka ta amsan Barka daga mutane daban daban, mommyn aknan ma ba'a barta a baya ba domin ita ma da nata gudunmawar akwai biyu ta musu mai jego ɗaya jaririya ɗaya, su aknan iyayen shirme kuwa taka nas taje mall ta jibgo uban sayayyar daya sanya kowa dariya, tace tunda kowa kayan jarirai yake saya ita kuma Bara ta saya mata na manya lol 🤩 🥰 abinta. Sosae jalaal yasha dariyar haukar aknan loqacin da layla take nuna mishi, yace wannan badai baby ta yoma sayayyaba saidai uwar babyn, aikuta ta turo baki gaba tace ita dai na babyntane.
Hajiya nafisa manyan qasa kuwa mukullin mota ta bama jaririyar, sosai su ummie duka ringa dariya abubuwan su nafisan da aknan, Jalal kuwa yace Insha Allah duk ita ratayi amfani da duk kayayyakin ta.
Ranan suna manyan malaman dake cikin garin Abuja dama kewayenta, suka ziyarci raɗin sunan, inda babyn taci suna FATEEMERH bi ma'ana yama Hajj Mama takwara kenan. Aikuwa loqacin da hajja mama taji jalal sunanta ya sanya harda kukanta dasu fatar majina Faɗi take.
"Allah Sarki ɗan albarka yaron kirki Ni nasan kai ɗan albarka ne jalalu ka shallake uwarka ka shallake kowa ka sanya sunana Ni Fatsimatu, Allah ya albarkaci rayuwar wannan yarinya yasa ta iyo kafff halayyata"
Aiko nanma ansha daru domin Saida aka taɓa rigimar domin kai tsaye jalaal yace.
"Ba'amin ba wllh idan ta iyo halinki aina boni" tuni mutumiyarku aka sanya kuka tana cewa dama dan yana mata rashin mutunci ashe ya sanya sunan nata, sosai ummie ma tayi farin cikin sunan Hajj Maman daya sanya.
Albarkar duniya kammm yasha ta domin sosai taji daɗi fiye da tunani.
Hhhhhhhhhh shagali ai kuma kanku kunsan idan ana sallah ba'a magana, irin uban babban shagalin sunan da akayi abin ɓata baki ne, loqacin da nan ciki gida su ummie suke shagalin suna, suma adaidai loqacin su mai girma Jalal nacen wani qaton gidan gonarsa suna nasu shagalin sunan. Suna da kwana biyu Hajj dasu rahama suka ɗaga Bauchi cike da tarin uban Alkhairuka.
★★★
Haka adda fatsima taci gaba Fatima Layla wanka bayan suna ita kuma Hajj ta huta, wanka take mata mai sunan wanka haɗi da gyaran jiki na musamman, sosea Layla take jin daɗin jikin ta da kuma yanayin gyaran da adda fatsiman ke yi mata.
Hajj Mama an kasa an tsare tace idan ba jan ido tama Jalal ba, to da wuri zai kuma qaqabawa ƴar mutane ciki. Kwanan Layla goma sha biyu jinin haihuwar ya ɗauke mata, wannan dalili ne yasa Hajj Mama kasawa da tsare wa tun ranar da taga laylan na sallah, nan itama taɗan shiga taya adda fatsima gyaran Laylan domin tace a matsayin jika take kallon laylan.
Ummie sosae itama take bada nata gudunmawar, domin taka nas tawa wata shahararriyar mata mai bada kayayyakin matane tularuka ne humrorine kai duk wani abu daya dancin ɓangaren mata babu abinda bata bayarwa.
*JALAAL*
Wani makeken mahaukacin OFF SHORE OIL RIG INDUSTRY ya mallakawa Layla halak malak dake cikin tsakiyar garin Abuja, kyautar data kusa zauta tunanin Layla, tuni ya riga ya mata settings na duk wani abubuwa, inda ya ɗauko yaya lauwali da zuwa loqacin ya gama NUTSUWA, kai baka ce shike wannan lauwalin ɗan shaye² ba wanda iyayen sa suke tsoro ba.
Kasancewar wata haɗaɗɗiyar makaran koyar da turanci zalla Jalal ya shigar dashi, tuni mutuminku an zama bature, domin zance ɗaya idan zai yi zai kuwa wullo maka turanci acikinsa, kasancewar shi kyakkyawa ne duba da majaifinsu su cikakken bafullate ne, kamar dai Ni LoL 🤗🤗.
A hannunsa Jalal ya damqa komai na campanyn, shine CEO, ita kuma tana daga gida itace president, ta online take komai daya danganci Companyn, sosai su baffa suka taya ƴar tasu murnarn ci gaban data ke ta samu da tarin nasarorin rayuwarta.
Tabbas ummanta tayi gaskiya da tace ko wacce nasara tana xuwane tarin qalubalen rayuwa, inda take ce mata.
*"Kiyi haƙuri Maryam! ƙarshen haƙuri nasarace, ƙarshen tsanani darajace, ƙarshen wahala ɗaukakace, ƙarshen
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 20 Chapter of 22