Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Kuma sedana tambayeta salati umma tahauyi malam yace kunganiko daman nafada to kikasa kunne kiji kareema dagayau seyau karna Kara ganinki awaje sedai in asibiti zakije shima senahadaki da danrakiya kinci darajar cikin jikinki Amma inba hakaba wlh dukan da zansa aimiki sekin Raina kanki niyanzu lamarinki yadena bani haushi uwarkice tajamiki yanzu jiya kiga kartin da sukakawoki har cikin gida danrashin tarbiya Allah ya shiryeki kareema kukuma su mansur kusamin Ido akanta ko inanan kobananan karkubari Haka takara faruwa dukansu suka amsa da to abba malam yace kowa yatashi yatafi Allah yaimuku albarka umma se bango tadafa takoma daki sabo da bakincikin da yake damunta da tashin hankali Amjad ne yakira najip awaya yatambayashi koyana gida najip yacemasa Yana gida amjad yace to ganinan zuwa Yaya najip tashi yayi yaje yasamu heedaya akicin tana girki yatsaya akofa Yana takallanta tajuya baya Bata kula da zuwanshiba sejitayi alamun ana kallanta Tana juyowa taga najip taja wani dogwan tsaki tate malam lfy murmushi najip yayi yace Dan Allah alfarma nazo nema wajanki karkice aa kaninane zezo kidafa abinci dashi kobazaki dafa daniba bakomai banaso kowa yagane irin zaman da mukeyi Dan Allah kinji yitayi kamar Bata jishiba tacigaba da aikinta seda yadada magana tace Dan Allah karka dameni kafita kabani waje wannan wana irin Bala i ne nacemaka karwata magana takara hadamu dakai Amma kaki yardako wlh inkai wasa wataran Zan illataka dariya najip yayi yace Allah yabaki hakuri nidai Dan Allah kimin wanna alfarmar yajuya yafita taja tsaki tace mutun sekace maye wannan yamafi maye Najip falo yakoma yazauna anahaka yaji salamar amjad cikin farin ciki yatareshi amjad yace Ina anty heedaya Ni iata nakesan gani najip sedayaji cikinshi yakada Anahaka Sega heedaya tafito daga kicin idansu gabadaya nakanta takaraso da sallamarta atare suka amsa Mata cikin fara'a sukagaisa da amjad Nan amjad yafara tsokanarta matar Yaya yaugani agidanki heedaya tace nayimurnar ganinka yasu mommy Ina yasmeen dusuna gaisheku heedaya tace muna amsawa shidai najip Ido yake binsu dashi azuciyarshi yace Daman tana Hira Haka tashitayi takoma kicin tafito daga kicin hannunta dauke da abinci tajera a kan dining table takaraso wajan amjed tace kaje kaci abinnci yace to antyna nagode yayafa kai bazakaciba shuru sukayi basuce komaima nanyafara gano maganar da sukayi da Dr Abdul Nan amjad yace Ni albishir nazo Baku kafin naci abinci kunsan nagama makaranta Allah yayarda nasamu aiki kutayani murna atare suka hada baki sukace munatayaka murna yaidariya yace nagode heedaya tace mekakaranta kafinn yai magana najip yace low fakar idan amjad tayi taharari najip murmushi najip yaimata amjed duyana kula dasu najip yace muje kakaci abinci yace to Yaya seda sukayi gaba heedaya taikwafa tashige daki yau Allah yakashe yaba najip yau yaci abincin matarsa azuciyarshi murna yaketayi bayan sungama najip yashiga dakin heedaya kafin yayi magana taisauri tace meya kawoka dakina Kuma nasan kaci abinnci Kuma banbakaba dariya yayi harze Bata amsa seyafasa yace Mata amjad zetafi kizo kuyi sallama bejira abin da zataceba yafice dankaryaji abin da ransa zebaci Yana Zama segata tafito amjad yace antyna zantafi nagode sosai tace godiyar mekakeyi yace nida akayiwa irinwannan girkin medadi Haka tace bakoma kagai da su mommy kacewa yasmeen harnaganta tazo yace zanfada Mata najip yace Nima fita zanyi my love zuwan amjad ne yasani banfitaba mezan tahomiki dashi tadada fakar idan amjad ta kallamai harara taja tsaki ahankali