Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Allah gobe kizo komekikeyi Dan Allah kidaure kizo wata shawara zakibani inaneman temako Dan Allah kinji kanwata anty Wai lfy meyake faruwa yaufa kikatafi tace eh lfyklau bakomai kedai sekinzo zakiji komai tace to Allah yakaimu goben zancewa mommy kinyi mantuwane zankawomiki kinsan haka kawai kintafi yau gobe tabari nazo zatace nabarku kusake tace to kifada Mata hakan kanwata tace to sukayi sallama ranar najip da heedaya kwanan tinani da damuwa kowanne yayi acikinsu heedaya da damuwa taimata yawa takasa bacci wajan karfe uku nadare tatash taje tadauro alwala takaiwa Allah kukanta yasamata hakuri da juriya Akan kome najip zeyimata kamar yanda shima yayihakuri da halinta inkuma da gaske auran zeyi Allah yabata hakurin jurewa batare da tatada hankalintaba tinda komameye itataja dahannunta taitagayawa Allah kukanta har akakira assalatu tanazaune kan sallaya seda akakira sallar asuba tayi salla tana idarwa bayan tayi azukar tagama tatashi tatafi kicin taje tahada abumesauki nakaryawa tafito tajera kamar yanda tayi jiya tagyara ko Ina nagidan tasa tiraran wuta kamar yanda tasaba zatashiga daki taji sallamar najip yashigo da jallabiya jikinshi daga masallaci shima yake Daman tasan inyaje sallar asuba baya dawowa segari yayi haske canyake Zama damalamin da yake koyar da maza karatu in an idar da sallar asuba da Isha taamsa Masa sallamar da yayi Ido suka hada sundade suna kallan juna ita tagaji tadauke idanta tasaki wani irin murmushi medaukar hankali azuciyarta tace hm najip nagama gano gaskiya yau a idanka Naga komai a idanka danhaka muzuba nida matar da zaka aura setasha mamakina kaima Kuma dagayau muzuba Sena haukata zucuyarka da salona zandaure duwani Abu dazakuyimin kaida dankoranka Dr Abdul nayi tinani jiya Nagano komai shiyake juyamaka kwakwalwa da shawarwarinsa muzuba nidai Dr Abdul senabaku mamaki senasa kwakwalwarku atinani senafi karfinku kaida najip da munafukar budurwar taku Allah sarki amjad ashe baruwanshi nazargeshi harnakejin haushinshi Maganar najipce tadawo da ita daga maganar da takeyi azuciyarta yacemata kintashi lfy tasakarmasa wani murmushi metafiya da hankali tadurkusa harkasa tagaisheshi yanda suka gaisa tanunamashi kamar baabinda yafaru jiya cikin tsokana tacemasa yayana yanaga kaima kamar idanka yakunbura kokaima ciwan Idan kakeyi yarasa mezecemata sabo da gabadaya tabashi mamaki shiazatansa yau insunhadu babu lfy sabo da yanda sukayi da ita jiya da dandare cikin fargaba yashigo gida yau dakuma adduar Allah yasa karsu hadu segashi sunhadu tanunamishi baabin da yafaru tadada cewa yayana bakaji menacebane cikin shagwaba takemasa maganar Harda kamamasa hannushi tana murzawa Dan tsabar tsokana yace kanwata mekikagani tace shikenanma yashige yanzu wanka zakayi kose anjima yace sedan anjima bada wuri yau zanfitaba zandanje nadan kwanta zuwa anjima senatashi tace to yayana aibacci lfy innaga zaka makarama zanzo natasheka yace to nagode yatafi yanata waigenta haryashiga daki tasa dariya tace wani abinma se Yasmeen tazo tace daga yaune zakufara Shan mamakina kaida amininka najip wlh bani kadai zaku fasawa zuciyaba sedai muhadu mufasawa juna senayi nasara akanku insha Allah daki itama tatafi tinda tagama komai wanka taje tayo harzatayi kwalliya tafasa tace tindashima yakwanta bacci Nima Bari