Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ta a hankali take mata rada "Kareema dena kuka karsuyi mana dariya komeye ki daure semun shiga daki Ckin muryar kuka kareema take magana "umma bazan iya ba waini Najib ya kalla yake gayawa magana sabo da heedaya kan yasan ta waya sani umma sai Rufe mata baki take alamar tayi shiru "kai ai irin wannan Kareema ba'a magana shiru akeyi amma ba komai ta Allah bata mutun ba shikuma ki barni dashi kafata zan wanke inje har gidansu In sanar da ita mugun irin da najib ze kwaso musu ahto ama dena murna dan anganshi da abin hannu saina ahana auren nan indai nice sukaita yardawa su heedaya habai ci sunaji sukai musu shiru heedaya ta gama shiryawa ta dauki jaka ta yafa mayafi mami nizan tafi makaranta Allah ya dawo dake lpy Allah ya bada sa'a Ameen mami tajuya zata fita mami ta kira sunan ta "heedaya "na'am mami karki sake ki kulasu kinaji ko makaranta zaki kiwuce ki tafi Tace Toh mami heedaya ta fito zata tafi umma ta tsaya a gabanta heedaya ta kauce mata umma ta dawo inda take umma najin shigowar malam nazifi ta zube kasa tana kuma ta rike kwankwaso "waiyoo na shiga uku na lalace heedaya ta karya ni duniya ta lallace Mena miki hidaya kullum *I KIRARIN* ki saikin karyani gashi yau burinki ya cika ta kanne ido daya ta kalli fuskar malam nazifi "innalillahi heedaya mezan gani haka gaskiyane abinda nakeji da gudu mami ta fito ta tsaya kusa da heedaya "abba bani bace metamin dazan bigeta ban taba *I KIRARIN* zan karya taba da sauri Kareema tace karyane tana yi kowa ya sani ai dole an tsufa ba ayi aureba anji saurayi yaxo zance jiki na rawa zakije shine kika karya min uwata kin maida mana gida deport san sanin maza malam Nazifi ya dakawa kareema tsawa "kiyi min shiru ban tambaye kiba heedaya bata hakuri "Yi hakuri "Shikenan ya wuce tafi maka rantar ki heedaya ta tafi "Wlh ba a isaba takaryani ace ta tafi ban hakura ba dake ita shafaffiya da maice ance ta tafi da tawa yarce datuni kowa yaji Tsaki yayi " hafsat shiga daki A gurin suka bar umma da kareema saida suka gama yada habaici sannan umma ta tashi da kafarta ta shiga daki heedaya na fita najib ya ganota ya kara gyara tsayuwa a zatonshi gurin shi zata zo sai yaga kota kanshi batayi ba dakanshi yazo inda take "Assalama'alaikum "WA'alaikumus salam "heedaya ya kike "lpy "Idan bazaki damuba meza hana na kaiki inda zaki heedaya tayi shiru taki cewa komai ya kikayi shiru "bana so akwai wanda nake jira idan kanada aiki kaje kayi ka barni dan Allah Murmusawa yayi "ba abinda zan iya yi indai ina ganin ki a gabana nasan baki sanni ba sunana Najib dan gidan Alhaji Ibrahim gadara kareema da mahaifiyar ta Sun sanmu sosai "Toni meye nawa a ciki yanzu da kazo kana min irin wannan bayanin "heedaya ina so ki bani dama na sanar dake abinda ke cikin zuciyata yaushe kike ganin idan nazo bazan dame kiba naga yanxu Kamar da inda zaki Heedaya tayi shiru heedaya bana san wannan shiru da kike yi kice wani abu mana "maganar gaskiya ko yau she ina busy kazo ko yaushe ka gadama zanduba ingani ko Dai dai lokacin Kareema ta fito da tabarma ta shin fida Tana ganin heedaya bata tafiba da Sauri ta koma ta fada wa umma sukayi shewa suka tafa Kinyi naki Kareema saura nawa bari naga fitar malam zakiji abinda zanyi Suka cigaba da leke yana fita umma ta Zari mayafi gudu'gudu sauri-sauri tana karasawa zaure ta kuma lekawa ta gano heedaya a tsaye dadi ya cikata ta rike kwankwaso tana nunawa kareema waje alamar tananan Kareema ta rufe baki tana dariya zata fito ta same shi a tsaye yana kallon heedaya da