murmushi najip yayi nasan mezan tahomiki dashi Sena dawo Dakar taamsa Masa sukatafi takoma tazauna tai tagumi tatafi dogun tinani amjad kaitsaye wajan Dr Abdul yatafi bayan sun gaisa amjad yace daga gidan Yaya najip nake nagani da idona abin da kake fada Kuma nadauki alkawarin bincike akan Wanda yasace heedaya kodan nasamarwa Dan uwana farinciki dakwanciyar hankali dudashi bayagane wasu maganganun da takeyimasa Dr yace Allah yabaka sa'a kanina amjad yace ameeen Nan sukayi sallama amjad yatafi gida cikin tinani Umma yau Allah yabata sa'a malam bayanan danhaka dasauri tadau mayafi tafice tana fita wani kyamais dake nesa da unguwar da seke taje tayiwa me kyamis din bayani yabata maganin zubar daciki yatambayeta wata nawa tafada Masa suka tsadance maganin da zebata dubu goma shima dakyar yayarda yasiyar mata ahaka ta irga kudin tabashi yafada Mata yanda zatayi tadashi ta dawo gida tasami kareema da kwalaben magani kala kala da kwayoyi agabanta tagama Sha tabugu karshan buguwa dakyar take bude Ido Umma mutuwar tsaye tayi tadora hannu aka tana salati tatina zata Tarawa kanta mutane taisaurin yin shuru tanemi waje tazauna sedafe kirji takeyi takasa yin kuka Ibin kareema takeyi da Ido tarasa mezata cemata Maganin da tashigo dashi tadaga tana juyawa tana tinanin tabata yanzu kotabari setadawo hankalinta Cankuma umma tace karkuma tadawo hankalinta nanata taki karba tabi maganar malam New writer's Hakan Take *Husba'ahfama* 😍❀🀩 *'YAR kwalliya*β€πŸ’‹ πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘  πŸ’„πŸ’… *HEEDAYA* πŸ’…πŸ’„ *(I KIRARI)* πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘  Written by *husba'ahfama* *IG officiall_husba'ahfama* Facebook *Real Husba'ahfama* Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama* 70-71 Umm zuciyarta tayanke Mata tabawa kareema maganin tana buge yanda bazatasan metabataba Umma tacewa kareema tashi Kisha wani maganin cikin maye kareema tace mikomin umma Ashe kema kina korawa Dana sani Nima narage Miki karki damu zankawo Miki naki itadai umma hawayene yake fita daga idanta Haka tasawa kareema maganin abaki gaba daya kareema tashanye maganin bakaramin Dadi umma tajiba dasauri umma tahada kwalaban maganin Harda wayanda tasamu kareema tasha takulle aleta taboye tace wannan sabo da yansa idan gidannan senafita unguwa zanyardasu sabo da yanzu tako Ina wannan munafukar tazigemin yarana suma sunkoyi sa Ido abinni har mamaki yake bani gabadaya sunjuyamin baya kamar Niba mahaifiyarsu bace kotausayina basayi bare na Yar uwarsu gaba daya haushinmu sukeji Bari nagama da kareema zandawo kankune Sena Baku mamaki daga malam din har munafukar da take zugaku ta mallakeku insamu cikin yazube shayeshayen ma zanyimata maganinshi Koda wajan bokane zanje na karbo Mata maganin da zata denasha gaba daya Nace oh πŸ€” umma aji tsoran Allah akoma gareshi yawancin Mata muna da matsala muna mantawa da Allah shine mekomai Kuma inkadogara dashi wlh bazaka taba tabewaba sedai kaitaci gaba Amma Inah shedan yagama zugamu kowace matsalace tataso Mana bazamu roki Allah ba sedai muje wajan wani Kato mukaimasa kukanmu inkura namaganin zawo Tayiwa kanta Mana gazunibin zuwa wajan boka kindauko gakuma rashin biyan bukata kiringa kashe kudinki abanza awofi kina kara masa kudin da zeci medadi yasha medadi kekuma kinhana cikinki kina takaiwa katan banza yanaci baki temaki yan uwankiba da iyayanki kinsamu Lada Kuma bakiyi sadakaba da zezamemiki guziri ranar lahira Allah yasa mudace mufi karfin zuciyarmu Allah karabamu da sharrin shedan ameeen Kareema tinda umma tabata magani Tasha