Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Kayan dake hannunta tadurkusa harkasa bakinta narawa tace najip Ina wuni yajiki Yaikamar bejitaba seda tadada maimaitawa yahau dube dube amjad yace Yaya najip kaifa take gaisarwa najip yace auu ninazata da wani mesunana suke gaisawa shiyasa ban amsaba cikikici yaamsa da lfy idanta haryaciko da hawaye ahankali tatashi taje tazauna shikowa gogan nata yahaderai kamar ba najip din da tasani bane takasan Ido yake kallanta takoma abin tausayi shima yaga ramar datayi azuciyarshi yakecewa kome yasameta taiwannan ramar Haka kobata da lfyne nasan barashin lafiyatane yasata damuwaba harta rame Haka cankuma yaja tsaki afili dusunji tsakin da yayi heedaya dasauri tadago kai tana kallanshi amjad ma suyake kallo Yana dariya azuciyarshi yace sukuma kalartasu soyaiyar kenan cankuma yakalli heedaya yace anty heedaya tashi kisamasa abinci Mana dasauri tace to taje tazuba tamikomasa jikinta serawa yakeyi itagaba daya tsoro najip din yakebata kamar bashiba mekaunarta Wanda yadamu da ita yaushine yaikamar begantaba ahankali tacemasa gashi kanshi asunkuye yaki dagowa tasa cokali ta ebo abincin tamiko masa Setin bakinshi yakau dakai yasa hannu yakarba yafaraci da kansa tadada komawa tazauna gabanta sefaduwa yakeyi anahaka Dr Abdul yayi sallama yashigo gabadaya suka amsa taimaza tace Yaya Abdul inawuni cikiciki yaamsamata yakaraso wajan najip yace abokina Yaya karfin jikin yace alhamdulillah can Dr yace somuke kawarke sosai yanda in hidumar biki tatashi zamuji dadinyi cikin kwanciyar hankali dannaga itama bahinjan du hankalinta yatashi da rashin lafiyarnan taka najip yaidari kafin yai magana wayarshi tayi kara yasaki wani irin murmushi yace Yar halak taki ambato kaga muna maganar sega kiranta Allah sarki nihar tausayi takebani yadauka cikinjin Dadi yaamsa wayar suka barke da Hira soyaiya du heedaya najinsu se hawayene yake tafita a idanunta du abin datakeyi suna kallanta takasan Ido sukaikamar basusan tana wajanba azuciyar najip jiyayi tausayinta yacikamasa zuciya masoyiyarshi nakuka dauriya kawai yakeyi yacigaba da hirar da yakeyi awayar cansukayi sallama yakashe wayar Yana murmushi Dr Abdul yace gaskiya yarinyarnan tana kokari gaba daya tabi tadamu arashin lfyarnan taka yauma nasan tana wajan aikine tacemin sunada mitin danhaka bazatazo yauba sedare danta itafa takwana awajenka ga girkegirken da take yomaka gaskiya yarinyar takwantamin arai Najip yake kawai yakeyi takasan Ido yake ta hararar Dr Abdul amjad inbanda dariyar mugunta da yakeyi ahankali baabin da yakeyi fuskar heedaya kuwa tajike jagaf da hawaye anahaka sukaji Sallamar wasu yan Mata susu biyu da wani namiji hannunshi dauke da kulolin abinci kala har uku sukuma ledojine dauke ahannunsu Dr Abdul yace Kai bayanzu kukagama wayaba kodama Kuna hanyane tace muna hanya banfada Masabane sonake nabashi mamaki sabo da yanda yadamu yau beganniba amjad yace my anty har kungama da wuri Haka tace aa kanina andagane se sati mezuwa bakaji dadin danajiba sabo da zankula da abin kaunata sosai takarasa wajan da najip yake tanawani kwarkwasa heedaya mutuwar zaune tayi takasa motsi nansukahau gaigaisawa da najip tace my king wannan abiccinfa gaskiya bazakaciba ganawa medadi nayomaka takarbi wanda heedaya ta zubamasa taajje agefe tazuba Masa Wanda takawo tafara bashi