"Kiyi duk wata haukar da zakiyi but she tried to touch my beloved wife who was pregnant with my blood clot, zaki iya min komai na qyale ki amma banda wannan Say no shi auren da kike taƙama dashi I already cut it off"
Tamkar wacce aka jona ma shock haka taji sauqar kalmarsa ta qarshe "Shi auren da kike taƙama dashi tuni na datse shi"
Sosai kalmar ta dake ta ita ita Jalal zaima haka wato dai da gaske ya tabbata ɗan akuyan ne keñan, ba abinda ya sani sai yayi sexx yaji daɗi shine bayani, ta tabbata akan haka ya datse igiyar auren sa da ita, dole ya sake ta domin wannan kana ganinta kaga jarababbar mace. (Hhhhhhhhhh kema da dukkan alamu lafiya ne bai gama isar kiba lol🤩🤐)
Qeyarta da taji an hanɗane ya dawo da ita duniyar mutane bata tunani, gwiwa sake aka fice da su Momin Nafisa xuwa wani keɓantaccen wuri da dama tuni Jalal xuwan wannan ranar kawai yake.
Baiyi duba da idda suke ba haka ya ɗauka matar har gaban maka makan motocinsu, zagayawa yayi mazaunin driver yana zama tare dayin reverse yaja motar a 370, take manyan motocin sojojin qasar 9j suka rufa ma motarsa baya. Cikin qanqanin loƙaci suka isa guzabe asokoro, tun daga kan bakin get na farko zaka fashimta ba lafiya ba duba da uban jami'in da aka qarama qofar get in, haka get na biyu ma get na qarshen kuwa ya ilahi, yanda kasan sansanin sojoji haka gaba ɗaya coumpaund in yake zagaye da jami'an tsaro tun daga qananun jami'ai har xuwa kan police Interpol. Ummie da hajja mama kuwa dake tsaye ganin motocin sun gaba daidai ta tsaiwane ya sanya su nufo wurin su da sassarfa, har ana rige rigen buɗe gaban motar inda Layla ke zauna tsakanin Hajj Mama da ummie, tana fito wa ta faɗa saman jikin ummie tana sakin kukan baƙin cikin halin dasu, Mom fadeelah suka sanya kansu a ciki.
A hankali ummie ta shiga typing na gadon bayanta "kiyi haƙuri komai yazo qarshe Insha Allahu, Ubangijii ya tsare gaba" ta fadi maganar kwalla yana taruwa acikin idanunta, saurin kawar da kanta gefe tayi loqacin da ruwan hawaye ya kwaranye daga idon ta.
"Allah bazai barki haka ba Mardiyya cin cuceni kin cuci kanki Insha Allah zaki ga yadd"
Cikin sauri ummie ta janye Layla daga jikin ta tana durƙushe wa a gaban Hajj Mama tace.
"Don girman mahaliccin mu kar kima Mardiyya wani bakin bayan musifar da take ciki a yanxu, na haɗa ki da girman Allah "
Ta faɗi hakan tane haɗe hannayenta wuri guda alamar roqo. Hajj Mama kuwa cike da baƙin cikin da Mardiyya ta dasa mata a ranta tace, "tuni na daɗe da yafe Mardiyya daga cikin zuri'ata kin sani! A yanxun bana da kowa daya wuce abduljalaalu sai sauran ƴan uwansa, sai kuma ke da kika maye gurbin datayi watsi da shi, iyaka ku kuna bani farin ciki ka kuma qarin ƴar albarka matar jalalu." Ta qarishe maganar nata tana juyowa ta kalli sashin da layla take, sai kuma ruwan hawaye ya ɓalle mata.
Da sauri Jalal ya yo kan Hajj Mama hannuwansa ya sanya cikin nata yana janta zuwa sashen umminsa, a sanyaye jiki a mace ummie ta kama hannun Layla suka rufa musu baya, kai tsaye bedroom ummie ta wuce da layla tana haɗa ruwan wanka mai ɗan ɗumi sosea, sauri² ta shirya mata jere mata abinci a cikin ɗakin, kasan cewar har an gama na rana, sosae ta gasa jikin ta don kuwa sosae jikinta ya mata tsami.
Bayan ta fito ummie ta gabatar mata da abinci, daƙyar ta samu taci domin sammm bata jin dadin sa sammmm duba da yanayin da suke a ciki. Sosae jalaal ya rarrashi autumm nashi da kalamai masu sanya nutsuwar zuciya da ruhi, "ka tabba ka faɗawa shegiyar ƴarta batun sakin da ka mata ko?."
