Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
a shammace ta ya kifata kan gadon. Da sauri ta juyo zatayi magana ta mak'ale can kasan makoshin ta ganin Asad ya rankwafo da kansa saitin nata suna kallon juna. Wani irin yawu ta had'iye k'irjinta na harbawa ta bud'e bakin ta dake rawa ita kanta muryar ta rawa take tace “me ka ke yi haka?” D'an bakin ya zubawa ido kafin ya mayar da idansa cikin nata yana sake sunkuyo da fuskarsa wajen tata har tsinin hancin su na had'uwa iskar bakin sa na dukan nata yace “wannan shine kissing” Ko kafin tayi wani yunk'uri ya sauke leɓen sa kan nata da wani irin slow and sexy move. Wai idan Ajwa kaman wacce tayu gamo sake zareshi tayi tana k'ok'arin kawo hannu ta rusheshi ya rik'e hannu cikin nasa ya danne kan gado. Kanmame bak'in tayi tak'i bashi damar da zai shiga cikin bakin. Hannun nata ya had'a waje d'aya rike da hannu d'aya ya saka d'aya hannun ya kama hab'arta ya d'an matse kumatunta yanda dole babu shiri ta buɗe bakin zatayi ihu, ya samu dama ya wani tura harshen sa can cikin bakin da wani irin deep and sensual move. Yanda ya had'e bakinsu nasu yana bashi wani irin tsotsa sai ka rantse zuke kurwanta zaiyi. Tun Ajwa nata shure-shure da k'ok'arin kwace kanta sai gata saida jikinta ya sake gaba d'aya saboda yanda yake kissing d'in nata is so deep and erotic. Saiga numfashi Ajwa ya fara fita da sauri da sauri k'irjinta na buguwa kaman zuciyarta zata fito waje. Wani irin zukan harshenta da ya yi cikin bakin sa bata san sanda wani d'an k'aramin moan ya fito daga can k'asan mokashin ba ta hannunta suka harba da kansu suka kama k'afad'un sa idanuwanta suka maida kansu suka rufe. Gaba d'aya zuciyar ta da jikinta su raba kansu. Zuciyarta ta tsani abunda ke faruwa amma jikinta na bashi reaction. Yanda y'ar k'arar nata ya yi vibrating cikin bakin yasa shi sakin wani uban gurnani yana sake juya kai gefe bakinsa ya sake lumewa cikin nata. Wannan k'aran yana so yaji ta sake wannan k'ara. He wonders wane irin sexy sounds zata dinga bayarwa idan yana bata pleasure. Numfashin da taji gana barazanan daukewa ta buɗe ido da sauri tana dukan k'irjin sa. A hankali ya saki bakin yana jan leben ta na k'asa ta kuwa wani fisgo numfashi da k'arfi kaman mai Asmah. D'an murmushi ya yi yana kallon bakin daya sake jaa ya zama so oily. Nashi bakin ya lashe saboda gardi da wani irin zak'i da bakin nata yake dashi da kamshi da yake kaman flower. Saitin kunnenta ya kai baki a hankali yace “kin gani. This is a kiss” Firgigit ta tashi zaune sai kuma ta rushe da matsanancin kuka ta sauka daga kan gadon a guje tayi banɗaki. Da kallo ya bita yana murmushi ya girgiza kai shima ya fice daga d'akin. Saida taci kuka ta koshi sannan tayi wanka ta fito ta shirya can riga da wando three quarter. Kayan sunyi mata kyau duk da ba wani kwalliya tayi ba. Zama tayi gaban mudubi ta tsurawa kanta ido musamman leɓen ta har yanzu suna nan da d'an ja. Ta rasa abunda yasa zafin da take ji a kansa ba kaman yanda take ji ba kwana biyu. Numfashi ta sauke ta kai