Banda bacci babu abin da takeyi hardare kareema baccinta kawai takeyi umma tintana daurewa hartafara tinanin lfy wannan bacci Haka batashin da batayi mataba Amma taki tashi harruwa ta ebo tashafamata kozata tashi Amma Inah taki tashi indan anjima seta daga kafar kareema kozataga jini Amma baabin da tagani Umma tace ammani me maganin yacemin bazata Dade dashan maganinba zata fara ciwan ciki jini zefara zuba karnadamu cikinne yazube Amma haryanzu kogezau baccinta kawai takeyi cikin kwanciyar hankali baccima yafi nakullin yimata Dadi Can cikin dare umma tadada tashin kareema tace kitashi ko abiccine kici kikoma takara juyawa taci gaba da kwanciyarta umma tace haryanzu jinin yaki zubowa nikarnayi asarar kudina Kuma bukata Bata biyaba wlh dasena koma wajanshi nacimasa mutunci Kuma seyabani kudina kokuma yacanjamin wani in abin yaki wata hanyar zanbi kuma tadada cewa Kai Amma inhakane shege akwai taurinkai haka kareema tasha baccinta bata tashiba har seda gari yawaye wajejan karfe daya narana umma tintana damuwa tahakura taxubawa sarautar Allah Ido kareema nabude idanta suka hada Ido da umma Umma takira sunanta baabin da yakemiki ciwo kareema tai murmushi tace eh umma wlh sewani karfima danakaraji ajikina lfytaklau Bari naje naiwanka Wai karfe nawa tana dubawa tazabura tace tinjiya da Rana seyau natashi karfe daya dasauri kareema tatashi zatatafi bandaki hartakai bakin kofa tajuyo tace umma yanaga kamar jikinki amace kowani abune yake damunki umma tahau kame kame tace bakomai Nima daga baccin natashi kindaice bawani waje da yakemiki ciwo ko kareema tace eh cikinkima bawata matsala tace eh umma sema motsi dayake tayi inaga sabo da banci abicci bane shiyasa motsinshi yayi yawa Bari naimaza nazo naci tasa Kai tafita Umma tarasa meyake Mata Dadi Abin boye yafito fili soyaiyar Dr Abdul da yasmeen sungaji da boye boye sunfito sunfadawa iyayansu sunsan da maganar kowa yayi murna dajin maganar musamman najip sabo da yasan halayayan Dr Abdul tinsuna yara suke tare makaranta daya sukayi Kuma akwai zumunci mekarfi atsakanin iyayansu danhaka bangare biyun suka karbi maganar hannu binbiyu har gida najip yaje yasamu Dr Dr naganinshi Dan tsokana Harda durkusawa najip yayanmu inawuni duka najip yakai Masa yaisaurin gocewa Yana dariya Kai Dan rainin hankaline Dr Daman duruwan idan Akan kwailarcan yakare dakushe yanmata du anan yakare najip yadada kalkalalewa da dariya Dr Abdul yahade Rai yace karka kushemin Mata kaima kasan tafi matarka kyau baabin da zata nuna Mata najip yace wlh karya kake giyar soce tarufema Ido kaji karfin hali hardawani matarsa yaushe akadaura kabari mumasu Mata muce Haka Dr yace kaga kayi shuru kar allura tatono garma auran naka dashi dababu kusan daya yake haryanzu bakalashi zumar aureba kutsaya wasa kaida ita muzo muwuceku najip yakai Masa duka abin Harda Gori Dr yace aikaidinne babban Yaya sedahaka inbahakaba bazan kashema bakiba najip yace munafukai dagakai har yasmeen din Aida kuncigaba da boyewa Dr yace hm ai damuna gadan asibiti aigani mukayi zamucutu shiyasa muka fito fill najip dariya Harda durkusawa yace kaida baka yarda da soyaiyaba Ni wlh mamaki ne yakamani da aka kirani gida mommy tafadamin Kai da yasmeen din du mamaki kukabani itama bakaga cika bakin da takeba Akan maza Bata da lokacin kula kowa Kuma Ni mamakina inkazo gidanmu bakwa nuna Kuna dawata alaka ta soyaiya tsakaninku daga gaisuwa banaganin Kuna kula juna Dr yace namu ba irin naku bane ba irin suwasuba kowa seyasani Harda rashin lfy suka dada fashewa da dariya najip yace nasakar maka Allah yasanya alheri wlh naji