Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
yadace na anfani sukasamata adakin datake kwana abinka dagidan yawa gakuma sanbanza nansukafara tsegumi Suma sunyimusu siyaiya sosai aikuwa sunsha godiya seakafara San umma anaji da ita Bangaran shaheeda kuwa babanta yasamomata miji wani abokinsa Wanda matarsa tamutu yahadata aure dashi kuma bawani tsufa mutumin yayiba baban shaheedanma yagirmeshi bashi da manyan yara Kuma yaranma Basu dayawa guda ukune Allah bebashi haihuwa dawuriba itamakuma anyi sa'a tana sanshi yarinyar datahaifa tarasu sakamakwan rashin lfy da yarinyar Tasha sunazama cikin kwanciyar hankali da soyaryar juna da mijinda BAYAN SHE KARA BIYU Bazato batsammani umma taji sallamar malam da kawauta sunshigo tare hardakin umma tsayawa tayi tana kallan malam shima kallanta yakeyi murmushi malam yayi yazauna kawunnata yace kebaki iya taran bakibane mutunyazo daga nesa kina kallanshi tahau rawar Baki tace Bari nakawo masa ruwa malam yace aa barshi nagode kedai zauna Nan kawunnata yafadamata abinda ketafe da malam Kawunnata yace kin yardakema amayarmuku da auranku tace eh yace kuma kin yardakema dadu sharudanshi tace eh tayarda nan kawun nata yaimata nasiha sosai meshiga jiki harkuka seda umma tayi anmayar da auran umma da malam umma takomo gidanta bakaramin murna su Adam sukayiba har Mami seda sukagodewa itama tayi kokari wajan shawokan malam wajan yarda yamayarmusa da mahaifiyasu umma ankoma ruwan sanyi kowa mamaki yakeyi heedaya datazo gaishesu tayi mamaki irin zaman layar da tagani agidansu tayi farincike sosai tarungume Mami da umma tace Daman akwairanar dazanga farinciki da hadinkai agidannan sukecemata gashi kingani tace amma nafi kowa murna ranarma kareema tazo gida gakuma su Adam sunzo hutu ansha hirar zumunci Nan su Adam sukefada musu zancan auransu su kareema sunyi mamaki sukace shine baafada manaba seda mukazo har ansa Rana biki saura wata daya sukace musu susukace kar afadamusu sekomai yakusa Ranar yini su kareema sukayi agida malam yayi farin ciki ganin Kan iyalinshi yahadu bawata matsala seta inuu kareema taji anyi sallama Wai tafito sutafi injin aliyu intashirya Daman yayi tafiya yacemata Kuma se washegari zedawo Kuma segashi yau yadawo Kuma befada mataba Haka tayi sallama dayan uwanta da iyayanta tafito jiki amace tanafitowa taga Zaki dashiga tamutunci shigar Kamala kasa magana tayi murmushi yasakar Mata yace sannu dafitiwa nadade dadawowa har bacci sedanayi Naga yamma tayi sosai shine nace barinazo nataho dake konayi lefi yace auu ashefa bayau nace zandawoba tokiyi hakuri nayimiki lefi kasa hakuranayi zuwagobe shine nadawo yau shige mutafi mungaisa da Abba hardasu Yaya Adam su umma zandawo musamman mugaisa itadai kallanshi kawai takeyi harsukaje gida nanma taga abin mamaki yagyaramusu gida yashare duwani Kayan dabarsa babu agidan har karnukan nashi gakuma girki yamusu Haka taje daki tazauna shuru yacemata barinaje masallaci ankira salla senadawo daya dawone yakebata labari tafiyar dayayi yaga ishara danhaka yashiryu Kuma yabar harkar daba gaba daya shida yaransa kareema sabo da murna Harda sukuka yabata hakuri Akan abin da yaringa Mata Anyibikin su mansur da Adam ansha shagalin biki dedai gwargwado amare da angwaye suntare acan Abuja sabo da aikin da sukeyi Daman shi mansur auran zumunci yayi Yar uwarshi yaaura Yar kanwar malam Rahama Wanda akasacesu tare da heedaya itama tayi aure taauri Dan uwanta amir Wanda yate makesu lokacin dasuka gudo daga inda akasacesu heedaya dasu Mami sunje bikin zumunci yadada karfi tsakaninsu sosai da gidan su Rahama Rannan malam nagida akace Masa ana sallama dashi yafita yaga wani mutun besanshiba harkasa yadurkusa yagaida malam yaamsa Malam yace sedai ban ganekaba daga Ina yace eh bazaka ganeniba Abba bakasanniba nine bababan