hannu ta shafa leɓen nata. Tabbas he's one he'll of a kisser don ya iya sumbata. Ki duba kiga duk zafin ranta saida ta bada kai. K'arar wayan ta ne yaja hankalin ta miƙe ta koma bakin gado ta zauna . Sunan Mom data gani jikin wayan yasa ta d'aga da sauri tana d'an kwabe fuska irin na shagwaba. Tana jin muryar Mom kuwa ya ratso wayar ta hau kukan shak'iyanci. To bata sake jin motsin Asad ba sai bayan ta shige d'aki bayan ta gama cin abinci ta haye gado tana k'ok'arin kwanciya taji motsin Shigowar mota gida5. Ashe tuntuni ya fice. Farin cikin da take ciki sakamakon wayan da sukayi dasu Mom daz'u da sanar mata da sukayi zasuzo gobe, yasa bata bari tunanin Asad ya dameta bare tayi fargabar jin motsin sa da tayi. Ita Allah-Allah take gari ya waye taga su Suliem. Bargo ta ja bayan ta gama Addu'a ta kwanta ranta tas. Washegari k'arfe bakwai ta mata cikin kitchen. Tayi mamaki data ga kayan abinci birjik ba kaman jiya da safe ba. Sosai ta hau girke-girke Sam ko kad'an batayi tunanin rashin jin motsin Asad ba. Saida tayi girki wajen kala biyar da drinks duk ta juye a kula sannan ta wuce d'aki don tayi wanka. Lokacin data fito wajen goma da rabi. A gurguje ta shirya cikin wani Ash less d'inkin doguwar riga daya sha stone. Gashin kanta ta tufke shi tsak'iyar kanta ta saki jelar ya sakko bayanta kan ta kashe masa d'auri irin na ture kaga tsiya. Yau harda y'ar kwalliya tayi ta shafa d'an janbaki da kwalli a ido. Ga simple sark'a data sa da d'an kunne silver. Sosai tayi masifar kyau ita kanta sai kallon kanta take cikin mudubi tana murmushi. Tana fesa turara saiga horn motoci na shigowa gidan. Tuni ta wancakalar da turaren ta fito a guje. Tana fitowa su Mom na fitowa daga mota abun mamaki harda Babaah. Aiko ta kan Babaah batayi ba ta fad'awa su Mom a guje ta d'ane tana dariya mai had'e da kuka. Da kyar suka iya janyeya suna dariya gana d'aya suka rankaya ciki banda Asad daks jingina jikin motar sa ya harde hannu a k'irji idanaa kur kan Ajwa da tayi masa wani irin masifaffen kyau. Dama tana dariya haka?. Yana kallo suka shiga gida da alama bata ma lura shine ya d'auko su ba. D'an murmushi ya yi ya kai hannu cikin gashin ya mutsa. Duk wannan action da yake kan idon Babaah dake tsaye gefe bai bisu ba. Ji yake kaman yaje yarungume Asad d'in saboda wani irin kyau da ya yi masa da girma. Sai yaji wani irin kishi ya rufeshi idan ya tuna yanzu haka ma ko shegiyar yarinyar can ta fara sanin zak'in sa. Y'ar kwafa ya yi lokaci kad'an ya rage ya cika burin sa Asad ya zama nashi na har abada. Da kyar ya ari jarumta ya matsa kusa da Asad d'in yana d'an murmushi da ba bai kai zuci ba. Saida ya matso Asad ya lura dashi ya d'an gyara tsayuwar sa yana kallon sa. “tsayuwar me ka ke a nan kaida gidan ka? Muje daga ciki ko?” Dafa k'afad'ar Asad d'in ya yi yana d'an murmushi. Bai musa ba suka shiga. Duk sun baje a falo sai raha ake kowa yana cikin farin ciki musamman Ajwa data hana Mom da Suliem sakat kaman zata koma cikin su. Nonna da Ammi sai tsiya suke mata. Idan kowa ya