abaki shikuwa najip yabude baki yakarba heedaya batasan lokacin da tasa hannuta tadanne setin zuciyartaba cankuma tatashi da kyar tana tangadi kamar Tasha wani Abu tadau jakarta taihanyar kofar fita wake dasauri amjad yakira sunanta batasan lokacin da tabude kofar tazuba da guduba amjad ne yabita yaisaurin binta dagudu shima kafin yakarasa hartafice daga asibitin yanazuwa yaga tatari me adaidaita tahau suntafi dagudu yakoma cikin asibitin Inda ya ajje motarsa yanazuwa yaga najip da Dr Abdul awajan suna nemansu atare suka hada baki sukace inatake cikin tashin hankali amjad yace tatari meadaidata suntafi cikin daka tsawa najip yace hanyar Ina sukabi kokulashi amjad beyiba yashiga mota yaja da gudu yabar asibitin yabi bayansu najip tuburewa yayi shima seyabi bayansu kar heedayanshin tabata Dr Abdulne yaita rarrashenshi yace yajira amjad yaje yagani tukunna dahaka yashawo kanshi sukakoma ciki Amjad dayaje gida begantaba cikin tashin hankali amjad yakira Dr Abdul yafada Masa arude Dr Abdul yatahoshima yasamu amjad yayi tagumi acikin mota Dr Abdul yace Bata gida da gaske yace eh natsayane Naga kozata karaso Dr Abdul yace muje gidansu mugani kotanacan amjad yace to sukatafi gidan su heedaya har cikin gida sukashiga suka gaigaisa Mami tace yawajan kanwartaka heedaya lafiya takeko atsorace amjad yadago Ido Yana kallanta yabude baki zeyi magana kenan Dr Abdul yaisaurin cewa tananan lfy zamushigene muma mukatsaya mugaisheku Mami tace aikuwa kunkyauta mungode sosai sukayimasu sallama sukatafi sunafita kofar gida amjad yace yaumunshiga uku wajan Yaya najip Dan wlh inbaagantaba bazanyarda muhadu da Yaya najip ba Dan wlh tafiyata zanyi nabar garin harseanganta inbahakaba wlh bazamu iya da rigimarshiba kaga yanzu se wayoyinmu muka kashefa can Dr Abdul yaja dogwan numfashi yace mutafi gidanku amjad kotaje wajan mommy tinda tasan gidan amjad yace to muje mugani Allah yasa tanacan Dr yace ameeen Sunazuwa gidan sukayi fakindin motocinsu dagudu sukashiga ciki Hajiya naja'atu atsorace tamike tacemusu lfya meyafaru Haka kukashigo arude haka kunga yanda kukakoma kowa sukace bakomai mommy suka hadabaki sukace Inasu yasmeen tace tana daki itada Yar uwarta tashigo hankalinta atashe sekuka takeyi muntambayeta Dakar tafadamana batada lfyne nace Bari nakiraka tace aa waidaga asibiti take tabiyonan kafin najip yadawo daga aiki seyabiyo yadauketa ko amjad yakaita nace injikinma yaki bazatakomaba. Harseta warke setakoma kasan yarannan inba banba kusadasu bakula sukeyi da jikinsuba Dr Abdul yace hakane mommy sukaja wani dogwan numfashi atare Hajiya naja'atu tace kuje kudubata tana dakin yasmeen dudakai Dr Abdul yanzu kuka rabu da ita nitinaninama kamar cikine yakebata wahala Naga tarame Dr Abdul yaidari bece komaiba sukatashi sukatafi dakin dasuke tanajin dumaganar dasukeyi suna shigowa tatashi dagudu tashige bandaki yasmeen baki tasaki tanakallan ikwan Allah tace yaukuma su Yaya amjad din kikejin kunya kodai ta mommy cikine dake anty heedaya dasauri amjad yace mekikagani tace to anyi anyi taci abinci takici sejan zuciya takeyi nifa tinanina kamar wani abune yafaru amjad yace to yarjarida sarkin sa ido dabin kwaukwafi yace saura kitsananta biccike akanta dannasanki amjad yakalli Dr Abdul yace kaimata maganafa kasan halin yarinyarnanfa kasan Allah intasawa heedaya Ido dukanta