Sune kawai kalaman data faɗa masa, kai kawai ya ɗaga mata wayarsa ne yahau vibrating da sauri ya fito da ita yana duba mai qiran, ganin sunan gen, maleek daya baiyana ne ya sanya shi miqewa da sauri yana barin parlourn, da kallon tausayi Hajj Mama ta bishi dashi "Sakk mahaifinka har rashin hayaniyar Allah Sarki Areefullahi Ubangijii yaji qanka ya maka rahama!".
Tunda yayi wannan fitar bai dawo ba sai wajajen 9:42pm, zuwa loqacin Layla har tayi barci a sashen ummie, duk yadda yaso daya ɗauketa ummie ta qiya tace ya barta ta huta haka nan, domin tasan halin yaron nata sammm ba barta zaiyi ta huta ba haka ne ya sanya ta hana shi tafiya da itan, duk wannan Abubuwan da suke idanunta biyu domin yana shigowa ɗakin ta farka.
A cenñnn qasar zuciyarta tana son kasancewa da mijin nata kodan ta rarrashi abunta, wani sashen kuma na daga zuciyar nata tana ganin gwanda tayi kwanciyar, gobe ma rana ce, ba don yaso ba ya qyale ta yana barin bedroom ɗin ummien.
Akan ɗaya daga cikin kujerun parlourn ummiensa yayi kwanciyar sa, don ya rantse bazai tafi ba.
★★
★★
*BAUCHI*
A ranar da layla ta tafi a daren ranar dije ta haifi ɗanta namiji kada ran kada hammm, baqin cikin duniya ya ishi Inna ladiyo, hajja kuwa shiga goma fita goma ta yada wa Inna ladiyo magana akan ɗan shegen da aka haifa mata.
Inda ganin idan ta tsaya kallon kwaɗo ruwa ka iya mata qafa ne yasa ta dawo hanyar daidai, ganin ummansu Laylan dai itace a sama kuma a yanxu haka arziƙinta ne suke ci ya sanadiyyar ɗiyarta.
Ita dai umma babu ruwanta ita ke wankan jaririn da aka haifa ma, ta kuma yima dijen ma wankan, amma duk da haka sammm Inna ladiyo bata gani, ita kuwa umma baiwar Allah hakan bai sanya ta dena kulawa da dijen ba da abinda ta hai fa inba.
***
****
Cikin takunsa mai cike da izza yake tafiya Kai tsaye ɗakin da Fahad yake garqame ya nufa, security na qofar ya sanya a take qofar ya buɗe wani irin tsananin duhu ne ya bayyana a ɗakin, Fahad dake tattare wuri guda ne yayi saurin ɗago kansa babu riga a jikinsa gefen cikin sa manne da bandeji.
Inda maleek toufiq ya harbeshi ganin jalaal ne ya sanya shi saurin miqewa a firgice ya shiga faɗin,
"Don Allah kaya haƙuri 👏 na gane kurena ko yanzu yaayaa wllh Ni sammm ma ban san da wannan Abubuwan da suke shiryawa ba"
Boll yayi dashi kansa ya bugu da jikin ginin ɗakin, qafarsa ya sanya a tsakanin cibiyoyin sa yana murtsike dick insa, wata qarar azaba ya saki jin yadda Jalal ya murje mishi Abar shi.
"Har yanxu kana jin zaka iya yin sexx da Matana rayuwa na?"
Cikin qaraji da ihu yace, " wllh oga ko ƴar shekara ɗaya aka bani a halin yanzu baxan iya mata komai ba, na tuba na tuba na tubaaaa!"
Saida jalaal ya tabbatar ya ladabtar da Fahad yadda ya kamata sannan ya qyale shi, yana barin ɗakin, cike da ɓacin rai.
*General maleek toufiq*
Zaune yake a gabansu yana fuskantar duka su ukun cikin qwarewar sa a irin wannan aikin ya dubi mom nafisa yace mata
"Can you tell us everything you have done? Ko Kuma Ctvv cemara ne zaiyi aikinsa?"