idankwanta zuwa anjima natashi nadada watsa ruwan senayi kwalliyar bacci itama takwanta heedaya sewajan Sha daya nasafe tatashi kusanma atare sukatashi da najip dasauri sauri taje tadada wanka tazo tai kwalliya wasu Riga da sket na atamfa tasa sunyimata kyau gashi sunkama jikinta bakaramin kyau tayiba dasauri tafito falo tana tinanin najip har yatashi yafita Bari taje tagani koyafita tafito falo kenan sukahadu dashi shima yafito dukansu sekanshi suke bazawa najip rudewa yayi dayaga kwalliyar jikinta tanasane tacanja tafiya dataganshi besanta da irin tafiyarba tace harkatashi kashirya shine bakakirani natayakaba cikin basarwa yai murmushi becemata komaiba zeyi hanyar waje taimaza Tasha gabanshi tace kamantane baka karyaba sedayaja aji sannan yaimagana yace nasani ai nazata badani kikayiba tinda tindama bakyayi Dani awaje nakeci dakanki kikafadamin bazakinayi daniba har illatani kikace zakiyi innacimiki abinci kingakuwa aikoda bankara karanbanin tabamiki abin da Kika dafaba barekuma yanzu jiyama abinda yasa naci dannaga daga gidan mommy akadafo Kuma Harda yasmeen akadafa danhaka naci gashi hm kawaidai Bari nabar maganar yacemata natafi senadawo yabarta atsaye jiki amace batasan lokacin da hawaye yabatamata idoba tana kallan abin karyawar datahana idanta bacci tin asuba tadafa tasa hannu tagoge hawayan dayake fita daga idanta taimagana afili tace koma menene ninajanyo ninasani zanhadu da irin wannan matsalar tinda ninasiya da hannuna insha allahu najip zandaure duwani Abu dazakayimin zanjure Allah kakaramin hakurin jurewa kamar yanda Shima yajure da halina Najip dayafita yadade amota kafin yaja yatafi gurin aiki Yana tajan nunfashi yadaga Kai sama yafara magana ahankali yace heedaya kiyihakuri bazanyi saurin sakin jiki dakeba harse Nagano mekike nufi Kuma Nagano kinshiryu harcikin zuciyarki zanyarda dake zuciyata Batada hankali inyanzu nasaki jiki dake nadauka komai yashige awajanki dagabaya kuma kidawo kika canjamin inhaka tafaru mutuwa zanyi Kuma ban iya soba Haka zuciyata take Nima wani lokacin har haushin kaina nakeyi yadada Jan nunfashi ahankali yace Allah kashige Mana gaba sannan yaja mota yatafi se murmushi yakeyi Kodayaje office najip da annashuwa afuskarshi segaisawa yakeyi da kowa cikin farinciki kosuma sunga canjin atare dashi har abin mamaki yabasu maaikatan se tsegumi sukeyi atsakaninsu bamebasu amsar tambayarsau Wajan Sha biyu narana yasmeen tazo wajan heedaya heedaya najin murya Yasmeen dagudu tafito ta rungumeta yanda dukansu suke murna kamar sunshekara Basu haduba heedaya tace Yar rainin hankali kikacemin mommy tahanaki zuwa Ashe tsokanata kikeyi yasmeen tace kedince Allah kinfiya sauri tinsafe kikadameni da Kira seda nafadamiki Haka kikabarni Heedaya tace kinsan har kuka sedanayi Yasmeen tasa dariya tace kinajin Dadi my anty Harda sukuka to gani ai nazo seafadamin naji meye matsalar Heedaya tace Bari kihuta tukunna nakawomiki abin motsa Baki ko Yar uwata Kuma kawata seda yasmeen tahuta tukunna heedaya tafara yimata bayanin abin dayasa takirata tafadamata komai tinga ranar da najip yafara rashin lfy har ranar da tadawo gidansa Amma taboye Mata zamansu da najip dakuma wulakanci da taringa yimasa dakuma lkIRARIN da yayimata harta zargeshi takuma Gayamata har da Dr Abdul ahada komai kusanma yanda tagano shiyake sa najip yanda zeyi Heedaya tace inta