zanyi danbaruwana Dr addul yasa dariya yace ai inkadaketa nikaiwa duka bazama tayiba nasan matata dajin magana yace masoyiyata zomuje waje zamuyi wata magana tace to tana kallan amjad tana dariya tatashi tabishi suna fita amjad yaje kofar bandakin yadinga Kiran heedaya Amma taki amsamasa sedayai tahadata da Allah tukunna tafito tazauna bakin gado tahada kaida gwiwa sekuka takeyi amjad yaitabata hakuri tadago jajayan idanunta tace amjad menaimuku kuka tsaneni Haka kukeneman kasheni daraina hukuncin da zakuyimin kenan tahaka zakuramawa Dan uwanku tahaka kukesan kasheni yanzu Dan adan baya kwuskure hardakai amjad danayarda dashi nadaukeka kamar Dan uwana najini abinda zakuhadu kusakamin dashikenan hardashi Dr Abdul din wlh bazancemasa yayaba tinda yazama makiyina baya kaunata Daman abakine kaiwai yakefada kamar gaske yakebani shawarwari yakemin fada yanunamin yadaukenin kamar kanwarsa tajini ashe bahakabane fadakawai yakeyi bakaunata yakeyiba shida abokinshi dakai amjad zakuhadu kuyankemin irinwannan hukuncin Haka zaku kasheni daraina Harda najip menunamin kauna yaushiyayimin Haka Daman Ashe danku wulacantani kakirani kafadamin yace nadafamasa abinci zakazo kadaukeni nakaimasa Ashe danku wulakantani kukasa nazo Dan Allah karkuyimin Haka karku kasheni da Raina bazan iya daukan wannan hukuncinba yamin tsauri dayawa tafashe da wani irin kuka shidai amjad hakuri kawai yake tabata yace Dan Allah kiyi shuru kar yasmeen tadawo taga kina kuka kotaji mekike fada Kinga kingama tonawa kanki asiri kiyi shuru kinji tadakamasa tsawa tace tashi kabar dakinnan wlh konarufeka da duka nahuce gabadaya akanka kainifa abokin tafiya nakenema yanzu tashi kafice kokaga aiki dacikawa amjad yace balefinki bane aimiki uziri kufa Mata inzaaimuku kishiya haukacewa kukeyi kome kukayi sedai aimuku uziri danbakwa cikin hankalinku Ni mamakinma da kikebani aibakyasan Yaya najip Akanwana dalilin Zaki tashi hankalinki Dan zaaimiki kishiya aimurna zakiyi zeauri Wanda takesanshi yakesanta kinsan shi so tsuntsune tashi yakeyi yakoma kanwani murna kawai zamuzo mutayaki tahauduba mezata dauka tadakeshi dashi cantaga wata kwalbar turare tadauko tabiyoshi dashi dagudu yafita Yana dariya sabo da bikinciki dawowa tayi tafada kangado tasa wani sabon kukan Dr Abdul nakomawa asibiti shida amjad kaitsaye dakin da najip yake suka shiga sukaga najip atsaye Yana niyar fita atare suka hada baki suna tambayarsa inazashi Cikin bacin Rai yace bansaniba saboda wulakanci shine zaku kashe wayoyinku dankarku fadamin gaskiyako nagane wlh bakwasanmu nida heedaya shiyasa kuke Mana Haka yanzu tana Ina kunganta kobaku gantaba danhaka kuka kashe wayoyinku kufadamin gaskiya Dariya Sukasa dukansu sukace munmuku uziri kaida masoyiyarka Dr Abdul yace yihakuri baban soyaiya munganta agidan su matata dankagane nafadama Haka tana wajan mommy tazuga Mata karya waibata dalfy itakuma mommy da abin dariya hartayanke hukunci waicikine da ita yakebata wahala Kuma mommy tace bazata komaba harseta warke Najip yakama kanshi yace nabani koma menene Kaine kajamin wlh dabakayanke wannan hukuncinba dahaka batafaruba nimakuma yau zanbarmuku asibitinku nagama rashin lfyar nawarke Nima wlh gidansu mommy zankoma bazan iyaba Dr Abdul yace kaganiko kome akai da jaki seyaci Kara wannan wannan bazetaba iya Jan ajinsaba baze