Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ido tayi murmushi tafice

Suma su shalele sukayi cikin Dakin, suna shiga sajida ta Daka Mata duka tace wallah idonki biyu malama
Bawani basaja da Zaki mana
Ku Gama soyaiyar adaki kiwani rufe ido ke me bacci

Shalele tace a a sister kibar uncle Dina yasakata ya wala

Sajida tace haka Nima wallahi kibar uncle Dina yahuta ehe

Tace eh naji

Safah ta miqawa Samah wayarta tace ga wayarki nan, Iya masifa, sai ihu kike bakya sonsa gashinan daga zuwansa kinyi luff dake, Dana sanima shina Kira tun farko

Itade Samah tana jinsu takasa dagowa ta kallesu🤣🤣🤣


********

Washe gari me gyaran jiki tazo tun safe, take ta musu, dole shalele sai izni ta nema a school, kuma dayake ma satin karshe ne exam zasu fara ba'a hanata ba

Anty jiddah dakanta take hada musu ingantattun magunguna sunasha
Wani kuma taje tasiyo musu

Yau ma me gyaran jiki tatafi duk suna zaune afalo suna kallo, ayaz na gefe wayarsa tayi qara yadauka yafita

Gaba dayansu sun sauya, sai sheqi suke, musamman shalele, Har wani shining take jikinta kamar ka latsa jini yafuto, anty jiddah tazauna a gefensu tahada musu komai tabasu
Babu Wanda yayi musu kowa ya karbi nasa, sai shalele tace mama ni wannan jiqe jiqen wallahi ya isheni, bawani dadi ne dasuba kekuwa kin dage kullum saikin bamu 😣😣

Anty jiddah ta kalleta cikin ranta tace a a haneefa kinzo da bidi'a🤣🤣yanda qanina yakashe wannan uban kudin ai dole na zage nagyaraki kada raini yashiga tsakani

Afili kuma saita daure fuska tace ke bansan shirme, karbi ki Shanye ni

Haka ta karba dole ta Shanye tanayi tana rintse ido

Washe Gari ma haka tatura wa wata qawarta kudi, aka hado musu kazar amare, kowa Dai Dai, wannan Karan Kam Dukansu ba Wanda baiyi mita ba
Kowa fada yake shi bazai Iya cinyewa ba
Anty jidda tace wallahi bazasu sata asarar kudin taba saisun cinye

Aranar de Har yamma haka sukaita fasin fasin da kaza, idan ka ajiye taka da nufin anjima ka qarasa kana dawowa idan kabude zakaga anqarama 🤣🤣kaima saika dauke ka jefata Ata wani 🤣haka sukai tayi, daga qarshe de dolansu suka cinye


********

Ango kasha qamshi, shazali sai wani farin ciki kake kakusa aure

Ajmal banason wulaqanci kaji ko, Kai Baka kusa auren ba?

Ahha nakusa mana, aini nine ma nakusa aure, Har na matsu akawo min amaryata mu bare junaanmu aleda 🤣🤣

Ku bare junanku aleda kokuma kayiwa yar'mutane aika aikaba

Aaa haba shazali, babu wannan atsarina, kainifa ayanda nakesan sajida, kai kasani basai nafadama ba, bazan Iya cutarta ba

Haneef yace hakane

Yauwa Wai shazali na tambayeka, A'ina Zaku zauna ne?

Kafada yadaga yace banaso muzauna agida gaskiya, but banji su daddy sunce komaiba Akan maganar wajan zama

To ai part dinka baida matsala shazali, ni a ganina nanma ya isheku

Murmushi yayi, dimple dinsa suka loba, yanuna kansa da hannun sa yace ni in zauna anan gidan? Haba Ajmal ai nafisan gidanmu daban, babu me takuramin

Babu me takura maka kokuma kafison gidanku daban dankaji dadin kashe yar mutane?

Haba Ajmal wanne irin kisa Kuma Ana zaune lafiya, kaima kasan yarinya ce Saida lallama, infact ma ni bansan wajanba wallahi

Murmushi Ajmal yayi, kaikuma shazali nagama lura dakai arayuwarka inbaka renamin hankali ba, bakajin dadi🤣🤣
Dabakinka kazo nan kake cemin Har kissing yarinya kayi, toshima kiss din itace ta koyama Kenan?