Dadi dafarinciki Allah yakaimu lokacin Dr yarufe Ido da hannayanshi duka biyun yace ameeen yayanmu najip yaja tsaki yace bani da lolacinka kaga tafiyata tinda su mama basanan kagaishesu insundawo ita da daddy Dr yace zasuji najip kaitsaye wajan malam baban heedaya yashige yaci saa yasameshi agida malma yatareshi hannu biyu Nan malam yake tambayarshi bawata matsala tsakaninshi da heedaya Najip yace eh abba muna zaune lfy aitaimana addu'a Malam yace insha allahu ita akeyimuku kullin Najip yace Allah yakara girma abba su Mami naciki Malam yace eh Najip yace Bari nashiga nagaishesu Najip nashiga yafara haduwa da umma wata harara tasakar Masa harkasa yadurkusa yagaisheta taki amsawa sewani dogwan tsaki da tajamasa tashige daki tabarshi awajan mami lokacin tafito daga daki taga abin da umma tayi Masa girgiza Kai tayi jiki amace yatashi yakarasa wajan Mami cikin fara'a da murna tatareshi Mami tace yau danane agidan Amma nayi farin ciki sannu da zuwa karaso ciki Nan tadauko Masa ruwansha da abin motsa baki suna cikin gaisawa su Adam suka shigo Nan suka balle da Hira kamar yan uwanan juna Kiran sallar magaribane yasa najip yaimusu sallama yatafi gida cikin farin ciki yanda dangin matarsa suke nunamasa kauna Seda yabiya masallaci yai salla sannan yashiga gida da sallama dauke abakinshi afalo yasami heedaya tana kallo da kar ta amsa Masa sallamar da yayi kusa da ita yaje ya zauna Zabura tayi ta Mike zatabar wajan yai maza yajanyota tafado jikinshi wata irin runguma yaimata kamar zaakwaceta ajikinshi dasauri sauri yahau fitar da numfashi atare sukasamu wata irin faduwar gaba sunajin bugun zuciyar junansu rufe idansa yayi Yana shinshinar kanshin jikinta besan lokacin da yasa hannu yafara shafa jikintaba Heedaya tayi luf ajikinshi tatafi wata duniyar can taji labari naneman canjawa can tatuno jikin Wanda take rungume batasan lokacin da wani karfi yazo mataba tahau kokarin kwatar kanta Dakar takwaci kanta awajanshi Hannu tadaga zata mareshi suka hada Ido bakaramin kwarjini yaimataba ga idannushi yakada yayi ja batasan lokacin data sauke hannuntaba murmushi yayi yajingina da kujeran dayake zaune yadafe kai da hannu Yace heedaya meyasa kikaimin Haka kinsan irin halin danashiga akanki nayi aure kamar banyiba kitausayamin Dan Allah ko kwanane muringayi waje daya inajin duminki ajikina nadanji saukin abin da yake damuna namiki alkawarin bazankarbi hakkinaba seda yardarki kiji tausayin ciwan marar da nake fama dashi inkinga nayini adaki banfitoba ko Dr Abdul yazo gidannan wlh ciwan maratane yatashi kiji tsoran Allah kibi maganar iyayanmu kiyimin biyaiya zanbarki kije kiyi tinani Heedaya tafi tafara tahau wata irin dariya cankuma tayi shuru tahade Rai kamar batatayin dariyaba Tace najip kenan Amma fitarnan da kayi kasha wani abu awaje kodai kafara shayeshayene bayan mugun halin da kakeyi aboye kaiyanzu bakaji kunyar fadamin wannan kalamanba kokamanta heedaya kake fadawa Wanda bata sanka Bata kaunarka bani da wani makiyi aduniya kamarka mutumin da yakusa rabani da rayuwata kodankaga muna zaune gida daya haryanzu bandau mataki akankaba lokaci nabaka Inasane dakai wlh adai wannan halin da muke ciki nidakai sedai inbana haiyacina zaka karbi hakkinka Amma inhar Ina numfashi Kuma da hankali ajikina wlh karya kake bazaka taba samuba koyanzu da kashanmaceni kahada jiki Dani inamaka gargadi da babbar murya karka Kuma yazama wannanne nafarko nakarshe inbahakaba hm fadama Bata lokacine Kuma batun naje nayi tinani baka isaba bazankuma taba yiba sedai naitinanin yanda zanyi na illata rayuwarka shine kadai tinanin da zanyi