lura da yanda Ajwa tayi banza da Babaah bayan gaisheshi da tayi to duk sun zab'i kar suyi magana ne. Asad bayan sun gaisa way wuce d'aki. Saida aka ci aka sha sannan suka yi sallah azahar data gabato kafin su sake baje falon aka cigana da hira. Nonna da kanta ta kwalawa Asad kira ya fito wai kar ya yi surukanta da ita. A kunyace ya zauna a falon yanzu ya chanza kaya zuwa doguwar jallabiya. Aikuwa Nonna da y'an matan falon suka hau yi masa tsiya su Baffa na kareshi ,shi dai banda murmushi babu abunda yake. Tana can gefe dasu Suliem suna ta hira sai kwasar dariya suke. Unexpected kaman ance ta d'aga kai suka had'a ido da Asad da shima ya d'agowar sa kenan. Wani irin kallo ya mata da taji gab d'aya tsigar jikinta ta tashi. Wani yumm taji jikinta ya d'auka. Da azama ta d'auke kai da sauri k'irjinta na harbawa. “kama ci abinci kuwa? Ke Ajwa kin bashi abinci anya? Kuma shikenan dan munzo sai ki manta da mijin nawa?” Nonna ce tayi magana tana kallon Ajwa data sunkuyar da kai k'asa. “tashi maza ki kai masa abinci. Jeka d'aki Asad zata kai maka abincin can nasan nan zaka takura” Bai musa ba ya mik'e a nutse ya yi d'aki. Duk wani action dake faruwa kan ido Babaah musamman ma kallo da sukayi wa juna. Zuciyar sa kaman zata tsinke tsabar bak'in ciki. Ga Nonna ta kara k'arawa abun wutar fetir. Menene na wani cewa yaje d'aki zata kai masa abinci? . Sai da Nonna ta sake d'an buga mata tsawa sannan ta miƙe a d'an kunyace tana k'unk'uni. Daga Mom harsu Ammi murmushi suke suna hamdala musamman ma Mom. Dan zaman da tayi yanzu ta fuskanci y'ar ta Ajwa na cikin kwanciyar hankali. Har yanzu babu wanda ya sanda sakin ta da Babaah ya yi. Tana jira sai ranan data d'auka yazo zata saki wannan bomb d'in saboda ma kar suce zasu sulhuntasu kafin su koma Saudiya. Koda ta karyo kwana rike da tiren jatayi ta tsaya tana kallon kofofin. Banda nata d'akin bata san wanne ne nashi d'akin ba.Ga mamakin ta sai taji an buɗe k'ofar dake kallon ta ta. Saida gabanta ya d'an fad'i ganin ya leko kaman yasan tana tsaye a wajen. Da kai ya nuna mata cikin d'akin ya juya ciki . Saida ta d'auki wajen sakan biyu sannan tayi jarumta ta shiga. D'akin har yafi nata girma da had'uwa. Kan kujera ta same shi a zaune ya kafe k'ofar da ido. Da sauri ta matsa gaban center table dake gaban kujerar ta ajiye tirin ta juya da sauri zata fice. Tana kai hannu jikin k'ofar shima ya kawo hannu ya rike nata. Gaban Ajwa ya k'ara bugawa da k'arf. Wai meke damunta ne na fad'uwar gaba kwana biyu?. Tana jin yanda ya matso bayanta sosai ya kawo bakinsa saitin kunnenta “gudun duk na menene? Menene ya rike bakin tsiwar?” Murya na rawa tace “ka matsa na wuce” “no” Sai gaba d'aya ya rungumets ya had'ata da k'ofar. Ta shiga uku. Rawa k'afafuwanta suka fara ta fara kici-kicin tureshi, amma da yake jikin ba d'aya ba ta kasa. Numfashi taji ya fesar cikin wuyanta kafin yace da wata irin murya can k'asan makoshinsa “yau a nan zamu kwanta saboda bak'i” Dan ragowar k'arfn daya rage mata ta tattaro ta turoshi da k'arfi ya yi