yafeba duniya da lahira kuma nabar mutun da allah kokuma masu canjamin labari suyikuma kowa ya karanta yasan nawane kuma nabarku da allah bazan yafebaπ‘π‘π‘π‘π‘π‘
Naganine shiyasa nafadi haka niganauce bajiyauba nagani da idona anyimin kuma abin yabani haushi
π‘π‘π‘π‘π‘
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* πβ€π€©
*me*
*'YAR kwalliya* β€π
me HADARIN SO
me NAFIGANE ARO
.ππππππππππ
π π π π π π π π π π
ππ
*HEEDAYA* π
π
*(I KIRARI)*
ππππππππππ
π π π π π π π π π π
Written by *husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on wattpad *@Real Husba'ahfama*
Duwayanda basuga sunansuba ashafin baya suyi hakuri ina sane dasuβ€β€β€
85-86
Shaheeda nasamun kulawa sosai wajan matar babanta baban shaheeda yanajin dadin yanda amaryarshi datekula da ita sekuma maman shaheeda kusan kullin setakira baban shaheeda awaya tabashi hakuri taita kuka tana bashi hakuri tin amaryarshi bataganeba hartagane meyake faruwa tayimasa nashiha Akan yayafewa tsohuwar matarsa yamaidota tinda tashiryu Harda shaheeda abashi hakuri shaheeda tayimasa baYani da cewa mommyta tashiryu bawanda yasani da bace tinyanakin yarda da bayaninsu haryayarda dakanshi yashirya yaje gidan da mommy shaheeda take Batazataba Bata nufaba taji sallama ita tayi mamakin Jin sallamar namiji agidanta batakawo baban shaheeda bane tana kwance akasan sumintin falon nasu Wanda da Kayan alatune aciki daaka kashewaba dukiya yanzu bakomai aciki dutasai da Kayan ciki tarame tayi Baki sabo da wahala gababu tasa tasai da komai nagidan kafin tatashi taje tadauko hijabi tafito taduba kowaye mesallamar kawai taji kamshi yafara bugo hancinta tana daga Ido taga tsohun mijinta mutuwar tsaye tayi tazata mafarki takeyi kawai kallanshi take
harya karaso yasakarmata murmushi yace bazaayimin sannu dazuwuba barekuma wajan Zama
arude tana rawar Baki tace sannu dazuwa Ina zuwa Bari nakawomaka abin Zama
Yana tsaye Yana murmushi tatafi daki dasauri taje tabude jakar kayanta tadauko zaninta Wanda yanzu shine mekyau akayanta tazo jiki narawa ta shinfida Masa shidai tinda tataho har takaraso tashinfida Masa zanin kallanta yakeyi cikin tausayi
azuciyarshi yace duniya kenan yau asabece takoma Haka yagirgiza Kai yace lailai duniya tajuyaki
semaganarta yaji tanacewa zauna Bari nakawoma ruwa
yace aa barshi zezauna yakalli abin da tashinfida Masa yace anan zanzauna
cikin Jin kunya Kai asunkuye tace eh kayi hakuri
seya girgiza Kai yace toke a Ina Zaki zauna Koda a Ina kike Zama
tanunamasa sumintin falon da hannu
yace to Nima anan zanzauna dauke zaninki kinji iyalina sunzauna awajan meyasa nibazan zaunaba
tatsaya kawai tana kallanshi
yazauna akasan yakamo hannunta yace zauna Mana kema yazaunarta kusa dshi suna kallan juna anahaka aka kirashi awaya yadauka
ananne takuma karemasa kallo tahau zance azuciyarta tace nasan kafi karfina kamin nisa yanzu alhaji yanda nake dinnan nasan bazaka maidaniba nacuci kaina nazalinci kaina nayi watsi da damar da Allah yabani
hawayene yake tazuba afaukarta haryagama wayar yace aa meyasameki kowani waje nakiji ciwone
ta aa bakomai tahau gaisheshi tace yasu shaheeda ta antyta
yace dusuna lfy suna gaisheki