akanka Kuma kabude kunnanka kaji dagayau nabaka lokaci wlh kagaugauta sakina nakoma gidanmu cikin mutunci batare da na aikata abin da nake da niyaryiba akanka inkuma kaki hm komai zebiyo baya yau jikina seyaci wankewa sabo da tabanin da kayi da dahali wlh fatar jikina Zan daye gaba daya sabo da annoba yatabani tsaki taja tajuya zatabar wajan Najip yace heedaya Tsayawa tayi Amma Bata juyoba yatako harzuwa gabanta Yace dagakai kihada ido Dani kallo cikin Ido inhar kikai Haka wlh nayarda bakya Sona inkuwa kinkasa wlh karya kike kina Sona tsanatace tarufemiki Ido kikakasa ganin San da kikemin Hannu tadaga Masa tace bana magana biyu kaga tafiyata Juyawa yayi yatafi daki yaji mararshi tarike gakanshi da yake masa wani irin ciwo gajuwa da take dibarshi Dakar yakarasa kangado yakwanta yahau juyi Yana rike Mara da kai New writer's Hakan Take *Husba'ahfama* 😍❀🀩 *'YAR kwalliya* β€πŸ’‹ WhatsApp numberπŸ“± 07036891952 πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘  πŸ’„πŸ’… *HEEDAYA* πŸ’…πŸ’„ *(I KIRARI)* πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘ πŸ‘  Written by *husba'ahfama* *IG officiall_husba'ahfama* Facebook *Real Husba'ahfama* Follow me on wattpad *@Real Husba'ahfama* 72-73 Haka najip yakwana Yana Abu daya duyafita haiyacinshi ko waje yakasa fitowa har wajan shadaya na safe yasmeen ce takawo musu ziyara da murna heedaya tatareta bayan sun gaisa tace anty heedaya Yaya najip yananan daddy ne yake nemanshi kuma wayoyinshi akashe yanzukuma Naga duka motocinsa agida lfy kuwa heedaya taishuru cankuma tace nidai tin asuba rabona dashi naje dakina nakwanta bandade da tashiba kije dakinshi kiduba yasmeen tsayawa tayi kallan heedaya tanaso tagano wani abu cankuma tace to anty Bari naje naduba dogwan nunfashi heedaya taja tabi yasmeen da kallo Yasmeen nashiga dakin najip da sallama dauke abakinta kasa karasa sallamar tayi taikan najip da gudu sabo da ganin da tayimasa akwance akasa yagama galabaita dakyar yakejan nunfashi tahau Kiran sunanshi wani irin kuka tasaki jikinta nafari taciro waya daga jakar hannunta takira Dr Abdul awaya tafadamasa meyake faruwa cikin yanmuntina Sega Dr Abdul ya iso duwannan abin daakeyi heedaya Bata saniba segani tayi Dr yashigo dagudu da sallama dauke abakinsa atsorace heedaya tameke tsaye tace Dr lfy kokulata beyiba yashige kaitsaye dakin najip temakwan gaigawa yabashi yasmeen tace ko asibiti zamu tafi yace aa Bari mugani da temakwan yasmeen suka maidashi kangado bayan yagama gwajegwajen dazeyi yasa Masa ledar ruwa yaimasa allurai bacci menauyi yadauke najip yasmeen ce tagyara Masa dakin acikin zuciyarta tahau mamakin heedaya Bata gyara dakin mijintane daki sekace dakin gwauro tintana magana azuciya har maganar tafito fili tace akwai ayar tambaya zaman anty heedaya da Yaya najip Dr yace Kuma baruwankiba tinda Basu fadawa kowaba dasauri takalli Dr Abdul kaiyadaga Mata yace bakisan maganar da kikeyi azuciyaba tafito fili tinda Kika fara gyaran dakin Naga da magana abakinki karki shiga abin da baruwanki tsakanin Mata da miji se Allah karki shinshigi alamarin kinji Rabin Raina tace to masoyina insha allahu bazanyiba Dr yace danhaka nake Kara sanki kinajin magana jeki karasa wanke bandakin sekije kifadawa heedaya Kuma karki canjamata kijata ajiki kamar Yar uwarki Kuma anan Zaki zauna harse yawarke kanki koma gida kitayata kula dashi itakadai abin zemata yawa tace to mezaacewa su mommy yace kibar komai ahannuna zankula da komai karki fadawa kowa bashi da lfy . tace to nawan Bari naje nakarasa Seda yasmeen tagama komai adakin najip sannan taje tafadawa