samari suka zagaye ta harda hawa layi kamar zasu anshi sadaka Waiyoo Allah wash kwankwasona malam kana nan dama me kake kallo haka ya dauke ma hankali nazo baka ma san nazo ba "Bakomai lpy Yazakace ba komai ga fuskar ka da damuwa la'ila wanake gani kamar heedaya dama da kace ta tafi ba tafiya Tayi ba naji a jikina dama dubi yanda samari suka yanya beta magana marasa dadi nata zuwar min daga bakin mutane sai na toshe kunne na yaudai ka gani da idon ka suna tsaye wata mota me numfashi ya faka a gabanta saurayin da kanshi ya fito ya bude mata mota ta shiga "innalillahi irin wannan rashin ta ido abin yabar waje yadawo hargida Allah karabamu da mugunji mugun gani Ameen indai ba a yiwa tuf karnan hanci ba Allah ne kadai yasan meze biyo baya yarinya ta fara haka ai mata aure kanta ehbo mana abin kunya Abinda take fada ya kara bata wa malam nazifi rai ya nado tabarma da umma taga alamar gida ze shigo saita matsa kareema na ganin haka saita fada bandaki yawuce tura karsa Kareema ta fito tana murna "umma kinmin dai-dai wlh kinbiya ni Allah yasa gobe adaura mata aure tabar gidan na huta daga nan sai muji da uwar ta ba wuya zamusha wurin aikata gidan tsoho ba "salin alin zomushiga ciki mu jira dawo warta muji abinda ze faru "Haka nefa Dan nayi hasashen bazeyi kyan ganiba Umma ta sunkuya tana tafiya da kyar tana rike kugu kareema na mata sannu harsuka shiga daki New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 馃槏鉂ゐ煠� *'Yar kwalliya* 鉂ゐ煉� WhatsApp number 馃摫 07036891952 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃拕馃拝 *HEEDAYA* 馃拝馃拕 *(I KIRARI)* 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃ぉ馃ぉ Ina maka murna *yaro me mota* Allah ya dauka kaku yasa kufi haka Allah yasa kuje America life performance Ameen馃げ馃げ 馃挒馃挄 馃槏馃槏 Ina matukar godiya ga yan *HEEDAYA (I KIRARI) FANS* naji dadin yanda kuke nuna qaunar ku ga wannan novel nawa nagode sosai Allah ya bar qauna Ameen馃げ馃げ *Ana mugun tare* 馃鉂ゐ煉擆煠� 馃拑馃拑馃拑 ban manta da kuba masoyan novel dina a duk inda kuke a fadin duniya ina sane daku kuma kuna raina nagode da fatan alkhairin da kuke min Allah ya barmu tare Ameen馃げ馃げ馃槝馃挆 Written by *husba'ahfama* *lG officiall_husba'ahfama* Facebook *Real husba'ahfama* 7-8 Kareema da umma sukai ta jiran dawo War heedaya da sukaji shiru bata dawo ba sai kareema ta leka taga bata dawo ba saida ta dinga leke a na3 sukaga mota ya faka a kofar gidan Kareema ta dawo da sauri "umma ta dawo yanzu ma wanine ya dawo da ita "naji dadin zancen nan Kareema ina abban ku yake "Yana dakin shi "bari naje ina zuwa umma ta fita taje dakin malam nazifi sallama tayi ta daya amsa ta shiga tana rike kugu malam ana sallama dakai a waje bece komai ba Yayi waje kareema da umma suka bi bayan shi cak ya tsaya yana kallon motar daya parking a kofar gidan shi heedaya ya gani ta fito yabi mutanen ciki da kallo yaga mazane ita kadai ce mace a cikin su ransa ya kara baci heedaya ta taho tana fara'a ta sunkuya a gaban shi "abba ina wuni "lpy yanzu kuka dawo "eh abba Kaiya daga mata "shiga gida Tace toh ta tsakiyar su Kareema da umma ta wuce Sun tsaya cak kamar status Abin da suka zata ba shine ya faru ba jiki a Mace suka shiga daki Kareema ta zuba uwar ta gumi "umma yaushe abba ze fara yarda da abin da yake ji da gani "hmm Kareema kenan duk yanda abban ku yakaiga hakuri karyane yace ransa baya baci da abin da yake Gani nikuma na cigaba da hurawa abin wuta kenan harse yadau mataki nice fah "yauwa umma naji dadin maganarki harcikin zuciyata kiranda malam nazifi keyiwa umma ne ya katse musu hira "hauwa'u