Ajmal Kenan kayarda ds abinda nake fadama, bansan wajanba, dasafe na fita office, nadawo da yamma, naci abinci a wajan momy da daddare na tisa computer agaba Ina aiki, bazan denaba saide in bacci naji, na kwanta nayi bacci banma samu time din kula wayaba, yau meeting gobe Ina wancen campany jibi Ina wata qasar, kafadamin tayaya nakeda lokacin dazan Bata wajan sanin mace?

Ajmal yace to naji, abinda zakai shine kawai katambayeta

Are you serious?

Yeah I'm serious ita ai tasan Kanta, ka gwada zata fadama🤣🤣🤣

Zuciyarsa daya yace toshikknn, Shiyasa fa nakeso tayi tagama karatun nan

Haneef mekake nufi da tayi tagama karatu? Kanaso kacemin jiranta zakai Har sai tagama karatu?

Emana, kokana mamaki ne, zanjirata kawai, daga nan ko daddy yayi maganar gida ko baiyi ba, nide bazan yi rashin kunya inyi musu maganar ba, kawai saina dauki abata mutafi wata qasar honeymoon

Daria Ajmal yasa yace shege abokina to Allah yasa ka Iya

(um to amin 🤔🤔🤣🤣)


********

Karfe shabiyu nadare Yana kwance adakinsa, Daka kalli fuskarsa zaka tabbatar da cewa Koda wa yake wayar to wani me muhimmancin ne

Cikin muryarsa me kama da rada yace Bazaki fadaamin ba?

Itama daga Nata bangaren tace to uncle me kakeso nafadama, Aina Riga nafadama gaskiya, kazaba mana kawai

No, no, Kinga ni ban yardaba, kawai kisanar Dani qasar dakike so, kokuma take baki sha'awa saimu tafi Bayan bikinmu, muyi honeymoon daga nan musamo me sunan baba

Rufe idonta tayi kamar Yana ganinta

Yayi murmushi shine kikai shiru ko? To bakya son me sunan baban?

Uncle inaso mana

Look baby kidena fadaamin wannan sunan, nasu sajida ne, kekuma ai antyn sajida ce

To uncle naji

Yanzu me kikeyi?

Ina falo a zaune ni kadai

Azaune kuma? Kidena yin waya da mijinki Azaune, nafiso kisamu waje ki kwanta, ki rungume fillo kina waaya Dani ta yanda zakiji kamar kina kirjin mijinki ne

Dasauri tace la la la la dif takashe wayar


Wayar ya kalla ya yi murmushi, afili yafurta I love you haneefa, ya yi kissing wayar sannan Shima yayi adduah ya kwanta


********

Biki! Biki!! Biki!!!

Ayaune dibban mutane, Yan siyasa da manya manyan Yan kasuwa, masu kudi, masu fada aji afadin nahiyar Africa gaba daya suka shaida daurin auren Haneef bukar shazali da amaryarsa Haneefa suraj

Saina Sajida Sulaiman da angon ta Ajmal is'haq, dakuma Safah bukar shazali da angonta Ameer Tahir, saina Samah bukar shazali da angonta Dr Bilal Usman Adam, Akan sadaki naira dubu Dari Dari, lakadan ba ajalan ba

Angwaye kowa yasaka manyan Kaya, gaba dayansu sunyi bala'in yin kyau, musamman haneef daban taba ganinsa da manyan kayaba

Mutane ta ko'ina sai tururuwar zuwa suke, masu photuna sunayi, Banda masu yin selfi 🤳awayarsu
Gidajan talabijin dayawa sunzo daukar labari musamman saboda Haneef bukar shazali da sunansa yazaga wajaje dayawa
Maroqa kuwa dayawa kamar me, wajan daurin aure yacika yayi albarka danqam da mutane

Acan gida ma haka abun yake, yanmata da qawayensu na makaranta duk sunzo
Anzanawa kowa qunshi Banda gashi dayaci uban gyara, Dukansu suna gidan anty jidda, sai daga baya ne kowacce aka kaita gidansu

Shalele adon doguwar Riga tayi gown light green, rigar Har qasa takeja daga bayanta, gashin nan yaci gyara kamar ba gobe
Kowa sai photuna yake da ita, Afrah kuwa ta riqe ta duk inda tasa kafa tana maida Tata