heedaya rashin lfyar najip yasmeen Harda bawa heedaya hakuri Bata fada Mata dawuriba Dan kar yasmeen tagane zamansu da najip seta nuna damuwarta akan rashin lfyar tare suka tafi bangaran najip ranarne shigarta nafarko har dakin sa nantaga halin da yake ciki tayi mamaki Dr Abdul ne yakalli yasmeen yace jeki doramuku abin da zakuci ita heedaya seta zauna awajanshi muje natayaki Bari naiwa heedaya bayanin abin da yake damun najip tace to seka taho bayan tafiyar yasmeen Dr yakalli heedaya yace kanwata yanzu kinkyauta bakyajin tausayin bawan Allannan kiga halin dayake ciki kinsan meyake damunsa ciwanshine yatashi gakuma ciwan Mara Kuma kinsan dalilin kebaki yarda da kandara bane mekyau da Marakyau kiji tsoran Allah wlh Zaki iya shiga wuta akan najip Ni amatsayin Dan uwanki nake Kuma na daukeki kamar kanwata Haka nadaukeki Kuma agabanki Mami da abba sukabani amanarki nazama kamar wanki kowace matsala kafin tainisa atsakaninku nai maganinta Kuma wlh karkiga nazuba Miki Ido nabaki lokacine kushirya keda najip inba hakaba wlh senaje har gida nafadawa iyayanki halin da akeciki kema Kuma kinsan sauran Kuma wlh kinji na rantse najip betaba fadamin matsalar zaman auren kuba tinda kukayi aure da kaina nagane sabo da wannan ciwan marar nasa Nagano komai Dan inshaawa tayimaka yawa tataru amararka Haka yake zamewa yawancin mazan da Basu da aure musamman baligi kamar najip inhar kinabashi hakkinsa bazesamu wannan matsalarba Kuma kowancan auran dayayi wlh bekusanci shaheedaba harsuka rabu Kuma kisani bafin karfin najip kikafiba begadamar karbar hakkinshiba awajanki seda izininki dakuma soyaiyarki wlh innine muke wannan zaman da matata tini nayi maganinta nakarbi kayana ammashi sanki yarufemasa Ido heedaya inagujemiki ranar danasani da jinkunya ga yasmeen Nan zata tayaki Zama kafin yawarke Kuma baabin da tasani tsakanin zamanku inkika Bari tagane irin zaman da kukeyi kekika sani kisani Kuma kowane irin kulawa kikayimasa zatagani inmara kyaunema zata rikeki azuciya tinda Dan uwantane Kuma tana mutukar kaunarshi Dan najip bashi da matsala baki fahimceshibane Kuma semagana takarshe kisani inhar akacigaba dayiwa najip allura inciwan mararshi yatashi da matsala nangaba baze iya haihuwaba Kuma inhar Haka tafaru dashi wlh kisani baki Isa kice Zaki rabu dashiba Dan bakyaramin rashin mutunci zakigani awajanmuba inya warke kiyi kokari kifara bashi hakkinsa Tinda Dr Abdul yafara magana kuka kawai heedaya taketayi yace Ni Bari naje nataya masoyiyata girki dannasan najip yafadamiki tsakaninmu da yasmeen Kinga soyaiya ba irintakuba wlh kunshiga uku da Gori awajena yatashi zetafi heedaya tace Yaya addul Dan Allah kayi hakuri insha allahu nadena Dr yace hm Allah yasa nifishi nake dake harse kingyara zamanku da Dan uwana Kuma aminina zanhuce Kuma kisani ninasa najip karyataba barinki fita harse kinfara bashi hakkinsa danaga baze yardaba nacemasa abbankune yaturoni nafada masa karyabarki kifita senan da shekara daya ko biyu dokar gidankune Haka danhaka azamana nawanki kodawasa banyarda kitambayi najip fitaba inbawani muhimmin abubane yafaru Kuma shima senaga yadace zansa baki yabarki natafi wajan masoyiyaya nabarta da aiki Haka najip yaita jinya harya warware heedaya tayi namijin kokari wajan nunawa najip kulawa sabo da yasmeen da Dr Abdul najip har mamaki yaringayi har yafara tinanin ko heedaya tahuce nankuwa besan darajar yasmeen da Dr Abdul yakeciba dahaka haryasamu sauki yasmeen takoma gida heedaya Harda kuka da yasmeen zata tafi harkiran hajiya naja'atu heedaya Tayi taroki alfarmar tabarmusu yasmeen tatayasu Zama gaba