baya. Juyowa tayi ta watsa masa harara “abun naka kuma ya fara wuce gona da iri. Kar kayi tunanin ko dan saboda akwai mutane a gidan zan bari kamin duk abunda kaga dama. Da dani ka ke kwanciya ko d'aki d'aya muke kwana? Mtsw ” Ta juya da sauri ta fice kafin yace wani abu harda d'an gudun ta. D'an murmushi ya yi a fili yace “we will see” Tana fitowa ta d'an gyara nutsuwar ta saboda yanda zuciyar ta ke harbawa da sauri. Babu wanda ya lura da fitowar ta sunyi nisa ana ta hira da dariya inka cire Babaah da duk nutsuwar sa da hankalin sa na kan hanyar corridor d'in tun b'acewar Ajwa. Ji yake kaman ya b'ace a gurin ko yaga abunda ke faruwa can d'akin. Koda ta fito ma ido ya zuba mata harta samu waje ta zauna sam baiji maganan dasu Abba ke masa ba na su tafi suje su kama hotel. Saida Baffa ya sake kiransa sannan ya d'an firgita zaiyi magana saiga Asad ya fito kaman yasan hukuncin da zasuyi kenan. Saida ya yi da kyar har Nonna tasa baki sannan suka yarda ya kaisu can wani b'angaren dake boye cikin gidan wanda ya yi sa musamman saboda kansa da shak'atawa. To su matan suna nan zaune falo har wajen goma musamman su Ajwa dake ta zuba ko gajiya basayi. Saida Nonna ta korasu sannan duk suka ta wuce dak'unan da suka ajie kayan su. Ajwa da Suliem da Nuriyahh da Reemah d'akin ta suka yada zango. Ita ta fara yin wanka kafin sauran su shiga. K'aramar riga ta saka ta barci ja data tsaya mata iya giwa, mai irin hannun na bra da gidan bra sai pant nata tabi lafiyar gado ta kwanta suna cigaba da hira da Suliem. Kaman daga sama sauga Nonna ta fad'o d'akin. “au kaga shak'iyanci? Nan ki ka zo ki ka kwanta? A nan ki ke kwanciyar da?, zaki tashi ki fice daga d'akin nan ko sai ranki ya b'aci?” Da d'an mamaki Ajwa tace “naje ina kuma Nonna? Nanne fa d'akina a nan nake kwanciya? ” “Maza tashi ki bar d'akin nan ko yanzu na buga miki sandar nan. Iskancin banza da wofi” Tana kumburi ta miƙe fuu su Suliem sai dariya suke shek'awa. Ko mayafi Nonna bata bari ta d'auka ba ta korata waje tana bala'in su ba haka sukayi ba zamanin su ko gaba waye nunawa miji kulawa suke da bashi hakk'in sa. Tana fitowa Nonna ta maido k'ofar ta bugu da k'arfi tana cewa “Na sake ganin k'afar ki a d'akin nan yau. A nan ma zan kwanta” Ita mamaki ma Nonna ta bata ta hangame baki tana kallon k'ofar sai kuma tayi kwafa zata juya ta wuce falo sai ji tayi kawai an fisgota ta fad'a d'akin sa. Baki ta buɗe zatayi ihu ya wani had'ata da k'ofar ya matse ya tura bakinsa cikin nata da wani irin mayunwacin kiss kaman zai cinyeta. Duk yanda take ta kaucewa saida ya damki harshenta cikin nasa. Ji tayi kaman zuke mata ruhi zaiyi. K'afafuwanta gaba d'aya suka saki ta tafi luu ta zuba kasa ya bita yana cigaba da haukata da wani irin mahaukacin kiss. Abunda Ajwa bata sani ba lokacin da Nonna ta hankadota waje shima Babaah ya sawo kai cikin falon ko me yake nema Allah masani. Hayaniyar da yaji daga can corridor yasa ya matso bakin gurin ya tsaya yana jin Nonna dake ta yiwa Ajwa tijara. Shi dama yasan zata aikata shi yasa zuciyar sa ta kasa nutsuwa ya saci hanya ya fito. Duk abunda ya faru kan idansa da yanda Asad d'in ya buɗe tashi k'ofar ya fisgi Ajwa cikin d'akin sa Babaah ji ya yi kaman zuciyar sa aka cisge. Dan saida ta tsaya chak na y'an sakanni. To ku fara shirya zama don yanzu tafiyar tamu zata fara ZAFI.! 