najip ne wlh yasmeen bazeyiba Amma Kinga wannan masoyin naki wlh sekinbi ahankali kisan abin da yakeso da abin da bayaso inbahakaba yasmeen zakisha hukunci awajanshi inkinmasa lefi irinsu Dr Abdul inkayimusu lefi hukuncinsu yafi duka zafi shikuma najip yanada saukin Kai Kuma Yana da tausayi musanman Akan abin da yakeso Yasmeen taishuru can tace anty heedaya duda kince sauran maganar sirrinkune basenasani gaskiya yanda nafahimta kinada lefi Sosai Kuma tawani wajan kinbani dariya sosai dakika kasa gano shirinsu da wuri har kikashiga damuwa Kuma bakigama ganowaba kadan kikagano tawani wajan gakikuma dawayanki nikuma kingani kinafadamin Nagano komai sunan budurwar da najip zeaura inhar itace Kai itacema bazan gayamiki kowacece itaba dakansu zasu dawo sufada miki lailai bakigama sanin wayannan aminanba kokuma nace yan uwa shegan hadinkaine dasu sedai gadunkan alamu bakima tsaya kingama fahimtar halayansuba kinganninan duka subiyun kowanne nasan halinshi sosai koshi Dr Abdul seyayi mamaki yanda nasan halinshi yanzudai zanbaki shawarwarin da yadace mugani inbamuyi nasaraba semusake wasu yanzu wana kalar shiga kikeyi inyana gida heedaya tafada Mata yasmeen tace haba anty heedaya daga yau Dole kicanja shiga kicire kunya kiyi abin da nafada Miki kamar yanda kikafadamin zakijure yasmeen tace ina kayan lefenki aidani akaje akahado Miki Kuma nida hannuna nazabomiki Wanda Zaki hargitsashi Heedaya azuciyarta tace hm bazakiganeba yasmeen bantaba duba Kayan lefenaba tindanazo gidannan Wanda su Yaya mansur sukayimin nakesawa yasmeen tace haba anty tinanin mekikeyine Haka kicire damuwa kiyarda Dani nicefa zamuyi nasara tinda kikafadamin Ina Kayan lefen Heedaya tace muje nanunamiki semubude mugani Yasmeen tabude Kayan lefen heedaya akwati wajan hudu tanunamata na kananan Kaya itama kanta heedaya tayi mamakin kyan Kayan datsadarsu Heedaya cankuma tace yasmeen basuyi kanana dayawaba karfa yaga rashin kunyata dayawa yasmeen tace wlh anty heedaya zankaimiki duka abaki mufa yawancin Mata abin da mukefama dashikenan kunya haba Dan Allah Wai semuringa Jin kunyar mazajanmu Kuma Naga maganar kunya takare tinda yasan ko Ina najikinki koba hakabane gashi yanda mommy tafada cikine dake tomeye nawanijin kunyar Yaya najip Ni haushin da kikabani dudadewar dakikayi agidan mijinki bakyasa kananan Kaya Kuma yanda nakula kamarma bakifara taba Kayan lefen kiba heedaya tayi tagumi Jin yasmeen takeyi Nan Yasmeen tabata shawara sosai yanda zasu shawo kankomai Yasmeen tace gawannan inji mommy tare tasa akakawo Mana daga sokoto da nijar nasudan Basu isoba tukunna wayannan tace kishayanzu baabin dazemiki wayannan Kuma tacemin kiajiye sekin haihu nidai duka anfara bani inashi inagake dankarkisha Yaya najip yadameki da fitina akace kiajje sekin haihu Murmushi heedaya tayi tace to kanwata nagode sosai kiyiwa mommy godiya bazan iya kirantaba naimata godiyar kayanba Dan Allah kekiyi Mata Tace to nizantafi Kinga mommy tace karnadade kingakuma nadade sosai Yaya najip ma yakusa dawowa banaso yazo yasameni semunyi waya dake dafatandai kunrike ranar bikinmu yakusa Naga shima Yaya najip bayamin maganar heedaya tace marakunya munsani base kintina manaba Haka Suka rabu da juna suna barkwanci atsakaninsu Heedaya dataga najip yakusa dawowa taje tayi wanka tazauna tatsala kwalliya medaukar hankali Tasa wasu fitinannun