tace ngd kafin yakuma magana tace kazo karbar gidankako tinda kakarbi shaheeda ko Daman kacemin Dan ita kabarni aciki tahau kuka tace wlh nasan menakeyi bazan saidamaka da gidaba wlh takardunma nawajanka Dan Allah kayi hakuri kabarni aciki har Allah yadau Raina kobara naringayi ko aikatau agidan masu kudi Ina ciyar da kaina
besan lokacin da hawaye yafara zuba a idanshiba yace Allah yakiyaye nakoreki agidana asabe aikobakomai ke tsohuwar matatace Kuma mundade tare danma kinki haihuwa Dani sosai sabo da bakya Sona nibawani abubane yakawoni nazoneman izinin masoyiyata konace nazo biko amaidamana da auranmu kiyi hakuri da abin da nayimiki
da sauri tadago Kai tana kallanshi cikin mamaki
yadaga Mata Kai yace abin da kikaji gaskiyane mumanta da komai mukoma rayuwar auranmu ammafa inada dokoki ba mijinki da kikasani da bane inkinyarda to se Musa ranar da za amayar Mana da auranmu
bamusu tace wlh kowace irin dokace nadauka zanbi saudakafa
yace alhamdulillah Haka nakeso nan yakafamata dokoki masu tsauri
tace tayarda har da su godiya
yacemata bawani Bata lokaci yau bayan sallar Isha zaa mayarmana da auranmu awannan masallacin dake layin gidannan nakira yan uwanmu nagida nasheda musu sunji Dadi da jin hakan Kuma nasa kawunki Musa da kawuna Bala suzo susheda suyimana wakilci
semurna takeyi tana sunkuyar da Kai
yace yanzudai tashi meje unguwa yau ranarkice kekadai nawarewa ita dauko hijabinki
tace to Bari naje nacanja Kaya
yace to har tatafi tadawo tace to kanwatafa bazata damuba munmata lefi
yace aitasani Kuma tayi murna dasaninta zaaikomai Bata da matsala kedai kiyi kokari amatsayinki na banba kuzauna lfy Kinga tarikemiki yarinya kamar ita tahaifeta itada jikarki farida
tace insha Allah bamatsala tawajena
yace Haka nakesanji
Yace itama shaheeda inasane da ita zandau mataki akanta kwanannan da yarinyar da tahaifa
tace haka akeso Allah ya temaka
tashiga ta canja Kaya tafito suka tafi Basu tsaya ko inaba sewajan masu gyaran gashi da gyaran jiki amaryarsace tacemasa yakaita aimata duabin da yadace tinda sabuwar amaryace Tasha gyara Daman ita amaryar tasace take da shagwan sunazuwa sukashiga taga amaryarsa dasauri tazo tataresu tace kaga amarya da ango tasaki Buda itadai mommymin shaheeda kukunya takamata
takalki mijin nasu tace kajira amaryar taka yanzu zamu gama kokaje kadawo
yace Bari naje nadawo da abin da zanyi senadawo yafice
Nan akahau gyra amarya tako Ina mommymin shaheedancema takecewa tatsufa abarta Haka sekace wata yarinya dahaka har akagama Harda su subuka Tasha tafito dassss da ita Yana dawowa yaga sabuwar amarya tacanja tayi kyau takoma wata yarinya yarinya
Ango na dawowa yace iyeeeeee ammafa kinyi kyau Dole nabiya dayawa yazaro kudi yabata yace gashi kibawa wayanda sukayimiki ke amaryace kibiya nayau nangaba inkinzo kanwar taki da yaranta samiki kyuta
suna ta tsokanar juna harsuka taho gida suna dawowa yacemata tashiga gida Yana shigowa yanemi yaran unguwa suka ringa shigar Mata da Kaya akwatinane na Kaya yaje yahado Mata sabo da yaga tana bukata tayi mamakin Kayan dayashigo
cewa tayi wannan kayanfa
yacemata nakine
tace sekace wata budurwa
yace nikinmafi budurwa awajena