𝗧𝗔𝗨𝗥𝗔 𝗕𝗜𝗬𝗨 ®𝐀𝐬𝐡𝐚𝐧𝐭𝐲𝐥𝐮𝐯 /No edit! 【Pg27&28】 Yanda jikinta ke rawa haka shima nashi. K'ara kwanciya ya yi kan k'irjinta kaman wanda ke son hade k'irjin nasu ya zama abu guda. Wani irin gurnani Asad ya saki yana k'ara tura harshen sa can kasan mak'ogaronta kafin ya janye a hankali saboda jin yanda take ta kokawa da numfashi. Tsabar yanda ya nutsa bakinsa cikin nata daya cire saida ya d'an bada kara ta pop sound yawun ta da nashi ya biyo gefenta bakinta. Maimakon ya bar yawun ya wuce sai ya saka harshe ya lashe tun daga harabarta har wuyanta yana sotsa da d'an cizon wuyan kad'an yana bata sheda wanda turawa ki kira da Hickey. A guje ta buɗe idanuwanta data kankame tana fisgar numfashi da kyar saboda saukan leɓen da taji saman k'irjinta. Bata san sanda ta kai hannu ta kama kanshi ba tan girgiza masa sai shar ga hawaye sun biyu kuncinta. Ido a rine yake kallonta da murya a dashe can k'asan mokashi yace “in bari?.” Sake d'aga kai tayi da k'arfi hawaye suna gudu kan fuskarta. Ko ita bata cika tab'a k'irjinta ba sai in ya kama wajen wanka ko wani abu makamancin haka. Ana ganinta haka amma tana da matsanancin kunya shi yasa dataji ya sumbaci saman boob nata daya hauro saman rigar ta firgita matuk'a. Numfashi yaja a tsarke ya yi d'an yunk'uri kaman zai tashi sai kawai taji ya tallafe k'asan k'irjinta da duka hannun sa. Zabura tayi a guje ta kawo hannu ta buge hannun sa da d'an tsoro murya na rawa da d'an k'arfi tace “wane irin iskanci wannan? ” Mamakin zaburar da tayi ya yi saida ya yi y'ar dariya ya kalli k'ofa kafin ya mayar idansa kanta yace “iskanci? Kina so na nuna miki menene ma'anan shi?” Wani irin harara ta watsa masa ta miƙe fuu duk da uban rawan da jikinta yake. K'ok'arin sake ficewa take sai taji chak anyi saman da ita kafin taji anyi wurgi da ita kan kado. Aikuwa Ajwa ta saki ihu da k'arfi saboda firgici saida Babaah dake tsaye jikin k'ofar yaji wani irin jiri ya kwashi Babaah ya zube a gurin tim sai kuma ya rarrafa jiki na rawa ya bar k'ofar zuciyar sa na barazanan daina aiki. Kafin Ajwa tayi wani yunk'urin tashi Asad ya mata rufa gaba d'aya da katon jikinsa. Sosai kuwa ta kamashi da dambe suka hau kokawa kan gadon sai dariya yake saboda wani irin nishadi da yake jin kansa da rabon daya ji irin sa ya manta. Saboda haushi kuka ta fashe dashi tana cigaba kai masa duka. Saida yaga alamun gajiya tattare da ita ya shammace ta ya kama hannuwan nata ya had'e cikin nashi ya danne su saman kanta. Hakan da ya yi kuwa sosai ya sake saka mata tsoron sa suka zubawa juna ido ta d'an duhun hasken fitilar daya haske d'akin. Iska ya d'an fesa mata kan idonta tayi saurin rufe ido hakan ya yi daidai da saukan leɓen sa cikin nata. Yanda yake kissing nata very gently bata