Riga da Wando takama gashinta da ribon bakaramin kyau tayiba taje tadauko wasu humra hadin Sudan dawata kanwar Mami takawo mata lokacin bikinta batataba shafawaba seyau tatsaya takarewa Kanta Kalko amadubi itama tasan Tayikyau bana wasaba tafito tadada gyara gidan yau Tiraran wutar da Tasa ba irin na kullin bane yau nadabanne Shima seyau tataba anfani dshi ko ina kanshi yakeyi agidan gaabinci merai da motsi tahada masa Najip tindaga get yaji wani irin kanshi natashi daga cikin gidan har megadi yabudemasa yashigo yafaka Mota wani kamshi yashaka yarufe idansa yasaki murmushi yakarasa cikin gidan dauke da sallama abakinshi Heedaya yagano tana saukowa daga bene tana wata irin tafiya kamar bakasa take takawaba gawata rangwada da takeyi har takaraso Kusa dshi gawani fitinannan kamshi dayake tashi ajikinta cikin wata siririyar murya dabe santa da itaba Tace masa sannu dazuwa andawo lfy seda jikinta yagogi nashi sannan takarbi Jakar hannunshi Lokaci guda kamshinta dakuma gogarmasa jiki da tayi sukahadu Suka sakarmasa wata irin kasala to masoyan Najip ga heedaya ga najip kuma kunsan halin kayanku๐Ÿคฃ๐Ÿคฃ๐Ÿคฃ๐Ÿคฃbarimuga zedaure yaja aji koyaya ruwan Biro nane yakare Anan semunhadu shafi nagaba masoyan heedaya kozakuyi nasara akan najip Bari mugani Masu juyamin labari๐Ÿ˜Ž๐Ÿ˜ก kuciremin Susana kusanaku azaman kukukayi nabarku da Allah bazan taba yafemukuba kobanfadaba Allah yagani kuma yasani nasha wuyaryin kayana kukacire sunana kukasa naku Allah ya isa banyafe mukuba kokuma masu juyamin labari kuma nabarku da Allah yabimin hakki kuma yasakamin Dan wlh bazan taba yafewaba Duniya da lahira duka anminne kuma nagani shiyasa nafadi haka๐Ÿ˜Ž๐Ÿ˜ก New writer's Hakan Take *Husba'ahfama*๐Ÿ˜โค๐Ÿคฉ *'YAR kwalliya* โค๐Ÿ’‹ WhatsApp number ๐Ÿ“ฑ 07036891952 ๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘  ๐Ÿ’„๐Ÿ’… *HEEDAYA* ๐Ÿ’…๐Ÿ’„ *(I KIRARI)* ๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘ ๐Ÿ‘  Written by *Husba'ahfama* *IG officiall_ husba'ahfama* *Facebook Real Husba'ahfama* Follow me on Wattpad *@ Real Husba'ahfama* Godiya ๐Ÿคta musamman Ga *HEEDAYA I KIRARI Fan's group* Ina ganin comment dinku Da sharhin da kukeyi Da karamin kwarin gwiwa da kukeyi Akan *HEEDAYA I KIRARI* Nagode๐Ÿคsosai ina sane daku Allah yabar zumunci yabar kauna Ina sanku๐Ÿค๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜ irin sosai da sosai ๐Ÿค๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜dinnan๐Ÿค๐Ÿค๐Ÿค๐Ÿค๐Ÿค๐Ÿ˜˜ Wanna shafin nakune๐Ÿค *Nasadaukar* muku da shi Gabadaya yan *HEEDAYA I KIRARI fan's grp* Masu *comment* Da *sharhi* Kamar ๐Ÿ‘‰su ๐Ÿ‘‡ ๐Ÿ‘‰hasana lawan ๐Ÿ‘‰maman yasar ๐Ÿ‘‰ fulani ๐Ÿ‘‰Maryam mustafah ๐Ÿ‘‰Asma'u ๐Ÿ‘‰Amirah Hamza ๐Ÿ‘‰Hany ๐Ÿ‘‰ Fatima Aliyu ๐Ÿ‘‰maman Haifa ๐Ÿ‘‰ Aisha najip ๐Ÿ‘‰ princess Fatima ๐Ÿ‘‰kinat ๐Ÿ‘‰Bello Fatima ๐Ÿ‘‰Dr zee ๐Ÿ‘‰Rahama ๐Ÿ‘‰fatee ๐Ÿ‘‰Ly ๐Ÿ‘‰maman Muhammad ๐Ÿ‘‰ummu Abdullahi ๐Ÿ‘‰Maryam ๐Ÿ‘‰ Aisha Humairah ๐Ÿ‘‰maijiddah ๐Ÿ‘‰Rahamat ๐Ÿ‘‰xeeiy Herxx ๐Ÿ‘‰Riqaiyya y ๐Ÿ‘‰aunty sadiya ๐Ÿ‘‰hauwiii ๐Ÿ‘‰Dijah love ๐Ÿ‘‰Ashanty love ๐Ÿ‘‰Hajarah barde ๐Ÿ‘‰ Barrister Amal โค๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜๐Ÿคฉ๐ŸŒนโค 83 -84 Da heedaya takarbi jakar hannun najip hartayi gaba tadawo takama hannunshi tace kagaji sosaiko zomuje dakinka nahadamaka ruwan wanka suna shiga nanma yaji wani kamshin yakuma Dakar hancinshi