yaran da kareema tahaifa nine usuman saurayinta ada us Kuma Ada Amma yanzu Allah yashiryeni nazo neman gafararkune dukanku har da kareema Wanda naficuta nazokuma karbar Dana malam yace alhamdulillah Allah nagode maka Nima inada niyar mayarma da danka danma yan unguwa basusan matsayin Danba inda nake godewa Allah kenan damutuncina yazube a idan mutane Allah yadubeni da halin danake ciki alokacin haryanzu sunzata Dan tsohun mijintane munsamu mutane yanmutunci gidan da tafito wato mijinta dasun tonamana asiri suka rufamana bawanda yasan maganar dagamu sesu sekai kuma sekawarta itakuma banan takeba danhaka asirin komai yarufu har Allah yakawo karshan abin zomushiga ciki nansuka shiga suka gaigaisa yabasu hakuri yakarbi inuu yatafi dashi yaimusu alkawarin zenakawoshi sunagaisawa akaiakai yasmeen da bahijja dusun haihu yasmeen yaranta uku Mata biyu namiji daya bahijja itama Haka kusan duatare suke haihuwa mazanta biyu mace daya Najip yadauki mijin kareema aiki akanfaninsa yanzu kareema tanacikin kwanciyar hankali Allah ya azurtata da yara biyu BAYAN SHE KARA GOMA Heedaya Nagano zaune cikin yara abin shaawa afalo susu shida yaran uku maza biyu Mata tana kallan yaran tana alfahari dasu tana godewa Allah daya batasu wasu suna koyawa kannansu karatu wasu Kuma suna gefe suna kallo anahaka nanip nagani yadawo daga office dagudu yaran sukaje sukayimasa oyoyo daddy sannu dazuwa yaamsa musu kowanne seda yarungume yashafa kansu yace maman yara anahutawane taidariya nantakarbi jakarshi sukatafi dakinshi tare sunashiga yarungumeta yace beni bakyatsufa Kullin kyau kike karawa tace kaima aihakane sukasa dariya yace Kullin kaunarki karuwa takeyi araina tace nimahaka masoyana yace Allah yabarmu tare har a aljanna tace ameeen Nima nace ameeeen najip yahadamu a aljanna tare Allah yakaramana tsoransa azuciyarmu yakaramana San annabi akullin azuciyarmu Allah nagodemaka anan nakawo karshan wannan liltafin mesuna HEEDAYA IKIRARIn abin da nayi dedai Allah kabani Lada abin da nayi nakuskure aciki Allah kayafemin Allah yasa muyi aiki da fadakarwar dakeciki ameeeen allhamdulilah alkulli halin Ina godemaka Allah akowana halinake Allah kabawa kasarmu zaman lfy da kwanciyar hankali Allah kayayemana matsalolinmu Allah kaimana maganin kowace annoba datasamu kasarmu Allah yarayamana zuriarmu yashirya manasu Akan hanya madedaiciya Allah kaimana tsari da makiya ako inasuke ameeen summa ameeen Ya Allah kakareni nida yarana Allah kadorani Akan makiyana ako inasuke dawanda nasani dawanda bansaniba Allah kakaremu dakarewarka Allah nagode maka Allah karabamu da shirrin makiya Allah duwanda zerabeni badan kaiba sedan wata manufa tasa Allah kakara nisantani dasu kamar yanda kake karemu ako yaushe ameeen summa ameeeen Allhamdulilah allhamdulilah Banyarda wani kowata sucire sunana susanasu anovel Dinaba in anyimin Allah ya Isa banyafeba banyarda wata kowani yajuyamin labariba duwanda yamin Haka Allah ya Isa banyafeba kokuma asayarmin da novel batare da izininaba Allah ya Isa banyafeba sabo da ninasan wuyar danasha lokacin danakeyi Allah Kuma yagani yasan wuyar da marubuta sukesha kobamuce komaiba Allah seyasaka Mana masu Mana satar labari kosucire sunanmu susanasu Ni anyimin nakuma gani shiyasa nafadi Haka Kuma da akayimin banji dadiba anjuyamin labari nagani ankuma cire sunana wasu sunsa nasu shima nagani Kuma nabarsu da Allah Dan banyafeba nakuma ja Allah ya Isa Masoyana fatan alheri ako Ina kuke afadin duniyarnan godiya nake Allah yabar kauna da zumunci ameeeeen Sekunjini asaban novel Dina mesuna 😜😜 Se Allah yasake hadamu fatan alheri Bissalam🤝 New writer's Hakan Take *Husba'ahfama* 😍❤🤩 *Me 'YAR KWALLIYA* *Me HADARIN SO* *Me NAFI GANE ARO* WhatsApp number📱 07036891952 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 21 of 21