dahaka sukayi sallama dare nayi ana idar da sallar Isha yasa aka mayar musu da auransu washegari yazo yace Mata zasuyi tafiya tare kansu dawo angama gyaran wanna gidan da take ciki Dan baze hadasu waje dayaba Amna shaheeda zataci gaba da Zama awajan amary
bazata dawoba washegari sukabar kasar zuwa kasar Dubai wajan shigo da wasu kayanshi nakasuwanci da yake saidawa
Heedaya tadau wajan sati tanayiwa najip salo kala kala kullin da salan da take fitomasa dshi najan hankali tagama siyemasa zuciya yagama yarda tadena abin da takeyi yanzu heedaya yau tadau niyar daki daya zasu kwana da najip tanawannan tinaninne taji Kira yashigo wayarta tana dubawa taga yasmeence tana murna tadauka suka gaisa
yasmeen takecewa kamar yanda muka shirya lokaci yayi kishirya anjima kadan gamunan zuwa nida megyaran jiki Kuma tana kunshi wajan karfe Tara gamunan zuwa nasandai Yaya najip yadade da tafiya office
Heedaya tace eh
yasmeen tace dafatandai kingama shanduwani Abu dayadace Kisha wayanda nakawo Miki
tace eh duka nashanye masu dadinma nifa shanake da yawa sabo da dadinsa
yasmeen taidariyar mugunta tace hm anty Ina tausaya miki inkikazo hannun yayanmu
heedaya tace banganeba mekike nufi
tace au bakiganeba mubar mananar to Zakimin bayani wataran
dahaka sukayi sallama takashe wayar
Tara dedai nasafe segasu yasmeen da me gyaran jiki sunzo Nan akahau kyaran heedaya akayimata Jan lanle da fulawa akaimata kitso kanana masu daukar hankalin megida inkaga heedaya yau bazakace itabace sabo da kyan da tayi akatirara Mata jiki da tiraran jiki na hayaki mekamshi mekama jiki ko Ina najikinta kamshi yakeyi gawani Hadi na musamman da matar tabata Tasha alokacin ko itama heedaya taji canji ajikinta baagamaba sewajan biyar saura akagama kwalliyama yau susukayimata kafin sutafi kwalliyar tadabance yau tafi takullin daukar hankali kansutafi yasmeen sedariyar mugunta takemata tin heedaya bata tsarguba harta tsargu
heedaya tace Wai Dan Allah mekikewa dariya ajikina nifa banganeba daga kinkalleni sekisa dariya tinkinayi ahankali haryafito fili
yasmeen tace bakomai anty wani abu natina kiyarda
heedaya tace to allah yasa dannasanki
itadai matar meyiwa heedaya gyara batasamusu bakiba dariya kawai takeyi dantagane me yasmeen takenufi Amma ita heedaya Bata ganeba su yasmeen sungamawa heedaya duabin da yadace
yasmeen tace to asha amarci lfy dannayau nasan dabanne sabo da hadin da kikasha mudai aji tausayin babybinmu kar abashi wahala dannasan yau Zaki wahala finna kulilin Dan Haka nace inkinshiga hannun Yaya najip bazakiji da saukiba
heedaya takaimata duka tace yarinyarnan kinrainani dayawa bansan meyasaba
su yasmeen natafiya Sega oga najip andawo daga office tanajin Karan motarsa tataho da gudu gudu zatayimasa oyoyo Yana tsaida mota yafito
tataho dasauri tarungumeshi tacemasa sannu dazuwa mesanyina yau nayi kewarka setinanika nakeyi Kuma kokirana bakayiba ninake takiranka
najip yatafi wata duniyar danbama jinta yakeyiba komai nashi yakwance shima yariketa Gam yaki sakinta kamar zaskwacemasa ita serufe Ido yakeyi sabo da wani kamshi nadaban dayake fitowa ajikinta
azuciyarshi yace yasalam yarinyarnan zata karasani wlh yaukam bazan iya daurewaba nakai makura nayi hakuri harnagaji yarinya yau Zaki shiga hannuna
ita tadawo dashi daga tinanin da yakeyi tadago kanta tahuramasa iskar bakinta yaimaza yadawo haiyacinsa