kwatarwa kanshi yanciba kaje kome kagadama kayi wlh nagaji najip Kuma kasani komeye yakuma faruwa karkakara zuwA wajena kafadamin danba kulaka zanyiba Kamasani Jikin najip duyamutu da kalaman amininshi yakasa cewa komai Kareema cikin murna takira shaheeda awaya dan tafadamata haihuwar da tayi setaji bamuryar shaheeda bace ta mahaifiyar shaheedace suka gaisa kareema take tambayarta Ina shaheeda tace hm kareema kenan muna asibiti shaheeda tahaihu Bata haiyacinta dukudin hannuna yakare kema kinsan komai base nafadamikiba Daman yanzu nakeyin shawarar kiranki segashi kinkirani Daman kudi zanrokeki koke ko babarki kuaramin kafin nasamu zanbiyaku maganar danakemiki jini zaakara Mata bakudi ahannuna bansan yanda zanyiba wlh Kareema tace mommy wlh muma duhakan take bakudi ahannunmu Shawara zanbaki inzaki yarda tace inajinki yarinyata take kinsan gidan baban shaheeda tace eh nasani Tace to kije hargida inyana gari kibashi hakuri kifadamaasa halin da yarinyarshi take ciki duabinshi bazeki jininshiba Dole yatemaka Mata Tace hm zekuwa kulani kinsan saunawa naje wajanshi itama shaheeda kinsan saunawa taje wajanshi bekulataba seyanzu Kareema tace kidai gwada mommy in Allah yayarda zaadace metahaifa shaheeda Tace mace tahaifa Nansukayi sallama cikin faduwar gaba tatafi gidan baban shaheeda taci sa'a Yana gida New writer's Hakan Take *Husba'ahfama*😍❤🤩 *'Yar kwalliya*❤💋 👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠👠👠👠👠 💄💅 *HEEDAYA*💅💄 *(I KIRARI)* 👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠👠👠👠👠 Written by *Husba'ahfama* *IG officiall_husba'ahfama* Facebook *Real Husba'ahfama* Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama* 78-79 Dakyar baban shaheeda yasaurari mahaifiyar shaheeda seda amaryarsa tasa Baki sannan yasaurari metazo dashi tana fadamasa hankalinsa yatashi tsakanin da damahaifi se Allah kuma akace soyaiya ruwan Zuma arude dukansu sukatafi asibitin da aka kwantar da shaheeda sunazuwa yaga asibitin bemasaba yadauketa yakaita wani asibitin shaheeda batacikin hankalinta Batasan meakecikiba bayan angamamata duabin dayadace seda gari yawaye tadawo hankalinta mahaifinta tafara hada Ido dashi tazata mafarki takeyi setarufe idanta tana hawaye tanacewa daddy kayi hakuri wlh mundena bazamu kumaba mungane gaskiya kayafe Mana alhakinkane yake fama damu munbata maka arayuwa koyaushe nakwanta bicci kainake gani mahaifina kadawo garemu nasan nabarmaka abin kunya Kuma balefina bane lefin mommy ne itace batabani tarbiyi yanda addinin musulinci yatanadaba tazubamin Ido inaabin da nagadama komenayi dedaine awajanta dahaka nataso ko addini batadamu dayiba bereni takoyamin kaima batanunamin muhimmancinkaba arayuwataba seda duniya tagarani nasan darajarka itama Bata kyautata makaba balleni tasani naimaka yaumune awannan rayuwar mommy kincucemu kinagani Ina shayeshaye kinzubamin Ido wani lokacinma agabanki zansha bazakicemin komaiba azamanki na uwa nashigo da abokaina maza harcikin dakina bazakiyimin maganaba duda Haka Allah yakareni dayin Zina sedanai aure nafada sharrinta shimakuma takarfi akamin banacikin haiyacina tindaga wannan ranar nikuma nacigaba da aikatawa sakamakwan Wanda na aura bashi da lokacina Daman Kuma basona yakeyiba komenakeyi Mara kyau ko daddy kayi kokarin hanaha baka da ikwan hanawa sabo da anfikarfinka ta tsafi anriga