Inda aiki ne irin wannan to kuwa maleek toufiq cikin sauqi cikin ruwan sanyi yake sanya mutum yayi bayanin duk abinda ya qulla ta ruwan sanyi, domin haka ya fafata dasu Kashim baba na(Cikin littafin KAREN BANA na AMMEY LAYLERH)
Yanxun ma cikin iya qwarewa a aikinsa ya dubi momin Nafisa
Cike da tsananin tsoro da tashin hankali tace.
"Duka abubuwan da muke shiryúawa tare ne nida ita, iyaka abinda na sani nayi a ɓoye shine kawai sawa da nayi aka juyawa fadeelah mahaifarta don karta haihu"
"Iyeeeeeeeeee kika ce meneeeee "
Cewar mum fadeelah data miqe a jigace.....
Yau ɗin ma dai ba yawa
Sai haƙuri ina ɗan wani uziri ne mai girma.
BY AMMEY LAYLERH
https://chat.whatsapp.com/Ljz11YuLEQYDc7N90XW21i
______________________________________
*💐🌼 JALAAL AREEF 🌼💐*
~💸 THE BILLIONAIRE 💸~
A story of pure love that touches the ♥️
Page 45&46
✯D͟A͟Z͟Z͟L͟I͟N͟G͟ S͟✯T͟✯R͟'✯W͟R͟I͟T͟E͟R͟S͟
*BY AMMEY LAYLERH ✍️*
______________________________________
♥️🤍♥️
Kallonta mum fadeelah take da wani irin kwantaccen mamaki shimfiɗe a saman fuskarta, kafin tace.
"Me ki ka ce?, mai mai ta inji pls"
Ta faɗi cike da dokantuwar son sake jin abinda momin nafisan ta faɗi, ko maɗaukan jin tane suka jiyo mata ba daidai ba.
Ido cikin ido take kallonta, wani abu na mata suya a zuciya, zafin da zuciyarta keyi akan abubuwa masu dama, tabbas ba zata ma zuciyanta qarya ba, ba kuma zata yaudari kanta ba, sosae maganar da momin Nafisa ta faɗi ya girgiza ta.
Kallon you are not serious mum fadeelah ta shiga bin momin Nafisa dashi, kamar daga sama haka mum fadeelah taji maganar fadeelah tana cewa.
"Karki kalli abun kamar wasa mommy! Nima harji nake kamar za'a cemin in fark"
Mum fadeelah cike ta tsananin wani ɓacin rai ta katse maganar da fadeelar take son faɗi in, tace
"Ni zaki ha'inta! Ni Ni Ni zaki ci amana hafsa ta hanyar hana ƴata haihuwa a gidan Jalaal? Bayan kinfi kowa sanin babban quɗirina akan shi, amma shine kika zaɓi kici amanana ta hanyar juyarma fadeelah mahaifarta!, lallei sai yau na yarda da maganar Nan ta hausa da suke cewa ɗam adam tara yake bai cika goma ba! Lallai yau kin nuna min ke ɗin BAƘAR KADA ce zama dake hatsari ne, zama dake sai zakoki zama dake sai hatsabibi kamarki tabbas biri yayi mutum"
Sammmm sunma manta a inda suke hakan yasa momin nafisa sheqewa da wata uwar dariya tare da cewa.
"Duk ƙudirinmu ɗaya ne Ni Dake, taya kike tunanin zan bari ƴarki tayi ciki ta haihu da Jalal, fatana tarin dukiyarsa, burina ganin na raba sa daduk wani jin daɗi na gidan duniya,muradina naga na shafe babinsa shida mahaifiyarsa da shegiyar kakar sun da har yau ta gaza qaunata, a matsayin sirikarta matar ɗanta duk kuwa da iya haɗa makircina amma ta gaza qaunana!"
Numfashi taja kafin taci gaba da cewa.
"Na sanki sarai mardiyya ta yadda ke kanki baki san kanki ba, idan da nayi gangancin da fadeelah ta haihu a gidan jalal na tabbata saidai wata ba niba, ina sane da komai da kike shiryawa na wargaza auren nafisa da fahad, shi yasa nima nace Bara na gwada miki irin nawa wasan.
fadeelah bata da qawar daya fice nafisa domin ke kanki na la shakka babu baki san wasu abubuwa na daga cikin rayuwar auren ƴarki fadeelah, ta hanyar nafisa hanya mafi sauki na wargaza rayuwar auren ƴarki a yanzu!"
Sosae suka shiga binta da kallo sunma gaza ce mata koda uffan ne, Ita kuwa mum nafisa cike da qwarin gwiwarta taci gaba da cewa.