tace mesanyina meyake damunka kafadamin kaji
yacemata bakomai
tace katabbata bakomai
yadaga Mata Kai Dan maganarma karfin hali kawai yakeyi sabo da yanda take gogamasa kirjinta ajikinshi Haka tajashi suka shiga ciki hardakinsa sukaje yarungumota da daya hannunshi dahaka harsuka shiga dakin sunashiga yazube kangado yai rigingine tanasane taikamar zata ajje Abu wajan gadan tafado kanjikinshi taseta fuskarta dedai furkarshi ai oga najip besan sanda yakaiwa bakin heedaya cafkaba nanfa yabirkicemata hannu yasa yana Shafa ko ina ajikinta gabadaya yaga hargitsata yakaita wata duniyar da Bata taba zuwaba ga wayannan magungunan da Tasha ganayau yafita daban
dakyar takwace jikinta cikin dabara tace muje kayiwanka kaci abinnci kafijin kwarin jikinka kaga dukagaji
shidai bece komaiba sabo da mararshi datafara Masa ciwo kamamasa hannu tayi takaishi yashiga wanka
tafito tasa hannu tarufe fuskarta tahau dariya kadan kadan tace hmm yanzufa kenan na murzu awajanshi barekuma yazoyin megaba dayan Ni wlh haryafara bani tsoro kiga yanda yakeyimin kamar mayunwacin Zaki Kai Zan iya kuwa Kai heedaya kidaure ashige wajan kingafa su mommy atinaninsu cikine dakefa Wai gabana faduwa yakeyi wlh Anya yau Zan iya kundirin da nainiya kuwa
tana wannan tinanin taji anyarfa Mata ruwa afuskarta taja numfashi
tace har katsoratani
yai dariya yace tinanin mekikeyi Haka
tarufe idanta da hannayanta taki cewa komai
yai dariya yace yaukuma kunyata kikeji to taso muje kibani abinci naci
yakamo hannunta suka tafi wajan cin abinci haryagama cin abincin kallanta yakeyi Yana murmushi itakuma sewani sunkuyar da Kai takeyi
azuciyarshi yace hm yarinya kyayi kyagama yausekin shiga hannu duwayan amarya seansha manta kamar yanda najip yasaba yadawo daga salla Amma yabiya tawani wajan Ashe kaji yasiyo gasansu masu raida mutsi dayashogo beganta afaloba kicin yaje yaajje Kayan hannunshi kaitsaye dakinshi yashige yaje yawatsa ruwa sannan yafito yatafi dakinta yaganta Tasha wasu Kayan bacci naban mamaki tana kallan kanta amadubi sejuyawa takeyi dasallama yakaraso tana ganinshi tahau neman hijabi Dan tasa tarufe jikinta
yace to meye Haka nida matata kike niyar wani samin hijabi kibarshi Haka kinfi kyau Daman nazone nafada Miki nadawo zomuje falo muyi kallo kiyi hakuri yau nadandade naje wani wajene
dasauri tadago Kai takalleshi yadaga Mata gira shiyagane metake nufi sabo da har idanta yaciko da kwalla atinaninta yaje zancene wajan ba hijja
murmushi yayi yace menene my love
girgiza Kai tayi setabashi tausayi yakama hannunta zasu fito yakashe duwani Kayan wuta nadakin nata takalleshi yadada daga Mata gira sukafito yajamata kofar yarufe tin anan gaban heedaya yahau faduwa Haka suka karaso falan suka zauna kusadshi yazaunar da ita yajanyota jikinshi yarungumeta
yace yikallanki kinji
ya sunbaceta agoshi tawani lafe ajikinshi kamar wata mage tanawani rufe Ido kanshin jikinta danashi sunhadu sunba da wani kalar kamshi mesanyi sundandade suna kallo
heedaya tatashi tacemasa nizanje na kwanta sedasafe
yaiwani irin murmushi yace ba inda Zaki yau tare zamuje mukwana ko bakyaso
azuciyarta tace kamar yasan menake niyar yi yarigani Dadi yakamata azuciyarta cankuma tace Allah yasa karyamin komai Ni wlh tsoro nakeji