andaure maka Baki dagabaya dabaka da hakki Allah yakwatoka daga sharrin mommy gashi dukinguji yan uwanki Nima kinsamin kyamarsu yan uwan daddyma kinsanmin kinsu azuciyata gashi yanzu sonake nainesa dake narasa inazani yanzukuma inakaunar dangina Amma bayanda zanyi tadada fashewa da kuka Cantaji ansa hannu ana sharemata hawayen dakefita a idanta taji muryar mahaifinta nacewa nayafemiki shaheeda Allah yaimiki albarka yadada shiryaminke kiyi shuruhaka ya Isa Kinga Baki dalfy dasauri tabude idanunta taga dagaske babantane tasa hannu tatabashi tajishine wani kukan murnane yakwace Mata suka rungume juna takalli gefe Dace daddy wannance sabuwar mommy tamu yacemata eh itama tanasanki Kullin setamin maganarki taimata yajiki tatemaka Mata tagyara jikinta tabata abinci taci mommy shaheeda nagefe sezare Ido takeyi dukunya takamata tintana kukan hartagaji sekunyar kanta takeji musamman da taga matar da tsohon mijinta ya aura tafita da komai kyau asali kudi gata dutafita gashi suna kaunar junansu tanayiwa mijin nata biyaiya du kunya tabi ta isheta tarasa Inda zatasa kanta Bayan shaheeda takwashi kwana uku a asibiti tawarware aka sallameta amaryar babantace tabawa daddy shaheeda shawarar sushige da ita gidansu tadau alkawarin zatabawa shaheeda kulawa Kuma tabashi shawara akan yakarbi shaheeda gabadaya daga hannun mommyta takoma hannunshi da Zama yaji dadin shawarar da tabashi danhaka ana Sallamarsu gidansu daddyta akashige da ita mahaifiyar shaheeda itakadai tashige gida da danasani azuciyarta dashawarar yanda zata shawo kan baban shaheeda yamaidata Yau sati guda da hauhuwar inuu wato magaji dangidan kareema kafin suna umma ba irin zagin dabatayiwa kareema ba dagori Danko wato magaji yaci zagi da alkaba I kalakala ba adduar dabatayiba kandan yamutu kogezau sema kamar lfy take karamasa gakukan tsiya yaran bayabarinsu suhuta darana ballekuma dare Haka suke kwana azaune sedai suyitayin gyangyadi tabi tadamu kareema kafinsuna tatakira us saurayin da yayimata ciki tacemasa yakawo Kayan barka da ragwan suna data gayamasa bebata amsaba da umma taji shuru arashin hankalin umma cewatayi kareema tabata us awaya tayimasa magana ranar sunan hakakuwa akayi umma takarbi waya tafara zanzaga Masa rashin mutunci takwasamu dedai ita taimasa tatass shima yaimata tatass tazageshi yazageta karshema cewa yayi tajawa kanta bazezo yaga danba yace tsohuwar banza wayagayamiki anayiwa shege hidima Kuma kicigaba da rainan yarona Kuma kisani inasan yarona Kuma dabakiyim cinmutunciba nayiniyar yiwa yaran hiduma Harda rago nainiyar yanka Masa amna yanzu kinjawa yarinyarki dakuma jikanki bazanyiba Kuma kisani soyaiya da hutawa nida yarinyarki yanzu mukafara kekuma kicigaba da yimana raino Kuma kokinfadawa kareema kotayi fishi Dani zata huce bazata iya rayuwa baniba nariga nasan da Haka kowajanshan Kayan mayema Dole tanemeni dukuma wajan Bata nakeshewa dakuma zuwa casuu danhaka bayanda zakiyi sedai kizubamana Ido bakinciki yakasheki tsohuwar kawai yakashe wayar Yabarta da waya ahannu Umma Batasan lokacin da taganta atsakar gidaba Seji akayi tafito tsakar gida tazube akasa tadora hannu aka takurma ihu dagudu su malam da su Mami dasuke daki sukafito danjin meyake faruwa lokacin kareema nabandaki batanan umma taiwaya da us itama dagudu tafito suna tambayarta meyake faruwa can kareema tatino