san sanda ta buɗe bakinta ya samu daman tura harshen sa cikin nata ya kama yana juyawa da wani irin erotic move. Ita kanta in ance ya akayi bazata iya fad'an yanda ta saki jiki ba har ta fara maida masa martani. Murmushi ya yi cikin bakin nata ya yana sake tura harshen sa kafin ya janye ya fara bin tun daga gefen bakinta zuwa wuyanta yana kissing. Numfashi ta ja ta fesar jikinta na rawa saboda harshe da taji ya saka tsak'iyar k'irjinta ya lasa har zuwa cikinta duk da akwai riga. Ta saman rigar taji ya d'an kama fatar cikin ya d'an ciza daidai saitin cibin ta. Bata san sanda hannu ta sukayi shooting ba cikin gashin ta rik'e da d'an k'arfi. Wani irin abu taji ya tsarga mata tun daga yatsan k'afarta zuwa kwakwalwar ta. Me kenan? Me yake faruwa da ita ne? Me yasa jikinta ke masa reacting?. A zabure ta yunk'ura zata tashi zaune saboda iska dataji ya fesar saman mararta. D'an d'agowa ya yi ya kalleta ganin yanda duo ta rikice. Bai manta da she's on her month ba don tsaf ya karanci tsoron dake tattare da ita. A hankali ya haura ta koma ta kwanta k'irjinta na cigaba da harbawa sosai. Kwantowa ya yi sosai kan k'irjinta kaman zai maida su abu guda suka sake zubawa juna ido. A hankali yace “are you sacred?” Bata bashi amsa ba sai yawu data had'iye ya dan sake murmushi yace yana kallon bakinta “don't worry. Babu abunda zan miki afterall nasan har yanzu kina month naki, but you have to help me” Ida ta d'an zaro tana kallonsa don bata fahimci me yake nufi ba. Ji tayi kawai ya kama k'afafuwanta ya ware su kafin ya sake kwaciya jikinta ya harde kafan nata bayansa. Wani irin yum taji kunya duk ya ishata babu shiri ta fara k'ok'arin kwace k'afarta ya d'an mata wani kallo da wata irin murya yace “stop moving your making it worse ” Da farko bata gane me yake nufi na saida tajin ya wani irin had'e k'ugunsu waje d'aya ta zabura zata kwace jikinta ya mayar da ita ya danne kan gadon. Innalillahi ta shiga uku menene haka? Sosai ta masifar tsorata da abunda taji k'irjinta kuwa kaman zuciyarta zata fito waje. Jin yanda k'irjinta ke racing ya dan d'ago ya kalleta tayi wani wuki-wuki da ido. D'an murmushi ya yi yana jan numfashi yace da dashashiyar murya “relax. Babu abunda zanyi miki” Sam maganan sa baisa taji sassauci ba ta tayi saurin maida idonta ta runtse da k'arfi. Kyakkyawar fuskarta ta zubawa ido yana tasbihi cikin ransa. Tabbas ance d'an hakk'in daka raina shike tsule maka ido. Sunkuyo ya yi a hankali ta sumbaci goshinta ,kan idonta da kuma tsinin hancinta kafin ya d'an karkatar da kai ya sake had'e bakinsu da wani irin slow French kissing yana sake danna marar shi cikin ta ta. Duka hannuwanta tasa ta dafa k'afad'un sa tana k'ok'arin kwace bakinta don wani irin nishi ne can k'asan mak'ogaron ta daya hanashi fitowa. Fara goga jikinsa ya yi cikin nata a hankali still yana cigaba da kissing nata kafin ya fara dry humping da k'arfi kaman wanda ya shige. A guje ta kwace bakinta daga nashi ta saki wani irin deep moan da gasps da suka fito daga can k'asan mokashin