"Taya kike tunanin nafisa tana jaɓe a gabana ke zan bar taki ƴar tayi zaman aure, bayan Ni kene kika hana auren ta hanyar fakewa da aikin da fahad bai samu ba kuma bai qara sa auren bama, amma a hakan a bai isa auren ba ya iya kwanciya da mace ya iya yawon bin mata,
Kwararo² titi² yana dannewa duk ina sane dake amma na qyaleki, nayi kamar bansan komi da kike shirya min na raba auren nafisa da fahad, amma a haka yake ɗaukarta hotel² hmmmmmm hakan ba ciyo ke nan? Ko ance miki Ni ba uwa ba ce? Ni bana son ƴaƴana kenan?."
Ta faɗi maganar tana ɗago kai ta kalli mum fadeelah kafin taci gaba da cewa.
"Wannan dalilin ya sanya naci alwashin ramawa, cikin sauqi cikin sauqaqawa na sanya nafisah yima ƴarki fadeelah wuɗubar tsiya"
Ta faɗi hakan tana nuna mum fadeela da yatsarta.
"Nace kada ta yarda namiji yace zai juyata kada ta yarda ya maida da ƴar aikinsa, kada ta yarda kai komai da komai nice Nan nake kitsama nafisa, ita kuma ta kitsama shashashar ƴarki, nice nan nace da ita kada ta yarda da yawan yin sexx domin yana tsofar da mace da wuri, duk dan Kada ta sami ciki duk da ina da tabbacin bata ba haihuwa har gaban abada, amma sau tari nakanji tsoron hakan a raina.
Duba da irin mijin data aura bana wasan yara bane, duk da haka ƴarki samm samm bata ganewa, kuma duk wani motsi nata ina sani ya hanyar Nafis"
Tsittttt haka wurin ya ɗauka wani irin shiru sakamakon razananniyar uwar tsawar da maleek toufiq ya bugu musu, domin ya gaji da jin magan ganinsu mara sa kan gado, mara fasali.
Tuni kowa yasha jinin jikinsa har fadeela dake sheshsheƙar kuka tsitt itama tayi.
Numfashi mai nauyi jalaal Areef ya sauqe dake tsaye daga bakin qofar, tun loqacin da suka fara zancen yake tsaye yake kuma jinsu.
Idanunsa da suke rine ya rumtse da qarfin masifa jin yadda maganganun suke huɗu ko wacce kafar sadarwar dake gudana acikin jikinsa,.
Yatsunsa biyu ya sanya ya sharce zufar dake tsatstsafo masa akan goshinsa, Ahankali ya jingina da bakin qofar wajen.
"Ya Salam"
Shine abinda ya furta a tsakanin lips insa, ware lumsassun idanunsa yayi da suka gama rikiɗewa xuwa jajaye yana xubawa su mum fadeelah da momin Nafisa, kafin ya kawar da kansa yana fesar da wani irin zazzafan Numfashi, baiyi mamakin jin hakan duk daga gare su.
Saidai wasu maganganun sun masifar tayar masa da hankalinsa, gefe guda kuma ta wani wurin fadeelar ta bashi tausayi sosea, domin da rashin wayonta akayi amfani aka shiga cikin rayuwar aurenta.
Aka dama abubuwan da Ubangijii ne kaɗai yasan iyakar abinda aka dama in, shi kuwa maleek toufiq Samm samm bai girgiza dajin maganganun su mum fadeelahn ba, domin shi tashi rayuwar ma tun a jarirantaka aka raba ta da gatan, ace uwar data haife ka ko ganin ta batai ba a duniya aka raba ta uwa jigon ta.
Shi kuma da so akayi a raba shi da tashi uwar, yaxam suna rayuwa a gida ɗaya amma bata da iko dashi, amma duka da Ubangijii ya tashi nuna musu irin qarfin ikonsa da qudirarsa da buwayarsa.
Sai ya haɗa ƴar da uwar ta cikin mafarki, Allah keñan azzaharu malikul mulku zuljalali wal'eekram.
Allah Sarki AYUSHHH I LOVE YOU more than I love myself. Baisan ya lula duniyar tunanin rayuwarsa ba
(AYUSHA ABDULPHATA OMAR jadderh littafin KAREN BANA na AMMEY LAYLERH).
Saida yaji gyaran muryarn da Jalal yayi kana ya ankare da halin da yake ciki.