da tacemata zatakira us tacimasa mutunci tace umma bacemiki karkikirashi kiyimasa maganaba kikyaleshi ninasan yanda zandashi nakarfi kome kikeso ahannunsa Kuma abba yace arabu dashi kar aimasa mgn Nan malam yahau salati yace yanzu nagane Inda zancan yadosa hauwa'u wlh bansan sanda zakiyi hankaliba kodayake barashin hankalibane wannan haukane tuburan seannemo Miki magani ko aimiki rukiya inaga Harda mutanan boye suke damunki gaskiya kincika mahaukaciya yanzu Dan Allah sirikan arzikima Wanda mutane suka sheda daaurensu bisa Sunnah yakake karewa dadu barekuma nabariki Wanda sabon Allah akatafka naso Ace yazo hargida yamiki duka danafi jindadi Allah yakara Miki mahaukaciya kawai Bari yaran da kareema tahaifa yayiwayo zakisha mamakina zakiga hukuncin dazanyanke Kuma bazan gayamikiba sedai kiga anayi danke bamutunbace kowa yakoma daki kurabu da mahaukaciyar Nan Sabo da bakinciki da rarrafe umma takoma daki taringayin danasani meyasa tatonawa kanta asiri harsu malam sukajiyota tinani tahauyi yaakayi tafita waje ganinta kawaitayi awajan su malam suntaru akanta tacikuka hartagaji saboda kunya da bakinciki ranar adaki tayini kareema ce metabata hakuri sabo da bakinciki aranar Adam da mansur sukakoma Abuja ba irin hakurin da Mami batabasuba sukace bazasuzauna bakinciki yakashesuba sehakura Mami tayi tabarsu sukatafi BAYAN SATI BIYU Alhamdulillah andade da sallamo najip daga asibiti Amma heedaya batasaniba ranar da heedaya tazo gidan hajiya naja'atu najip Kiran hajiya naja'atu yayi awaya yafada Mata tafiyar gaggawa takamashi zuwa america bazedawoba senan da sati biyu danhaka heedaya zatazauna awajanta harse yadawo tinda batadalfy kansannan tawarware hajiya naja'atu tace to Alla yakaika lfy kadawo lfy nantake tambayarshi yakira heedaya yafadamatako yace eh mommy tasani munyi sallam tace to taimasa fatan alheri takashe wayar Bangaran heedaya kuwa batasan komaiba danbawani Kira da najip yayimata yafada Mata seda hajiya naja'atu take tambayarta sunagaisawa sosai da najip kuwa tinda yayi tafiya in Ina tahauyi tace eh mommy muna gaisawa sosai yana cewama nagaisheku Yasmeen nawajan cikin mamaki tace anty heedaya shine Baki fadaminba abinma Yar hakace kafin tabata amsa hajiya naja'atu tace Kila tamantane kinsan itama balfyne da itaba america yatafi zeyi sati biyu yakusa dawowama gaban heedaya bakaramin faduwa yayiba tayi mamaki dajin maganar cikin karfin hali tatashi takoma daki tashige bandaki Tasha kukanta tawanke idanta Haka tadau dangana azuciyarta wani lokacin tanaganin Dr Abdul yakira Yasmeen awaya se itama tahau wayar karya azaman najip yakirata harfadawa Yasmeen takeyi najip nagaisheta shikuma najip kullin seyakira hajiya naja'atu sungaisa yadada tambayarta yasuke Yaune najip yakira hajiya naja'atu awaya yafadamata yauzedawo shigowar dare zeyi tasa amjad yadawo da heedaya gida danta dafamasa abicci tagyara gida hajiya tace seyamma heedaya zata dawo Yasmeen zata tayata dafa abicncin setataho dashi dantasamu saukin aikin tinda Bata dalfy tace najip gaskiya heedaya najinjiki gashi kamar tana cikin damuwa galaulayin ciki gashi tasa damuwa tafiyarnan dakayi aigara kadawo kakula damatarka gaskiya tadamu dakai gashi yarinyar nada kirki ko alhaji yabanta yakeyi nidai nayi Saar sirika tace hm Ni mamaki shakuwarku takebani yaran yanzu kenan bakunya mu mutananda