tace Masa aikoda
kafin tayi magana yasa hannu yarufemata Baki da yashige yanzukuma daban kinji mudena Tina da kinji
yaje yarufe du inda yadace yakarkashe kyan kallo yakama hannunta suka tafi dakinshi
tayi mamakin yaushe yasaka wannan zanin gadan meshegen kyau ia dazu bashi tashinfida masaba to yaushe ya shinfida du azuciyarta take maganar
yacemata zauna Mana inazuwa yashiga bandaki bedadeba sosai yafito yacemata jekiyi alwala kizo muyi nafila
tacemasa ai nayi dazu
yace nasani ai wannan daban nanunawa Allah farinciki zamuyi da yakawomu wannan ranar
jiki amace taje tayo tafito tana fitowa yamiko Mata hijabi da zani tayi mamaki Daman akwaisu adakinshi sekace mace takarba tasa tadaura zanin yajasu salla rakaa biyu yakama kanta yaringa kwararo addu'a yacemata itama taimusu shima yadada yinwata suka shafa yaimata tambayoyi akan addinin musulilci dutabashi amsa
azuciyarshi yace Daman tana dawannan sanin Haka bansaniba
itamakuma mamaki takeyi yanada ilimin addini Haka
yatashi yacemata inazuwa nayi mantuwane
itadai heedaya babakin magana se Ido kicin yakoma yadauko siyaryar dayayo yadawo dauke da plet da Kofi guda biyu ahannunsa yazo yasamusu gashanshiyar kazar da yasiyo
yacemata sahannu muci
tagirgiza Masa Kai
yace aikuwa sekinci kokadanne
yajanyota jikinshi yanabata shima yanaci dahaka harsuka koshi yazubamusu madarar shanu mesanyi yasamata abaki bebartaba sedayaga tashanye duka shima yakafa Kai yashanye nashi yakwashe Kayan yamayar kicin yanadawowa azaune yaganta inda yabarta tanaganin shi tatashi
tace bare naje dakina nayi brush
yace kishiga bandaki akwaikomai naki aciki basekinje dakinkiba
raibesoba tashiga taje tayo tayi mamakin abubuwan da take anfani dasu sabanbi tagani abandakin tace waishema dasu yake anfanine koyaya tadandade aciki tafito
yace to shige kikwanta gagadonan
takalleshi tace aa akasa nake kwana
yace ko tadaga Kai yaceto yanzu yazaayi
tace akasan zankwanan ai bakomai
tadauko fulo tadauki abinrufar da tagani Akan gadan taikwanciyarta akasa
bandaki yashiga Yana dariya yace waini yarinyarnan zatayiwa wayo hm nikuma zannunamiki nafiki wayo
shima yayi abin da yadace abandakin bewani dadeba yafito yakashe wutar dakin yahau kangado yayi kwanciyarshi heedaya kuwa Dua tsorace take dahaka harbanci yafara dauketa tasakankance ita zatayi bacci
najip yataso yazo ahankali yadauketa sekangado ahankali yakwantar da ita yarufamusu bargwan sejitayi anaciremata Kaya ahankali kamar amafarki tashi tayi atsorece zata gudu
cikin wata irin murya yace ninefa karkiji tsoro
zatayi magana yahade bakinsu waje daya tako Ina yahau murzarta tintana kwacewa hartafara mayar Masa da martani sabo da abin dayayimata dazu taji Dadinshi sosai nayanzukuma jitai wani rin Dadi yarufeta aikuwa setakara siga najip kan abin dayakeyi tintanajin Dadi taji labari zecanja heedaya taji najip yana neman hanya Yana adduar saduwa da iyali tasaki wata Kara sabo da yanda taji najip yashigeta
kuka kawai takeyi tanatureshi taga bazeyimataba tahau dukanshi da hannu biyu tanacewa zaka kasheni kayi hakuri indan abin danayimane wlh bazankuma Daman zanbaka hakuri waiyo Allah Mami Yaya Adam sunan yan gidansu bawanda batakiraba ranar