Ita Kuma sajida Tata blue, su kuma Yan biyu pink ce tasu
Haka aketa shan photuna da yan'uwa da abokan arziqi, Har yamma tayi suka sake sauya Kaya zuwa atamfa, wannan Kam Dukansu iri daya sukayi

Aka wuce wajan walima, waje yayi waje, angayyaci malamai sunzo sun baje kolin wa'azi Akan haqqin mijin Akan matar sa dakuma haqqin Mata Akan mijin ta, Har wajan magrib sannan aka tashi

Da dadare sukayi Arabian night 🌃, kowacce mace kagani a wajan taci uban gayu, kowa yajiqu da kudi, duk wuyan wadda ka kallah qyallin gold ne zaima maraba
Wannan Kam shazali baijeba
Yana can tare da baqinsa dasukazo daga qasashe daban daban

Jama'ah kowa rowa, waje yahadu anata nishadi
Sai wajan karfe daya da wani Abu aka tashi

Kowa Yana zuwa gida ya kwance saboda gajiya, haneefa tawuce gidan mami, ita Kuma sajida Dama tare take da yanbiyu

Washe Gari akai wuni,kuma aranar aka kaiwa kowa kayan lefanta, Kowa dozin Dai Dai Shalele ce me dozin biyu gaskiya Kaya sunyi ba qarya, tsayawa fadar Sama Bata lokaci ne ,


aranar duk Wanda ka kallah da kalar nasa ankon, yanmata daban, yayu manya irinsu anty jidda daban, sai kuma na iyaye Mata suma daban, masoyan shalelan baba ma ba'a barsu abayaba, group group suke shigowa anayin komai dasu, danma de shazali yaji qansu yafitar dasu kunya yayi musu anko 🤣🤣

Amare kuwa ankon material sukayi Dukansu, masu kwalliya sun kwashi kudi, domin kuwa zubata ake da gasken gaske

Su momy da Mami sunso ayi mother's day, Amma daddy yahana yace bidi'ar kartayi yawa

Da daddare aka shirya kowacce tsaf, cikin shirin tafiya dinner daga can kuma kowacce za'a wuce da ita gidan mijinta

Kwalliyar yau Kam haneefa gwon tasaka fara, sai net da aka Dora Mata Akan rigar
Sajida kuma material, Yan biyu kuma Swiss less, wajan dinner ya qawatu kowa da amaryar sa agefensa
Saida akayi tarihin kowacce amarya da ango
Sannan aka Saka kida Ana yanka kek
Kowa yabawa matarsa, shazali Kam da akazo kansa hannunsa yasako ta bayanta yariqe hips dinta
Suka tako ahankali sukazo Har wajan kek din, itace zata fara bashi Amma saiya hanata ya karbi wuqar , daya tashi yankowa kuwa yayanko dayawa Wanda yafi karfin bakinta yasaka Mata
Kafin taayi yunkurin wani Abu yakai bakinsa Kan Nata Shima yaci Kek din ahaka

Waje yadauki ihu da tafi, Mami de tana ganin haka takama hannun momy tace hajiya Amina, yakamata mubar wajan nanfa tunda yarannan suka fara haka

Afrah kuwa saide video take musu da wayar haneefan

Daga nan akaci gaba da shagali, bangaren cin abinci kuwa save yourself ne, Dakanka zakaje kadebi abinda kakeso

Waje yayi Sosai, yacika da gogaggun mutane Yan boko da sauran mutane


Har wajan Sha daya da kwata suna wajan, sannan aka tashi

Alhaji shazali 🤣yadauki matarsa sukayi gidan momy dagashi sai ita Abaya, dakuma anty jiddah agaba sai Saminu driver

Samah yan'uwan Dr Bilal suka dauketa da anty Fadila, da angon ta sai gidanta Dan madedeci Mai kyau

Ita kuwa Safah dasu Afrah, sai Anty iklass, suka tafi 🤣

Sai sajida da angonta Ajmal da yayunsa Mata biyu, daya macan na driving daya agaba sukuma abaya