rufe Ido yayi yanata Shakar kamshin tazaunar dshi Abakin gado yakoma kamar wani dolo seyanda taidashi binta kawai yakeyi da Ido yakasa magana nanma yaga dakin nashi yasha gyara harta zanin gado tacanjamasa takama kafarshi taciremasa takalmin kafarshi sannan tabude karamin firij dayake dakin nashi tadauko lemon zobo da tahada yasha Hadi kanyadawo tazo tasamasa afirij tadauko Kofi tazo ta tsiyayamasa tabashi abaki besan lokacin da yashanyeba dandadi yadada lumshe Ido tace sannu da dawowa andawo lfy ya aiki shidai kallanta kawai yakeyi tadawo Masa sabuwa kamar ba heedayar da yasaniba tace karasa cire Kayan jikin naka naje nahadama ruwan wanka tashiga bandakin tahadamasa ruwan wanka sekamshi ruwan yakeyi tafito Tana rangwada takaraso har gwbansa tarataya Masa tawul awuyanshi tacemasa nagama zomuje kayi harcikin bandakin takaishi tace ayiwanka lfy yayana ta sumbaceshi afuska tafito tanawata irin tafiya tajamasa kofar bandakin tatafi tabarshi da salanta dayagama kashemasa jiki bandakin kanshi yasha gyara sekamshi yakeyi yashiga ruwan wankan yadade acikin ruwan wankan kafin yafara wankan saboda dadin ruwan dayaji yadade abandakin kanyafito gabadaya yarasa wana irin tinani zeyi komainashi yakwace ganiyakeyi kamar amafarki yanafitowa daga bandakin yaga tafitomasa dakomai dazesa kayane marasa nauyi tafitomasa dasu azuciyarshi yafara magana yace lanlai yarinyarnan tagama fahimtar menakeso matata tanamin in na aureta to yaakayi tasani wayafadamata tindani bamutaba maganar da itaba toyaushema tasaurareni da Harda zatasan abubuwan da nakeso kaga yarinya sekace meduba gabadaya tadaureni Kai inhar tacigaba da yimin Haka tagama siyemin zuciya baabin da Zan iyamata Dr Abdul wlh sedai Kai hakuri inhar nagama gwajin da zanyi akanta wlh sedai Kai hakuri Dan bazan iya zuba Ido inaganinta tubarkalla agabanaba gakuma matsalar da take damuna naciwan Mara Kuma shima yasani gawannan tiraran nata tindaga jiya zuwa yau innashakeshi Wata irin shaawace take damuna nayauma kamshin tiraran yafinajiya shaawata gabadaya tagama tashi karfin hali kawai nakeyi intana gabana haryagama shiryawa setinani yakeyi azuciyarshi anahaka segata tashigo da sallama tace harkafito kallanta kawai yakeyi tace waiyau baka maganane tinda kadawo nikadai naketa maganata kaki cewa komai tafada cikin shagwaba tace tinda bazakayi maganaba zomuje kaciabinci Dan Allah karkace aa kaji tazo takama hannunshi tamatso da jikinta kusa dshi segogamasa jikinta takeyi tace karkamin irin nasafe Dan Allah zuciyata zatafashe bazan iya jiba kaji zomuje kacin abin da kafiso nadafamaka funkaso namaka da sakwara da farfesun kansa dana kaza zomuje kagani takamo hannunshi sukafito tazaunar dashi tahau zubamasa yafaraci Sega wayarshi tana Kara kanyasa hannu taimaza tadauka tace kacigaba da cin abincin Zan amsama yayanane Dr Abdul shidai ciyakeyi Yana kallanta tadau wayar tare da sallama tace yayana anwuni lfy yaaiki batajira yaamsaba tace gamutumin naka abinci yakeci Kuma gaskiya inyanacin abinci nahanashi amsa waya dankainema nadauka Dr Abdul yace iyeeee lailaima yarinyarnan taimaza tace kayi hakuri yayana mezancemasa yace kicemasa ganinan zuwa tinda yanagida Daman zance zanrakashi wajan bahijja tasa wata irin dariya tace sekaso in ze iyafita tana wata irin dariya kafin yayi magana takashe wayar taiwa najip din wani shu umin kallo tace