Ina najip bemasan anayiba shima kukan yaketayi sesurutai yakeyi gabadaya sukacika dakin da kokekoke dasambatu
can heedaya takoma tsinewa yasmeen da matar da tazo dazo tace yasmeen kincuceni Ashe bakyasona karya kike amjadne mesona wlh karya kike dakikace najip nasona Ashe karyane kasheni zeyi tsagani zeyi
tintana ihu tana magana har bakinta yamutu tadena magana sekukan zuci komotsi takasa seda yagama sauke bukatarshi tashekara da shekaru sannan yabarta senunfashi suke mayarwa Yana tashimata Albarka yajawota jikinshi yadorata kan kirjinshiyarungumeta Kam yakira sunanta ahankali yaji Bata amsaba yagirgizata yaji tayi shuru dasauri yasa rigar baccinshi yakunna fitilar dakin haske yahaska dakin yayokanta yajanye bargwan nanyaga barnar da yayi
hankalinshi yatashi dasauri yaje yatsarkake jikinshi yazo yadauketa zuwa bandaki Yana dagata yaga yanda jini yabata kangadan
yace yasalam yaushe nayihaka bansaniba Ina hankalina yake
yaje yasata aruwan zafi wata iRin Kara tasaki Dan azaba heedaya se Ido babakin kukanma kadan kadan takeyi sehakuri yakebata yanatashi Mata albarka kamar zemaitata ciki yabarta aruwan zafin
yace karkifita zanzo nacireki ina zuwa
yaje yacire zanin gadan yacanja wani yataho dawanda yabaci bandakin
yace nabarki kekadai ko
itadai se Ido yazo yadada gasata sosai sannan yafito da ita yasamata Kaya yabata magani serawar sanyi takeyi suka kwanta Amma zafin jikinta yadaga masa hankali yaiwani tinani ko yakira Dr Abdul kuma dare yayi baridai yahakura sedasafe dayaga bacci yadauketa yatashi ahankili yatafi yadauro alwala yazo yaita nafila tagodewa Allah dayabashi kamilarmace Kuma burinshi yacika yamallaki abar kaunarsa yaimusa adduar samun zuria tagari dakuma zaman lfy da kwanciyarta hankali yadinga kwararowa heedaya addu'a har asuba tayi yau ko masallaci bejeba sedayaga gari yafafara haske yatasheta tayi salla shiyate makamata tayi komai tana idarwa dakyar tabude Baki tana hawaye tagaisheshi
yajawota jikinshi yace kiyi hakuri kinji wlh bansan namiki hakaba anjima kadan zaazo adubaki kijin
itadai batace komaiba ahanli tayunkura zata tashi takasa tadada sa kuka
yace ina zaki
tace dakina
yace mezakiyi
tace kwanciya janyi
yacemata nanma dakinkine
yadagata yakwantar da ita batadadeba bacci yadauketa saboda gajiyar da tashajiya
najip yasmeen yakira awaya yafadamata tadafo musu abin karyawa
Yasmeen tace ikwan Allah yaukuma Yaya wajan shekara da auranku da heedaya bakataba cewa adafo muku abinciba kotana amarya seyau meyake faruwane
najip yace to sa idinawa iyayan bicciki atsaya anan kantane keciwo nikuma yunwa nakeji itama Haka danhaka nace kidafo Mana
taceto kaimata sannu
yace zataji yanakashewa yakira Dr Abdul awaya yace Dan Allah kazo kadubamin Matata
Dr yace tofa aiki yasamu maza basabanba meyake damunta
yace bansaniba duhalinku daya shegen tambaya kazomana kaidai sekagani
dariya Dr yayi yace ganinan zuwa
New writer's
Hakan Take
*Husba'ahfama* πβ€π€©
*Me*
*'YAR kwalliya* β€π
*Me*
*NAFI GANE ARO* β€π
*Me*
*HADARIN SO* β€π
WhatsApp Numberπ± 07036891952
ππππππππππ
π π π π π π π π π π
ππ
*HEEDAYA* π
π
*(I KIRARI)*
ππππππππππ
π π π π π π π π π π
Written by *Husba'ahfama*
*IG officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*
Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
Gaisuwa ta musamman
Kamar haka
πMaryam maman
Dan sarki
πrobeka nijar
πsara
πhusunah muhsin
Sekuma π
πBARDE FAMILY
Allah yakara kaunaβ€πΉ
Nagode sosai
Allah yabar zumunci
Ina yinku π€πsosai da sosaiπ€π
Dakuma
Masoyanaπβ€
Adu indakuke
Ina godiya da
Yanda kuke kirana
Awaya β€
Nagode sosaiπ€ππΉ
Wannan shafin nakune
Na sadakarmuku dashi
Gadunkan masoyan
HEEDAYA I KIRARI
β€β€β€πΉπΉπΉπΉ
87-88
Dr addul na isowa yaga najip aharabar gidan sekaiwa da kamowa yakeyi yanaganin Dr Abdul yaisaurin zuwa wajan motarsa Dr nafitowa yacewa najip jinkinnata yayi tsanani hakane kakasa Zama waje daya
najip ya sakarmasa harara yace bansaniba seyanzu kaga damar zuwa danai takiranka awaya sema kakashe wayar tinda beshafekaba da matarkace aibazakai hakaba
Dr Abdul dariya kawai yayi yace Allah yabaka hakuri maida wukar ai nagane meyake faruwa basabanba yaufa balfy Kuma
zasu shiga dakin najip yace tsayamana aiba kyaitsaye zakashigaba yanzu badabane yaisauri yashige
shidai Dr Abdul dariya kawai yaketayi
Najip yanashiga yaga heedaya tatashi tana kwance se kuka takeyi dasauri yakaraso wajanta
yace kintashi yihakuri nabarki kekadai meyake damunki fadamin
taki magana se hawaye
yace Dr Abdul yazo dubaki Bari nasamiki hijabi yashigo seya dubaminkeko kidena kuka hankalina tashi yakeyi wlh
yafita sukashigo da Dr Abdul sunashigowa heedaya tasunkuyar dakai harsuka karaso ahankali tagai da Dr yaamsa daganan yahau dubata taimasa bayanin abin da yake damunta yacewa najip yahada matako tea ne zemata allura dasauri yafita hadowa har tintube yakeyi Dr yakalleshi yagirgiza Kai yai murmushi najip nakawowa yahaubata abaki seshagwaba takezubamasa shidai Dr Abdul yiyayi kamar baya wajan abin nasu yafi karfinshi tanagamawa yayimata allura ansha fama kafin ayimata dakyar tatsaya najip har dacewa yaimata ahankali Dan Allah Dr yasakarmasa harara alokacin bacci yadada kwasheta
sukafito falo Dr Abdul yakaimasa duka abaya yace Kai bawan Mata farin shiga haba shiyasa wlh tinda naganka nagane yau ansamu hanya ansauke faralin shekara da shekaru anmakai mugune wlh kaiwa yarinyarnan barnafa kakaratafa yanda nakula gaskiya kanabinta ahankali konangaba kaida ita badayabane Kuma kabi dokoki da nafadamaka Dan Allah setawarye kawahalarmin da kanwa sosai wlh tabani tauyi kawai nadaurene
najip yace au kuma kahuce gabadaya kenan
Dr yace eh Mana aidole kanwata metarbiyace Kuma tabirgeni wlh tayi kokari akulanmin da kanwata sosai Dan Allah kar ajuya Mata baya wataran dudana shedeka itakadaice aranka
najip sewashe Baki yakeyi anahaka sega yasmeen tashigo da kokuloli ahannu itada Yar aikin gidansu sunkawo
Dr Abdul Baki yasaki Yana kallan ikwan Allah Harda ita akataso Allah nagodemaka lailai abin nayine to wlh baka isaba yanzu zata koma Haka kawai
ita yasmeen batagane meyake nufiba najip sewani hada raiyakeyi suka gaishesu suka ajje
najip yace seyanzu Dan rainin hankali zakizo kikawo manako
tace mommyce tace seanmata girki kalakala hardasu farfesu tasa akamata Wai meciki seda Kayan kwadayi tana Ina mugaisa kotana dakine
dasauri najip yace mungode base kungaisaba bacci takeyi Agaya Mata intatashi kiyi sauri ku gyarama gida Kuna gamawa kutafi mungode sa idinawa