hauwa'u Tafito "na'am malam lpy kake min irin wannan kiran "kince ana sallama dani nafita banga kowa ba "hmm malam ina sane naki fada maka dan kada na fada tawa tayi zafi "hauwa'u bana son irin wannan kana nun magan ganun irin naki wlh tam bayarki nayi waye yake sallama dani ta taho ta dawo saitin kofar su heedaya "daya daga cikin shirgin su heedaya ne Naso ace ka ganshi malam abigen shi yazo sai layi yakeyi na takai ta maka zance malam da kyar nasha niya yayi ya haike min ya dauka ko nima yar hannu ce ta fashe da kukan Karya ta cigaba da Cewa Allah ya wadaran naka ya lalace kamar ni kato yazo har gida da sanin su ya haikemin to wai me zeji... Kanta karasa malam nazifi ya dakatar da ita ta hanyar daga mata hannu kareema na leke ta daki tana rawa tana tsalle dan taga yanda ranshi ya baci heedaya dake shirin Kai abinci baki kasa kaiwa tayi cokalin ya fara rawa a hannunta mami a fusace ta fita heedaya tabi bayan ta "ke hauwa'u ya i sheki haka zan iya jure duk wani rashin mutunci da sharri da kike mana Amma bazan jure wannan da kike shirin dangan tamu dashiba ki kiyaye "taya zaki yarda ai barewa bazatai gudu danta yayi rarrafe ba nafasan komai nidai bazan muku karya ba babba dani idan nayi ribar me Zan samu "Kin fini sani tinda gashi kinzo godai godai dake kina yiwa 'yar cikin ki kazafi shiru shiru ba tsoro bane kiguji Randa zaki kaini bango kar malam nazifi ya daka musu tsawa "ya isa hafsat kiyi shiru nidai bazan taba yarda da abin da aka fada minba harsena gani da idona dan haka kowa ya watse malam nazifi yayiwa heedaya wani irin kallo da heedaya ta kasa gane matsayin kallon Mami takama hannun heedaya suka shiga daki heedaya kasa cin abinci tayi babu yanda mami batayi da heedaya dan ta ciba amma taki *bayan sati 1* kullum sai najib ya caba ado yazo gurin heedaya heedaya taki fitowa sai Kareema taje kullum cikin kushe heedaya da fadan halaye marasa kyau ta Kuma dangan ta heedaya dashi yauma kamar haka taje ta gama kushe ta amma yaki saura ronta Kareema ta shiga daki gurin umma tana Cewa umma gaskiya kiyiwa tufkar nan hanci abin ya isa haka "kalli kiga na shirya tsaf gidan su zani "gwanda kije umma sai wula kantashi takeyi amma mara zuciya yaki ya barta idan kin fita zakiga abin da nake fada jekiga samari kala Kala a waje duk gurin ta suka zo nikuma babu wanda yataba zuwa gurina auna tino sai wancan dan shaye shayen daya takurawa rayuwata yama yake da suna *zaki* kullum saiya aiko yaransa wai yana son magana dani inda yake ma bana son bi saboda idan yamin maganar so saina yaga masa rigar tsiya dan bashi da na mutuncin dazan yaga "kedai yi a hankali Kareema kada kidebo ruwan dafa kanki *zaki* ba hankaline da shiba kikula "ba abin da ze faru umma jeki saikin dawo harzata fita sai ta dawo Tana yiwa Kareema rada "Kareema kibar gidan nan saina dawo zaki dawo sabo da tsaro naga Hafsat ta fara yunkurin maida martani zaki iya musu su dake ki kinga bana nan balle na tsare miki dan haka zomu fita kafata kafarki "toh umma dama gidan lubabatu nake son zuwa "Kiwuce can din idan na dawo zan kiraki Suka kulle dakin suka fita Kareema ta wuce gidan kawarta lubabatu umma ta tsaya kallon ikon Allah abin da Kareema ta fada mata ta Gani kofar gidan cike da samari duk gurin heedaya suka zo ranta ya baci tara yi musu masifa "yanzu tsiyar da zaku iba kukai gida kenan jinin mayun waye be saniba magana nata zaga gari gata 'yar duniya tana ta zuba kamar 'ya'yan kanya babu wanda ya saura reta ganin hankalinsu baya kanta sai tayi shiru tana juyawa taga malam nazifi a tsaye a kanta kunya