Bari nazuba maka abin Sha tazuba Masa kenan Dr Abdul yayi sallama yashigo heedaya dataga Dr Abdul cikin girmamawa taimasa sannu dazuwa tace yayana zauna kaci abinnci sewani dandaure fumka yakeyi itakuwa se murmushi takeyi tadauko lemon tasawa najip Kofin abaki tanabashi shikuma Sesha yakeyi bayan yagama Sha takama hannunshi tawanke Masa Dr Abdul Baki yasaki Yana kallan ikwan Allah tagogemasa Baki tace zakajira yayana yaci abincine kotashi zakayi selokacin najip yaimagana yace inzeci zan jirashimana tajuyo takalli Dr Abdul tace Bari nazubamaka Dan Allah kazsuna yayana yakaimata harara yacemata nakoshi banaci tace kazo gidan kanwarka guda Kuma gidan amininka konace Dan uwanka kace bazakaci abinciba takalli najip tacemasa mesanyina kasabaki Mana kaji cikin shagwaba takemasa Maganar najip sewashe Baki yakeyi ga farincikinan afuskarshi bazeboyuba Dr Abdul seharara yake gallawa najip shikuwa koakanshi dantakaici Dr Abdul barin wajansu yayi yaje yazauna Akan kujerun dasuke falan najip yacemata kirabu dashi bayajin yunwa dayanaji zeci kinji karkidamu wataran inyazo zeci tace to bakomai tafada cikin sanyin murya Dr Abdul Dena kallansu yayi dahaka suka karaso Suma suka zauzauna secika Dr Abdul yakeyi yanabatsewa Yakalli najip yace inkashirya sekataho mutafi tanacan tana jiranmu shikuwa najip sekallan fuskar heedaya yakeyi yaga yanayin furkarta seyaga tana ta sakarmusu murmushi Dr Abdul yace maganafa nakemaka bakajibane yace najika jiki amace yatashi yadauki mukullin mota yakalli heedaya yace senadawo tai murmushi tace adawo lfy tarakosu har wajan mota Daman tinda taji Dr Abdul zezo kafin yazo taje daki tasako hijabi harkasa takalli Dr tace kagai da gida kagaishemin da su mommy da sauran yan gidan beamsa mataba takalli najip tasakarmasa murmushi tadaga Masa hannu Takoma ciki tarufo kofar ahanyarsu tatafiya Dr Abdul fada yahauyiwa najip yace wlh najip ka iya abin haushi yanzu harkagama Rama abinda heedaya tayimaka kasaki jiki da ita Haka waimeyake damunka dukabi kabatamana shiri cikin kwana daya kacal Daman nasan bazakayiba kodayake nadenajin haishinka tsakanin Mata da miji se Allah Kuma baka iya wulakanta abin da kakeso bazaka iya daukar fansaba ninasani kamayi kokari kuma nasan matsalarka najip yace aminina kasanifa heedaya nada dalili tawani wajan tawani wajan Kuma batadashi biyaiyadai Tayiwa iyayanta tinda dasukabatani batakibin umarninsuba tabi Kuma duda kiyaiyar da takeyimin tahakura tashiga gidana kasan komai Kuma tinda tashiga gidana batafitoba koyaji batataba yiba barekuma guduwa kowaya baadade da kawomata daga gida shima seda akanemi izinina kafin abinnan zefaru akakawo Mata ita aganinta sotake tagano gaskiya innine inkuma banibane tacigaba da Zama Dani yanzu Kuma gaskiya tayi halinta takuma gane lefinta bata kyautaba damane dagani harkai bamu bataba tanemi yafiya awajanmu Kuma Bari ingayama wlh kodacan heedaya nasona boyewa kawai takeyi seboda wani dalilinta nadaban kaima kasa amjad lauyane ya iya bugar ciki Kuma yamata yagano gaskiya tin a asibiti yafada Mana abin da tacemasa Kuma yace wlh da gaske takeyi bakarya aciki mune bamu yardaba har rantsemana amjad yayi dagani harkai mukaki yarda dshi yacemana heedaya tanasona tintini dalilin dayasa takini sabo da mommy kawar Babar kareema ce kuma kusan kowa ada yasan halin mommy nakin taleka dakuma ciwa mutane