Ita ɗin da daban ce acikin rayuwar sa ya raini soyayyarta tun tana cikin mahaifiyarta, akan idonsa aka haife ta shine wanda ya yanke mata jibiya, a kuma gaban idonsa aka raba uwar da ƴarta, shima aka raba shi da ita, ya rayu da iyakar soyayyarta acikin zuciyarsa.
Wani irin kafurin murmushi jalaal ya saki, duk kuwa da cewar yana a cikin Alihini ne, ganin yadda maleek toufiq ɗin ya wani irin lumshe idanunsa, yasan ba komai ya tuna ba illa Rayuwar sa AYUSHAN Shi.
Shima idanun ya lumshe yana tuna tashi rayuwar la Mia vitan shi laylerh.
A hankali ya shiga ware lumsassun idanunsa jin Rington ɗin daya rigada yasan na Ayush nashine, tarrr idanunsa ya sauqa akan screen na wayar dake ɗauke da haɗaɗɗen photonsu shida ita ayshnoor, Kuma shine sunan daya bayyana akan screen in. Aqalla Saida maleek toufiq ya ɗauqi sama da 30 mint yana magana kafin ya datse qiran Yana sakin wani irin amintaccen murmushi. Kai tsaye ya miqe yana daga zaunen da yake.
Da wani irin kallon tuhuma jalaal yabi maleek dashi domin yasan ma'anar hakan.
Cikin yanayin iriyar girman shaquwar dake gare su ya ce .
"Pls Keep them in custody for a while, here Since you said that you don't need to talk about it, as Ummie asked for grace "
"If you don't have to worry, let me go to my life, because I know that my life is my life."
Wani irin shegen murmushi gefen baki ya saki yana wuce jalaal ɗin, yana qoqarin juyawa idanunsa suka faɗa cikin na fadeelah wanda idanunta suka kaɗa suka yi zajur dasu. Cikin sauri yaja ɗakin yana barin harabar wurin tare da bama sojojin wurin umarni mai tsauri akan mutanen da suke tsare s wurin.
Harya kusa bakin motsrsa idanunsa ya sauqa akan qofar ɗakin da Messi ke kulle, dakatawa yayi da niyar nufar wurin motar nashi, direct ɗakin da aka sanya Messi ya nufa shi dariya cema kawai Messi yake bashi.
Domin ya tabbata baya da alhaki akan hakan ko kaɗan, tsabar makircin uwar sane, yana tura qofar bayan ya sanya wasu nombobi da wani azabar sauri Messi yaja baya, sosea ya kaɗu da ganin Jalal ɗin wata iriyar kunyarsa mai girman gaske ya shige sa, qasa yayi da kansa sai hawaye sharrrrr kamar an buɗe famfo, In a trembling voice, Yace.
"Don Allah yaa yaa kayi haƙuri kayi haƙuri kayi haƙuri! Ka yafemin wllh sharrin shaiɗan ne da kuma sharrin mominmu, ta"
"Shiiiiiiiiiiiiiii"
Jalal ya katse shi ta hanyar ɗaura yatsar sa akan bakinsa, ya yarda da Hussein sosae, amma kai tsaye bazai nuna masa hakan ba kodan gudun gaba.
Ganin har zuwa loqacin yana durƙushe ne a gabansa ya sanya shi miqar da shi, rumtse idanunsa yayi tare da ɗauke messi da mari, azabar gigitar zafin marinne ya sanya Messi kifewa a jikin jalaal, tare da fashewa da wani irin raunataccen kuka, wanda mata ne suka fi kowa iya shi, sosea Jalal yaji zafin marin da yawa Messi amma dole ne ya hukunta tashi domin sai an tauna tsakuwa don aya taji tsoro.
Haka ya raba jikinsa tare dana Hussein yana barin ɗakin baki ɗaya, da wani irin suyar zuciya ya faɗa cikin motarsa yana janta da wani irin mugun gudun balaki, a sukwane soldier's nashi suka rufa mishi baya suma.
Cikin qanqanin loƙaci suka isa gida duba da irin uban gudun da suka sharara.
★★★
Sai da ya biya wurin ummiensa da hajja mama kana ya zarce nasa ɓangaren.
Ahankali ya tura qofar tare da jingina da jikin qofar, idanunsa ya lumshe jin wani daddaɗan qamshin daya masa maraba, akasalance ya jingina da jikin qofar yana fesar da wani irin zazzafan Numfashi.