ya rufeta ta sunkuya tana sosa kai "malam kana nan Ashe ta fada tana sosa kai "yanzu nazo daga gidan malam barau nake naje nai masa jaje akan rashin dansa da yayi kinsan yau 3 "Allah sarki ya suka jida hakuri nima bansamu naje ba saina dawo daga gidan naja'atu zanje "ba laifi hakan in kinje kiyi mata sannu "toh dan tana jin jiki Nan suka gama magana daze shiga gida samari suka dinga gaida shi saida suka gama ya shiga gida dama shigar shi take jira ta dawo taje inda Najib yake da heedaya dan yasan ta ganshi "A'a najib kaine a gidan namu ya sunkuya harkasa "ina wuni "lpy ya kake y naja'atu "tana lpy "madallah gidan naku zanje yanzu ai "bari na kaiki "a'a bana katse kuba zanje da kaina kagama tafiyata A'a ba ayi hakaba ya zura hannu a aljihu ya ciro kudi ko kirgawa beyi ba ya bata gashi kiyi kudin mota "ayi haka toh na gode Allah ya maka albarka "Ameen a dawo lpy "Allah yasa a hankali kuma tace rasa kunya harni zan ganshi yana zance ko a kanshi ko'yar kunyar nan babu hmm dani kake magana mashin ta hau yakaita hargidan tabashi kudin shi ta nufi gidan najib sai shawo kan heedaya yake yi amma abin yaci tira "heedaya kina wahalar da zuciyata ki Karbi sona ni kima gwadani insha Allah zaki sameni yanda kike so "narasa da wana yare zan gaya maka bana sanka bazan taba sanka ba kafita harkata tin kafin nai maka wulakancin da ko kare baze Ciba "bazan taba damuwa da abin da kike fada minba nasan bacin Raine inaso ki sani Indai ina raye bazaki auri waniba indai ba Niba dan saina *saceki* munje wata duniyar munyi aure inyaso na dawo dake dole ki hakura ki zauna dani " *Saceni saceni fakace* kasan wannan *I KIRARIN* ze iya zama hujja a kanka dan wannan maganar *sacewa* bazanyi wasa da shiba yana nan a Raina kuma karka fasa saceni dan Allah bana sanka bazan taba Sanka ba mtsww ta tafi ta bashi guri ta shiga gida yana kallo "kiyi hakuri heedaya bani da wani hanya da zansa ki soni heedaya wannan shine kadai ya rage min ba a son raina nayi *I KIRARI* ba saidan ki soni Ya dunkule hannu ya daki motor da yazo dashi y shiga mota ya tafi Me gadi ya budewa umma ta shiga babban falon gidan taje ta samu hajiya me cikakken iko tana zaune tana kallon film din *HADARIN SO* sallama umma tayi hajiya bata ansa ba saida ta juyo taga kowaye sannan ta amsa "hauwa'u keda kanki ina Kareema take "hmm ai wannan ba zuwan Kareema bane nawane dan zuwa dakai yafi sako hajiya tayi shiru sannan tace Allah yasa lpy "eh toh lpy ba lpy ba dane ze ehbo mana mugun iri salalan tsiya kina nan azaune shikuma yana can ze Nemo miki magana ko ince ze debo miki cuta ya kawo miki gida "hauwa'u sarai kinsan bana son irin wannan guntayen maganar nafiso kome za a fada a fada min kai tsaye "Na sani sarai abinne da daure Kai Najib ya maida gidanmu gidan Zuwa kuma yama rasa gurin wacca zeje sai heedaya bama Kareema ba ita kuma heedaya sai wulakan tashi takeyi baya gani koda yaushe yana Like akofar gidanmu kamar almajiri hajiya raiya baci sosai sai huci takeyi umma taji dadi a ranta tasan shirun ta ba shiru bane idan ta tashi magana ko daukar mataki baze yi kyauba tsaye hajiya naja'atu tatashi tana kai kawo a falo na wasu yan mintuna sai kuma tace yanzu a bin da najib zemin kenan wato ba gurin shaheeda yake zuwa ba gurin wata daban yake zuwa yanzu kasa ze watsa min a ido 'yar kawar tawa babanta nada gidan mai5 company kuma ba a magana gidaje marasa iya ka irin wayan nan nakeso na hada jini dasu ba talaka ba samma nida talaka bazamu taba zama a inuwa daya ba Zira'i me tsawo tsaka nina da talaka da kike cewa bama Kareema ba