tace toai Yaya gidan bawani danti dayayi
najip yace eh nasani aimatata nada tsafta Batasan kazanta sekiyi sauri
Dr yace taf wlh baka isaba maza kushige kutafi kutaho mutafi rainin hankalinma yayi yawa du katasomu muhaka zamuyimuku anamu tonan asiri kawai shikenan dukabi kadamemu dankaje wani garin
najip dariya yaketayi
Dr tisasu yasmeen yayi agaba sukafice Yana mita
najip yace kajidshi kaidaya yau ranar farincikine awajena bazan kulakaba angayamaka bani da hannu yatafi wajan heedaya yaga ko tatashi
BAYAN WATA UKU
Kareema dutabi tadamu bakayan shaye shaye intakira us kokuma wayanda tasan sunasha tare se sucemata tafito tazo Tasha kawai Amma bazasu kawo mataba yau tayanke shawarar kotayaya setafita umma nabandaki bakowa atsakar gida tasan Kuma malam bayanan tafito ahankali tagudu tana fita tatari meadaidaita tahau umma nafitowa taji magaji nakuka
tace kareema kikula dashi Mana koni kike jira nazo nadaukar mikishi
taji shuru bata amsaba cikin fishi tashiga dakin taga bakareema seyaro shikadai Yana kwance setsala kuka yakeyi kamar yanda yasaba yimusu
tace to inatatafi Haka Kuma nidaga bandaki nake barenace tanacan Kuma bakowa atsakar gida
kareema yau wajan mutananta taje sukabata kyauta tin awajan Tasha tabugu karshan buguwa anan bacci yakwasheta umma hankali yatashi se Koko tadinga durawa magaji tinyanakin Sha dayaji yunwa yafara Sha duyabi yacika gidan da kuka umma itama kukan tafara
tace nashiga uku yanzu Ina yarinyarnan tashiga tajamin wani fadan wajan malam tadakawa yaran tsawa dahalla kayiwa mutane shuru
yarokuwa yatsorata yatsala wani irinkuka nafitar hankali
aikuwa Mami tashigo tace waimeyake faruwane Ina uwarsatake yake wannn kukan Haka
umma tace bansaniba sarkin shinshigi bakigama asircemin yaraba
Mami tace Allah yabaki hakuri intayi tsami maji tafice tabar dakin
Tinsafe har yamma kareema Bata dawoba malam yadawo yataran da abin dayake faruwa kukan yaro yacikamusu gida abin ya isheshi yakwallawa umma Kira tafito ahargitse dutabi tayi zuruzuru abin tariya sezaro Ido takeyi
yace Ina uwarshi kobashi dlfyne yau kukanshi yafi nakulli
yawa
tarasa mezatace taishuru taki magana yadaka Mata tsawa yace wlh naganoki Baki dagaskiya daga gani fadamin meyake faruwa inataje
tahau in I na setafashe dakuka wlh Nima bansaniba Ina bandaki tafice tinsafe haryanzu inaga batatayi ansacemin ita sabo da bakinciki
yadaka Mata tsawa yace ubanwaye zezo hargida yasaceta
tace makiya Mana aikasansu idanka yarufe bazakataba ganewa kayi nisa
malam yace ko kuma kekinyi nisaba ba inda zaaje nemanta dakafarta zatadawo tinda Haka tazaba shikenan Allah yabata sa'a
Haka umma takoma daki dabakinciki arai
Kareema kuwa batatashiba secan da dandare sabo da Tasha dayawa tana tashi taga dare yayi hankalinta yatashi tace nashiga uku yanzu yazaayi nakoma gida dawannan daran
Nan wata kawarta taimata famfan iska tace kishare kawai segobe dasafe Koda Rana inkinkuma kwaluwa sekikoma ammafa inzaki koma karkisha kamar nayau
Haka kareema tahakura da Shawarar kawarta taikwanciyarta hankali kwance kanta kwantama bayan taci abinci seda tadada shaabinta sannan takwanta
Anawannan rigimar
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 19 Chapter of 21