Tuni yaji wani irin yanayi na musamman a tattare da shi mai cike da tsananin son kasancewa da Rayuwar sa, Ahankali ta shiga tako wa saɗaf² har zuwa inda yake tsaye tamkar an dashi, wani irin faɗawa jikinsa tayi ta sanya hannuwata tana zaga waist nashi dasu, a bazata abin yazo masa domin sammm baiyi tsammanin tana parlourn ba, jinta cikin jikinsa ya san ya shi qara matse ta tare da kwantar da kansa saman wuyansa, hannunta ɗaya ta sanya tana qara zagaye shi.
kai dayan hannun tayi kan sajenshi tadan jawo kanshi gently
tana kallon cikin idanunshi, sanan tasauke idanunta akan lips inshi wanda suke fitar da wani irin shining, tadaura bakinta akan nashi she just feels her husband, Shigar da lips inta tayi cikin bakinta tashiga kissing nashi wani irin sensual kissing dayasa yaji yana neman yafadi da sauri ya qara shigar da ita cikin jikinsa tare yana mannata da jikinsa sosae.
janye fuskarta daga nashi tawani noke fuskan akirjinshi tana ɗan murmushi dakeda small sound, murmushi yayi yace
"you just kissed i should be the one to be shy, but you are the one that is shy"
dariya tayi tadan bugun qirjinshi asagwabe tace.
"stopppp"
Ta faɗi hakan tana sakar masa wani irin amintaccen murmushin daya ƙayata kyakkyawar fuskarta, cikin wani irin matacciyar murya tayi amfani da shi wajen faɗin.
"Sannu da zuwa zumatyyyy"
Saqale yayi yana kallonta wani irin azababben peelings nata na taso mishi,
"Uyummmmmmmm" shine sautin kawai daya iya fitarwa, yana janyota jikinsa ganin tana qoqarin barin wurin, bakinsa ya haɗe da nashi yana bata wasu fitunannun kissed in taya sanyata lafewa acikin jikin nashi, ganin tsaiwar na neman gagaran shine ya sanya shi ɗaukarta cilakk yana yin bedroom nashi da ita.
Sai bayan komai ya lafa a tsakanin su ya dube ta kasalallun idanun sa cikin sexy emotion voice yace.
"Cikin ki baiyi maki ciwo ba yau?".....
Laylerh dake lafe ajikin shi Ahankali ta gwaɗa masa kanta
"I LOVE YOU..." Ya fada mata cikin whisper
"I LOVE YOU MORE ZUMATYYYY..." Tafada tana cusa kanta cikin faffaɗan qirjinsa da babu komai, sai gargasar dake kwance luff luff tana fidda wani irin daddaɗan qamshi na musamman mai daɗin shaqa, kara rufe ja musu duvet cover yayi yana cewa
"Not at all... I love you most.. You know why?..." Ya tambayeta yana shafa cikin ta,
"Yeah's "
"Really?..." Ya tambayeta bakinshi kan nata, Ahankali ta gyada mashi kai tana kara shigewa jikin shi,
"What if we kill our first child..." Yafada yana shafa every part of her naked body, kissing chest dinshi tayi wani irin masifaffen barci na fusgarta.
♥️🤍♥️
Ahankali lokacin ke tafiya haka al'amura sukaci gaba da wakana wata iriyar kulawa ta musamman laylerh ke samu daga wurin mijinta, Hajj Mama,sai shi shakundum ɗin wato Jalal, soyayyar duniya sunbi sun ɗaura wannan cikin dake jikin laylerhn, xuwa yanxun cikin ta ya shiga watan haihuwarsa, sosea ummie kaffa kaffa da ita.
Sau tari ba wani lokacin tare take kwana da ita duk kuwa uban nacin da Jalal ɗin yake mata, haka zata fatattaki shi, haka zaiyi kwanciyar a parlourn ta, saita fito ta ganshi kwance a parlourn hakan ya sanya ta daina riqe mushi matar sa.
Tace idan sun ɓallo haihuwar suma su suka jiyo, shi kuwa farin cikin duniya ya ishe shi ko a jikin sa, (lol 🤩 dan bashi zai haihun bane🤗)
Tuni xuwa lokacin har an yanke ma su mum fadeelah hukunci na niyar su na aikata kisan da
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 19 Chapter of 22