koda itance bazan taba yarda ba wlh kinji na rantse ni na hada jini na daku talakawa kar fa kimanta kusan duk kayan da kuke sawa ninaKe baku irinku ko wanda yafiku bazan hada jini da shiba balle ku dan haka tin wuri ku farka daga mafarkin da kukeyi na auren dan me kudi kuma dana in har ina raye haka baze faruba na dade da kula dayanda Kareema ke shigewa mazan gidana abinda yake kawota kenan kice mata karta ta wahalar da kanta shikuma zezo ya sameni i na nan ina jiran shi ya dawo talaka ba da zuri'a taba umma tayi shiru tana jinjina kala Man hajiya naja'atu da a'lama kalaman nata ya sosa mata rai New writer's Hakan Take *husba'ahfama* 馃槏鉂ゐ煠� *'YAR kwalliya*鉂ゐ煉� WhatsApp number 馃摫 07036891952 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 馃拕馃拝 *HEEDAYA* 馃拝馃拕 *(I KIRARI)* 馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼 Written by *husba'ahfama* *IG officiall_husba'ahfama* Facebook *Real husba'ahfama* 9-10 Naja'atu nikike fadawa haka mune talakawa tabbas Kinci ka butulu kaza ciki goge baki daa ba San asalin unguluba tace daga kasar masarta Bari na tina miki baya shekara 25 da suka wuce gidan malam iliya rigar talauci malam iliya ya tara yara bashida kudin kaisu makaranta hasalima be ajiye ba beba wani ajiya ba tsabar talaucin sa idan yaje majalisa tashi akeyi wanda haryanzu da nake magana beyi arzikiba jiya iyau daga gidan kika fito nasan kin manta da hakan shiyasa kike zagin talaka amma karki manta ana gado wata kila ke zakiyi kokuma 'ya'yanki hahhhhh "hauwa'u ina jin bakida lbr ko bari na fada miki banida mahaifi banida kowa sai arzikin da nake ciki bazan taba komawa garin bawo ba Duk wuya duk dadi tinda nasa kafafuna a daula bazasu fitaba nazo kenan tin tini na dade dayin wannan *I KIRARI* Nasan bakida lbr shiyasa na fada miki dan haka karki kara hadani dasu bansan suba inba hakaba zansa a miki daurin rai da rai kema saboda abu daya tak yasa na barki kike zuwa inda nake ba dan shiba da tuni najima da watsar dake kekanki kinsan nafi karfinki na wuce ajinki Umma wata 'yar dariya "kowa yabar gida gida ya barshi da uba ake ado ba a taba canzawa tuwo suna dalilin da yasa kika ciresu daga iya yanki shizesa ki kuma da kafa funki duniya ce yau anai da kai gobe da wanin ka daga yau kifara kirga kwana kin zuwa garin bawo gurin tsoho da tsohowa sannan Kareema zata maye gur binki nayi miki wannan *I KIRARI* "karyane wlh banga wacca zata shigo gidan nan ba mata nawa Alhaji ya nema da aure kuma ake fasawa wayanda idansu yafi na Kareema budewa me akai akai Kareema bismilla ina jiran haka saidai inaso ki sani kota shigo da gawarta za a fita komin Daren dadewa gidana makabarta ne gaduk macen da tashirya yin kishi dani nayi wannan *I KIRARI* kirubuta ki ajiye umma ta mike tsaye ta karaso gurin naja'atu "naga tsoro a idanki naja'atu bekama ki tsorata tin yanxu ba tin ba a fara komai ba idan aka fara meze faru Kenan bari nayi miki hasashe keda gidanki zefi karfinki zaki koma yar kallo inda Kareema zata juya gidan yanda take so "kifitar min daga gida hauwa'u konasa a fitar dake kifita nace "ko bakice ba Zan fita da kaina ina kara tina tar dake Kareema zata shigo gidan nan kinga tafiyata tafita tana mata dariyar mugunta hankalin naja'atu idan yai dubu ya tashi tarasa make yimata dadi duk tabi ta daga hankalinta sai zufa takeyi dukda Ac dake falon "dole nasan abinyi tinda shu'uma irin hauwa'u ta fara wannan *I KIRARI* dole na tashi tsaye gashi gobe Alhaji ze dawo gaba daya Tazaro ido Kirjinta ya biga Data tino da haka ta dora hannu akai umma na cikin adai-daita