mutunci takuma fadamasa abinda umma Babar kareema tadinga Mata akaina Kuma tace koada Dani badan mommy bane zatakarbi soyaiyata sekumani datakini naimata I KIRARI nasaceta akazo Kuma abin yafaru Kuma datana da dalili sabo da agogwan da nanuna Mata Kuma rashin sani kogida bankoma dashiba itama kuma tafadawa amjad sedagabaya tatino nata tsutsayin na I KIRARIN guduwa datayi Akan auran da mahaifinta zemata Kuma ranar auran akanemeta akarasa Kuma ko abbanta yayi zargin guduwa tayi tinda tafada da bakinta tawani wajan tacemasa koda tanaso tashare mu zauna lfy wata zuciyar Tata seta zugota kodayake da shedanma nasetayi biccike akaina gashi tadawo tanajin kunya Katina har rokodin din muryarta amjad yamana munkuma ji kace bakayardaba dantaga amjad ne tafadi Haka toyanzu kuma ninaga nadama a idanta tinranar da tadawo damane banbataba Kuma kaima yau kaga sheda inda Dane bazatama maganaba tanajin haushinka ammayanzu dakuka hadu gashi tanunamaka komai yashige awajanta Kuma nasan intaga fuska awajanka kaima zatabaka hakuri duabin da kayimata yau bataji haushinkaba Kuma kayi kokari kaima kacigaba darike amanar da akabaka akanta Kasandai nauyin Amana Kuma kakarba Kuma tanaganin girmanka komai yashige Dan Allah kudawo kamar da in dantani kakemata Haka nayafe Mata wlh harcikin Raina Jikin Dr Abdul yayi sanyi yaja dogun nunfashi yadade beyi maganaba sannan yaidari yace to kaima ubangaiya kayafe bareni Ni shikenan komai yashige amdai ka iya takunka karkai saurin sakin jiki gabadaya sekagama gane komai yace to aminina nagode dashawarar da kakebani suka tafa Najip da tsokana yace kanaji kanagani kaiwa kanka kakicin abincinta Kuma nasan kanaso Dr yace wayafada maka najip yace haba sekace bansan inkanasan abuba kobakaso Dr yace shikenan wataran naci Najib yace mukoma kaci nadare Dr yace dasauri Haka bayanzuba sekomai yagama dedaita kotu tayankewa su mage hukunci bayan bincike da akayi nagano sauran wasu hukuncin kisa wasu kuma hukuncin daurin raidarai bako biyan Tara wasu kuma daurin shekaru da watanni Zaki besan da labarin mutuwar auran kareemaba se kwanannan yaji harta haihu yau musamman yashirya yaje gidan shigar manyan Kaya yayi Harda rike carbi ahannunsa gashi yasha hula kamar wani mutumin kirki yayi siyaiyar Kayan jirajirai Dana Mata Harda abin wanki yahada Kaya masu yawa yaje yakwayi sa'a yasamu malam akofar gida harkasa ya durkusa yagaishe dshi yayimasa karyar cewa shi tsohun saurayin kareemane Allah benufa yaauretaba yanzukuma yaji labarin auranta yamutu harta haihu tanagida shine yazo yimata barka da jaje Kuma umma tasan da zamanshi shi malam bema ganeshiba shigar da Zaki yayi tabirge malam cikin mutunci malam yakarbeshi yaimasa godiyar zuwansa Zaki yace bakomai yiwa kaine yacewa malam Dan Allah ko zaamin iso Naga yaro ko akiramin mejego da umma mugaisa malam yace bakomai yaro Bari naimusu magana sekashigo kugaisa yasunanka yaro yace Masa aliyu malam yace suna medadi malam yashiga ciki Zaki yaiwani irin dariya yace Allah yakai zomo ga harawa kobeciba yaibirgima seburina yacika da sannu muzuba mugani Kareema nagama binciko komai akanki sekinzama tawa wannan lokacin Yana wannan murnar malam yafito yace yashigo malam nagaba Zaki nabinshi abaya Umma sewashe Baki akeyi Kareema anyi bako sukaji Sallamar Zaki Abakin kofardaki umma najin muryar gabanta yayanke yafadi dantagane