ta. Maida kansa ya yi cikin wuyanta yana cigaba da tsotsa yana gurnani da k'arfi kaman wani zaki. Yau ta shiga uka meke faruwa da ita. What is this feeling da take ji tun daga tsayan k'afarta zuwa kwakwalwar ta?. Ji take kaman marar ta zata fashe saboda wani azababen fitsari daya ziyarce ta lokaci guda. D'an ihu tayi jikinta na rawa tana k'ok'arin rike hannun sa da taji ya damki k'irjinta da wani bala'in gudu kaman zai cisgesu. A take kuwa fitsarin da take riƙewa ya kwace ta saki wani irin k'ara jikinta na karkarwa. Yanda tayi ya kaishi on edge shima ya saki wani uban gurnani cikin wuyanta yana k'ara matseta kaman zai b'allata. A tare zuciyoyinsu ke bugawa Ajwa ta ware ido tana kallon silin don yanzu da hankalin ta ya dawo jikinta ta san cewa ba wai fitsari ne tayi ba. Wayyo ina zata sata kanta? Wannan gangar jiki nata yana yaudaranta ina ma tana da iko a kansa kaman yanda take da zuciyarta. Tana ji ya sake d'an kissing wuyanta kafin yaa mirgina gefenta tayi saurin maida ido a guje ta kulle. Sautin murmushi sa taji kawai tasan kuma ita yake kallo. A kunyace ta ja bargo ta rufe har kanta kafin ta juya masa baya. Still taji ya sake d'an murmushi mai kaman da y'ar dariya kafin taji ya rungumata ta baya. Duk yanda take son kwace kanta tsananin kunya da takaicin kanta ya hanata motsi tana ji har ya yi barci numfashin sa na sauka gefen wuyanta. Da kyar ta iya samu itama barcin ya d'auke ta. Wajejen asuba kuwa tana jin motsin tashin sa tayi likoma saida taji ya sauka ya shige banɗaki ta tashi a guje ta fice daga d'akin. A kunyace ya shiga d'akin ta sao ta iske duk barci suke. Ajiyar zuciya ra sauke ta shige banɗaki a guje tayi wanka ta fito ta haye gado kusa da Suliem ta kwanta. Tana kwanciya Suliem ta farka Ajwa tayi saurin rufe idonta don gani take da zarar sun kalleta zasu san abunda tayi. Kallo d'aya Suliem ta mata ta miƙe ta shige toilet. To Suliem bata dade da shiga ba suma sauran suka tashi duk Ajwa na jinsu suna ita kuma yaushe ta shigo?. Saida duk sukayi sallah sannan suka sake buɗe shafin hira. Ita kam juyawa ta sake yi tana sake jan bargo ta kasa cire tunanin abunda ya faru daga kanta da kuma idonta. Koya ta rufe ido hango kanta take tare da Asad. A hankali ta kai hannu ta shafa leɓen da take jinsa ya sake wani laushi da sulbi tsabar tsotsan su da Asad ya yi. Ta fuskanci shi mutum ne mai son kiss. Tana jin Nonna ta shigo tana cewa yaushe ta dawo d'akin Suliem tace mata da Asuba. Kwafa Nonna tayi tana cewa “aikuwa da nan ta dawo ta kwanta da nayi mugun sab'a mata. Ku tashi kuje ku d'ura mana abinci tunda ita barci take” Tana jinsu suka fice. Saida suka yi wajen minti biyar da fita sannan ta sauke ajiyar zuciya ta tashi ta shirya cikin doguwar riga ta fito tana ta zuba sassanyan kamshin. Bata yarda ta kalli k'ofar Asad ba ta wuce da sauri ta fito falon. Tuni su Mom suna zaune suna y'ar hira a kunyace duk ta bisu ta gaisar suna amsawa fuska a sake banda Nonna data kafeta da ido kaman mai son gano wani abu. Da sauri Ajwa ta

Chapter 12 of 15