sahu Ta kira Kareema a waya kiran farko Kareema ta daga har lokacin tana gidan lubabatu Hello umma kin dawo "eh kibar duk abinda kikeyi ki dawo akwai wata mahimmiyar magana da zamuyi Toh umma gani nan zuwa ta kashe waya lubabatu tace badai tafiya zakiyi ba muna cikin hira "tafiya zanyi tinda kikaji umma tace mahimmiyar magana to akwai shi nagode da shawarar ki kuma haka za ayi "yauwa yar Gari karki sake kiso danta mijin Zaki so kuma ki tabbatar kin shiga gidan idan kin shiga karki raga mata ke inda hali ki watsota waje me akai akai wata hajiya naja'atu da aure a tsaka ninki da Alhaji bawai babu ba da zaki tsaya jiran danta yace yana sanki bashi yakeda dukiyar ba mahaifinsa ne sai ya mutu zasuyi ta kama da dukiyar harsu kirashi nasu "kawata baki da dama wlh na amince ko ince haka za ayi "duk wani shige da fice ki barshi a hannuna kizo muje tare kicewa umma ta huta idan kika shiga mun huta hajjin bana damu za aje mabari wannan damar ta wuce mu Kareema ta mike tsaya "yanxu zanje gida zan sanar da umma yanda mukayi dake kome tace zanzo na fada miki "toh saina jiki ki gaida umma "zataji da kyau harwaje lubabatu ta rakota tana koya mata mugun karatun da kissa iri-iri Sukayi sallama lubabatu ta koma gida gidansu lubabatu dana su kareema ba nisa da kafa ma Zaka iya zuwa da Kareema ta rasa abin hawa sai ta fara tafiya akan idan ta samu koda mashin ne zata hau tana tafiya takai daidai kwanar da zata shiga ya kaita gidan su ta gano waso maza zuga guda Sun tin karo inda take ta juya da niyar canja hanya tuni suka zaga yeta wani a tsaye a bayan ta da alama shine babbansu sai zuka taba yake yi Kareema taki juyowa ta kalle shi yaxo gefenta ta dama ya zuki sigari yahura mata afuska tini ta fara tari tana toshe hanci yanuna ta yana dariya yaran sa suka taya shi dariya yana yin shiru suma sukayi "idan kere na yawo zabo na yawo wata rana zasu hadu kin gama guduwa wai harni *zaki* zanturo a fada miki ina da magana dake kiki Reply idan kin ganni ki gudu dama asiri nake so na rufa miki kowa yasan kinada bakin jini babu saurayin da yake zuwa gunki zance dan Zan temaka miki mu hadu murufawa juna asiri naji malamai a masallatan juma'a suna wa'azi suna cewa kutema kawa junan ku Almusilimu sai ya tafi tina ni 馃 Wani daga cikin yaran nasa da yakasa tsayawa tsabar buguwa da leda ha hannun shi Yana hurawa yace manta Kawai oga fadi abinda ya sauwaka ba laifinka bane yaushe rabonmu da xuwa salla masallaci fadi da Hausa ke kuma hakan baya nufin be iya ba "hakane fa ni harna manta baby kinsa ya za ayi na manta da larabci zan fada miki da hausa musulmi dan uwan musulmine koba haka ba Yaran sukace hakane sukayi mishi kabbara yadaga gora da wuka sama yana cewa godiya nakeYi dan haka kibani soyayyar ki muje kinunani a gidanku yanzu a daura mana aure asiri a rufe ankama uwar Amarya da Ango "ni na aure ka dube kafa kai a mahaukacin tinani irin naka kaga mun dace da juna "sosai makuwa ya maso kusa da ita yaci gaba dacewa du bafa ki gani munyi collabo "Dawa kukai collabo Dani Allah ya sawake Allah ya tsari gatari da sarar suka tin wuri ka dawo cikin hankalinka idan taka marka shaye-shaye ni ruwa nake sha idan baka fita harka taba zanyi maka rashin mutunci matuka "ni karyane wlh ba a hai fime yimin Rashin mutunciba ban taba nemar Abu na rasa ba idan ba a bani hankali Kwanceba za'a bani ta karfi da yaji "ko to zamu gani idan Zaka iya kwarton Banza dan shaye-shaye barawo dakai inbakai wasaba sai nakai sunan ka gurin yan sanda nasan hardakai aka shiga gidan Alhaji bashir aka mai sata

Chapter 2 of 21