da hajiya naja'atu tace heedaya badaniba wannan rashin hankalin mijinki ya Isa ya ebemiki kewa kafin Allah yabaku naku yaran kamar yaune insun damekuma darashinji sedai kukorosu wajena akunyace heedaya takashe wayar heedaya jiki amace tacewa yasmeen mommy taki yarda dariya yasmeen tasa tace angayamiki mommy ce zata yarda Kuma niyazanyi da nawa mijin atakurefa muke anan heedaya tace iye kaga masu miji sarakan soyaiya tafawa sukayi suna dariya anahaka najip yai sallama yashigo dikin yace yasmeen kifito Dr Abdul yazo maidaki gida gara kitafi Nima nagaji daganin wannan rashin kunyar my love taho murakasu jiki amace tataso najip sauri yayi yakamawa heedaya hannu Daman yasmeen tayi gaba yace gashi kibawa yasmeen dazu naje nasiyo Kayan kwalliyane duba kigani sekuma tiraruka da dubu goba kibata kice injiki kwace hannunta tayi takarbi Kayan tayi gaba murmushi yayi yabiyo bayanta da sauri har mota suka rakasu se barkwanci sukeyi atsakaninku Nan sukaja sukatafi tare da kewar junansu Tin aranar da sukatafi halin heedaya yadawo najip sedayayi danasanin tafiyar yasmeen BAYAN WATA SHIDA Watan haihuwar kareema yakama koyau ko gobe wajan zubar da ciki kuwa baabin da umma batayiba danganin cikin kareema yazube Amma abanza baabin da yasameshi tintanayi aboye har kareema tazo tagane tadenashan duwani Abu da umma takawomata dasunan magani Kota tsareta Tasha kotasa abakinta setayi kamar tahadiye setafita taje cikin bandaki tazubar takwara ruwa dahaka har cikin Kareem yakai wata Tara dudahaka umma Bata sadudaba ayanzu tasamu abin da zekashe dancikin yafito barai sotake ko Mami takula da nufinta Akan cikin Kareem Yau umma taji labarin abin da yasamu makociyarsu tana da tsohun ciki tsautsayi tana wanki tataka jikyankyan sabulu santsi yakwasheta tai muguwar faduwa tabuga cikinta jini yaballewa matar kafin akai matar asibiti tagama galabaita Allah yasa tahaihu dakanta Dan yafito barai labari yabaza unguwar labari yasamu umma tanaji tace inama da Kareema abin yafaru datafi kowa farinciki itama tayanke shawarar setasan yanda tayi Kareema tafadi kicin umma taje tadauko bushanshan karkashi dakakke taJikashi da ruwa yajuku tazo hanyar dakinta inda Kareema zata shige tazuba dayawa yanda tako Ina tataka zatafadi taimasa yanda wajan baze busheba dawuri Kareema Batasan meakeyiba tana ta baccinta adaki umma sejira takeyi Kareema tatashi tafita kozuwa bandakine Amma taki tashi hartagaji dajiranta wata zuciyar tacemata kawai tatasheta cankuma wata zuciyar tacemata gara tatashi da kanta yaucikinnan zefito barai insha allahu umma nazaune jiran Kareema bacci menauyi yakwasheta Koda Kareema tatashi zamanta tayi adaki Bata fitoba kamar tasan meyake faruwa Umma natashi daga dogun baccin da tayi taji wani irin fitsari da kishirwa nadamunta Sam tamanta da mugutar da tahadawa Kareema dasauri taihanyar waje danzuwa bandaki daganan tawanke baki tasharuwa kaitsaye hanyar kofa tanufa kokula da inda Kareema take batayiba tanasa kafa awajan da tasa ruwan karkashi taiwata irin muguwar faduwa akawani dagata sama tadawo kasa jikike dim tawani irin Kara agigice tatashi dasauri zatabar wajan tsantsi yadada kwasarta taigefe daya can taiwani irin buge baki hannunta yabugu dawani karfe atake hakoran umma nagaba sukazube sama biyu kasa biyu lokaci guda fuskar tacanja takunbura tacanja kamanni ga wani irin ciwo da hannunta da yatsun kafarta sukeyi gajikinta duciwo yakeyi ihun da umma tayine Kareema tataho dasauri Dakyar tayunkura tataso umma lokacin tayi gefe daya inda baruwan karkashi Kareema nazuwa hanyar kofa umma take nunamata

Chapter 15 of 21