muyi Mana mununa damuwarmu kan miji aga rashin kunyarmu dariya najip kawai yakeyi yaki cewa komai bayan sunyi sallama Yace mommy kenan bakisan meyake faruwaba dabaki wanna tinanin nacikiba nida koganin wajan bantabayiba bare harnashiga kike maganar ciki sedai nangaba in Ina darabo Wajan karfe biyar nayamma heedaya tashirya amjad yadawo da ita gidan mijinta karfin hali kawai tayi dazasu rabu dasu hajiya naja'atu Suma basuso tafiyartaba musamman Yasmeen dakomai tare sukeyi Haka sukarabu suna kewar juna shatara taarziki hajiya naja'atu tahadawa heedaya dazatatafi Dan taji dadin Zama da ita Da amjad yadawo da ita najip bayanan amjad ne yaciro mukulli yabude Mata gidan tashiga haryanzu fishi takeyi da amjad Dan batasan magana take hadasu shima yaga canjin fuska awajanta ita zarginta dasa hannunshi aneman auran najip Daman Dr Abdul baamagana haushinshi takeji sosai koyazo wajan Yasmeen batayarda su hadu dashi haka amjad yajuyo yabarta itakadai agidan kafin najip yadawo . New writer's Hakan Take *Husba'ahfama* 😍❤🤩 *Yar kwalliya* ❤💋 👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠👠👠👠👠 💄💅 *HEEDAYA* 💅💄 *(I KIRARI)* 👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝 👠👠👠👠👠👠👠👠👠👠 Written by *husba'ahfama* *IG officiall_husba'ahfama* Facebook *Real Husba'ahfama* Follow me on wattpad *@Real Husba'ahfama* 80-82 Najip bedawo gidaba sewajan magariba yanashiga falan yaji kamshin dayasabaji intana gidan sekanshin tiraran wutane yaketashi falanma yaga yacanja gaabinci anjera Akan daining table dasallama yashiga yaganta afalo Tasha kwalliya Dakar yatantaro hankalinshi yakaraso falan taamsamasa sallamar tataso tazo takarbi Kayan hannunshi tadurkusa harkasa taimasa sannu dazuwa yaamsa Mata cikin mamaki yacemata Kayan kisa nasawa afirij kiajje sauran akicin tace to yanashiga dakinshi yadaka tsalle yace yeee burina yafara cika Allah nagodemaka yauni heedaya Tayiwa magana taruwan sanyi batare da tamin rashin kunyaba shege Dr Abdul shawararshi tafara aiki yadafa setin zuciyarsa yace zuciyata zanmiki fada Dan Allah kijini kinji kibi shawarar da aminina yake Baki kobakibi dukaba kibi kadan kinji karki bamu kunya Dan Allah duabin danakeyi akan heedaya balefina bane lefinkine kinajin maganar aminina dasauri yashiga bandaki yadauro alwala yafito zetafi masallaci yaganta tafito daga kicin yacemata natafi masallaci seanyi sallar Isha zandawo gida tace to adawo lfy yace Allah yasa yatafi Yana farin ciki yaune Karo nafarko da abarkaunarshi taimai addu'a bazemanta da wannan ranarba arayuwrshi Heedaya tinda najip yatafi tashiga tinanin gyara zaman auransu da najip tahau tinanin yanda zatabashi hakuri kan abubuwan datayimishi gashi wani irin kunyarshi takeji inyadawo batasan dayanda zatayimasa maganarba cankuma tatuno da matar daze aura Yar boko mezuwa aiki wayaiyiya gashi ita ko makaranta batagamaba sedai tasan kotayaya tafi bahijja matar da ze aura kyau dakomai dakomai yanzu tanaji tana gani zeyo aure yakawo wata suzauna tare Kuma balefin kowabane lefintane tinfarko dataiwa najip munmunar fahimta databi komai ahankali dahaka batafaruba tintana magana azuciya har tafitofili tace mommy tacemin tafiya yayi ammani Banga alamar yayi tafiyaba Kuma gashi kowa yaganshi Yasan yanacikin kwanciyar hankali gawani kyau danaga yakara gakwalliya da yasha inaga bawata tafiya