memuryar Nan gumi yafara getomata Kareema itama taganeshi malam yace kufito Mana gabakonnaku yashigo sukafito atare da inuu ahannu yanaganin umma yasakarmata wani murmushi nada magana abikinshi sesunkuyar dakai takeyi Kareema wata harara tasakarmasa yagaishe da umma yaiwa Kareema barka ganin malam awajan duka suka amsa ita umma gudun kar asirinta yatonu taamsa akabashi yaro yagani dazetafi yaajjemusu Kayan da yasiya sukayimasa godiya yatashi zetafi yaimusu sallama yace in ankwana biyu zedawo Zaki yatafi Yana farinciki umma dakyar taja kafa takoma daki sunashiga umma tace nashiga uku nikuma Haka rayuwata zatakare daga wannan sewannan Kareema tace Wai umma meyake faruwane Naga daga ganin Zaki hankalinki duyabi yatashi kamar atsorace kike zakinefa umma kokin mantashi dan dabar kangare nefa umma tace nikuwa nasanshi ammani hankalina betashiba mekikagani Wai yanzu Zaki aureshi Kuma Kareema tace nidai kinsan banasanshi sedai in abbane yamatsamin akanshi Zan aureshi bayanda zanyi dannasan Zaki danaci seyadawo Kuma Naga alamun Abba zekama jibishigar da yayi kamar mutumin karki nankuwa bahaka bane abba besaniba kumashi abba bashida sa Ido Amma da yaganeshi umma tace nidai bazanbari wannan Dan iskan ya aureki inaji ina gani Kareema tace hmm umma kamar bakisan halin abbaba kike fadar Haka anahaka inuu yafara kukan gado umma tahau masifa itafa yagaji dawannan wahalar akaiwa ubansa dansa yasan yanda zeyi dshi zataje taiwa malam maganar itadai Kareema batace komaiba taci gaba da rarrashin yaranta umma tafice fuuu sedakin mallam ko sallama babu tabanko Masa yadaka Mata tsawa yacemata bana hanaki shigomin dakinaba tasawani kukan bakinciki tace aidai Nima matarkace baka sakeniba Kuma inada hakki akanka eheee kodan bana magana malam yace ko sakin kikeso aimiki yanzu kiga aiki da cikawa yanzu bada bane dadai nadauka amma Banda yanzu danhaka fita waje tace nazo muyi magana dakai yace eh dudahaka mufita waje shedanune basa shigomin daki dolenta tafito waje Mami nazaune atsakar gida tanajinsu umma nafitowa tasakarmata harara Mami ko akanta dantasaba Malam yace inajinki sauri nakeyi umma tace Daman nazone nafada maka Akira yarannan us abashi dansa ninagaji tindashima us bashi da mutunci malam yai dariya yace ke mutuncinne dake aikunyi dedai da juna kedashi yanzu ke danbaki da imani wannan karamin yaran kowata daya cikankiya beyiba zaakaiwa ubansashi ko bajikanki bane ai kyaji tausayinsa barekuma jikankine Kuma sunan babanki magaji Kona tinamiki sunanne kinmanta kobakomai ai kyasoshi danwannan sunan wato inuuu au magaji danhaka kisani ba inda zaakaishi yanzu dasaura tukunna kowa namurnan renan jika Amma bandake .kuka umma tasa tace wannanma aicin fuskane wlh Ni bajikana bane shegen tatafi tana kuka malam yace komadai meneneshi jikankine Kuma sunan tsohunki gareshi Seyanzu Mami tayi magana tace Allah yakyauta kadinga hakuri malam tinda kasan halinta kadena biye Mata Dan Allah malam yace nagaji da halin hauwa'u ne Bata da hankali Aida bana biye Mata yanzuma bango takaini gara na nunamata Nima atsaye nake Mami tace to allah yarufa asiri Masu ciremin sunana anovel dina susa nasu kuji tsoran Allah kuma ku kirkiri naku na kanku amma bakujuya nawasuba nidai nafada nakuma fada duwanda ko Wanda taciremin ko yaciremin Susana yasa nashi ko kikasa naki Allah ya isa๐Ÿ˜กban

Chapter 18 of 21