dayayi kawai yagaji danine yafadawa mommy yayi tafiya danyasamu lokacin sakewa da masoyiyarsa Kai najip bazedena sonaba koyayi aure danyarama abin da nayimasane yayi amma badan yanasantaba Kai abin da nayimasafa koyana Sona zedena Sona bakaramin rashin mutunci naimasaba kawai sedahau kuka Alamu taji anataba kofa zaashigo dasauri tagoge hawayan dayake zuba a idanta yayi sallama yashiga taamsa taga najipne tacemasa kadawo Tsayawa yayi beamsaba yanakwallan fuskarta wani irin kwarjini taga yayimata gawani kyau dataga yayi taimaza tasunkuyar dakai danwata irin kunyarshi takeji najip yace yanaga kamar kuka kikeyi tace aa bakuka nayiba yace ga idankinan yanuna yanzu kikayi kuka tace abune yafadamin a Ido yace sannu ko asibiti zamu konakira yayanki Dr Abdul yaduba idan naki dasauri tace aa abin yafita yadena ciwan yace to Alla yasawake cankuma tace andawo lfy yahanya mommy tace kayi tafiya yace alhamdulillah lfyklau sukayi shuru Yana tsayeshi bezaunaba itakuma tana zaune tasunkuyar dakai sewani nannoke kai takeyi bataso suhada Ido dashi shidu mamaki yakeyi kamar amafarki yakeganin abin dayake faruwa baagaskeba cankuma heedaya tace muje kaci abinnci yace to yaigaba seda yadade da fita sannan tafito tazuba masa abinci yafara ci sesanti yakezubawa cantaji yace godiya nake kanwata gaskiya kunyi kokari kannena wannan girki Haka Baki heedaya tasaki tanajin ikwan Allah yau itace kanwarshi Kuma idanta haryaciko da hawaye batasan hawaye yafara zuba afuskartaba najip yace gaskiya abinnan daya fadamiki a Ido yana damunkifa kiga yanda hawaye kefita a idanki batabashi amsaba seda yakama hannunta yagirgiza Sannan tadawo hankalinta yace bakiji menaceba yadada maimaita mata tace eh Amma dasauki seci yakeyi gaskiya kun iya girki mommy tafadamin keda Yasmeen zakuyi zauna kema kisa kici tace nariga naci tindazu yace to anahaka Kira yashigo awayarshi yana dubawa yahau murna yanasane yadago wayar dantaga sunan mekiran sunan datagani yadaga Mata hankali hotansune shida bahijja afuskar wayar sunyi kyau sosai dauriya kawai takeyi tana tsaye awajan Yana daukan wayar suka barke da Hira canyadago Kai yakalli heedaya yace kanwata zauna Mana karkafarki taiciwo Kama hannunta yayi yazaunar da ita takarajin yanacewa zakicine girkin kannanmune zakici to bakomai rabin Raina zanci amadadinki takarajin yace to Bari nabata kugaisa yajuyo yace kanwata anty kice tace abaki kugaisa lokaci guda yaga tashin hankali da bacinrai afuskarta da zantsarkishi idanta yakada yayija shima seda gabanshi yafadi Batasan lokacin data fusge wayar daga hannunshiba tadokata da bango tatarwatse akasa tayiwa daining table din gabanta wani wawan duka seda abincin gaban najip yafado kasa tanawani irinhuci taimai wani irin kallo koshi bakaramin tashin hankali yashigaba yatsorata sosai lokaci guda muryarta tacanja tacemasa wannanma kadai ya isheka kafin kukaini bango nasankuma kagane menakenufi inkaso kakuma konace kukumamin wanna rainin hankalin Kuma karkamanta kasan kowacece heedaya tashige tabarshi awajan yakasa cemata komai azuciyarshi yace nine bani da gaskiya ninajawo Haka tafaru yace Kai Dr Abdul ma wanilokacin seahankali karyazo dagabaya yabatamin shiri Heedaya nashiga daki tarasa meyake Mata Dadi cantatino da wata shawarar takira yasmeen awaya bayan sungaisa heedaya tace kanwata Dan

Chapter 17 of 21