To shazali's family daukacin jama'ar Amnah El yaqoub dakuma dukkannin masoyan SHALELAN BABA suna muku fatan alkhairi dakuma Zaman lafiya







To my fan's mutara zuwa gobe 🙏🏻



















Sharhi, comment, share to others groups Dan Allah 🙏🏻🙏🏻🙏🏻





















Amnah El ✍🏻💕SHALELAN BABA💕
(Romance)

Writing by Amnah El yaqoub


49&50



Cikin gidan da mutane Sosai Yan biki, Kanta Yana lullube cikin mayafi hawaye suna Dan zubo Mata kadan kadan, basu qaraso gidaba sai wajan shabiyu

Direct Dinsa anty jidda takaita, ba furnitures din da bane, wasu yasake Sabi launin milk, anty jiddah tayi qasa da muryar ta tayi Mata fada sannan tayafa mayafinta zata tafi, cikin Kuka ta riqeta mama Dan Allah karki tafi, Allah ni tsoro nakeji Dan Allah mama ki tsaya

Anty jiddah tayi murmushi, cikin ranta tace inani Ina zama tun a wajan dinner mijinki yanayin rashin kunya

Afili kuwa sai tace haneefa, kiyi hakuri mana,kiyi shiru zan turo Miki haneef yanzu, kinji ko?

To mama ki zauna mana, nan ba gidan momy bane?

Ke bansan shirme, kuma shikkenan Dan gidan momy ne shikkenan da girmana saina zauna godai godai Daniel adakin qanina, kiyi hakuri bari inje bansan inda yayi bane, saina dubashi naturo Miki shi, idan kuma banganshi ba saina dawo muyi zamanmu kinji? Taqarasa maganar cikin sigar lallashi

Cikin Kuka ta gyada Mata Kai

Da wannan dabarar anty jidda tasamu tazame 🤣


********

My sajeey yakamata kitashi muyi sallah mu nunawa Allah godiyarmu ko

Cikin kunya tatashi suka gabatar da sallar, sannan yakawo musu Dan abin motsa baki sukaci, Bayan sungama komai, yakama Kanta Yana karanta adduah, daga nan nabar musu dakinsu


********

Wai yau shine da mace adakinsa, macenma tashi halak Malak, a hankali yatashi yacire babbar rigarsa tare da hula, yakama hannunta yace amarya yakamata muje muyi alwala ko

Cikin tsananin kunya tace to Yaya kaje kafara yi

No inada alwala ni, kedin zan Raka kawai

Cikin kunya tatashi suka shige toilet din, agabansa tayi alwala sannan suka dawo yajasu sallah

Kaji da lemuka yakawo musu sukaci

Duk abinda take Bata Iya kallan qwayar idonsa, shi dinma daqyar yake Kallanta, Bayan sun Gama yabata waje yashirya ta kwanta sannan Shima yazo ya kwanta Yana Kallanta, zuciyar sa ce take qara bashi shawara Akan yaqarasa gareta, a hankali yatashi yadora kansa Akan Nata fillon, daga nanfa labari yasha bam bam, Haji ameer aka adana kunya agefe


********

Kidaure ki qara naman nan amaryata🤣🤣

Um um uncle naqoshi, OK so kike Nima natashi Kenan ko??

Ta girgiza Kanta

To inba hakaba kice

Cikin yanga taci gaba da tura naman bakinta, Yana qara Saka Mata Shima, harsaida yaga tana yatsina fuska sannan yarabu da ita

Bayan sunyi sallah, da kansa yakeyi Mata tambayoyi dangane da ibada tana bashi amsa, sannan sukai shirin bacci

Dakanta taje takashe wutar Dakin sannan ta kwanta

Murmushi yayi Yana Kallanta, daga baya yatashi Shikam yarage kayan jikinsa ya kwanta

Hannu yasa yajanyota jikinsa, yarage muryar sa yace ke Bazaki cire wannan kayan ba

Tace um barshi

A a Bazaki kwana da wannan kayan ba Samah tah🤣, ai sai ya takura Miki

Um um uncle Bilal kabar.... Maganar ta ce ta tsaya a lokacin dataji Yana zuge Mata zif din rigarta

Ta fara kokarin barin jikinsa cikin tsoro tace kabarshi

Laushin dayaji jikinta nayi yasa yakasa dauke hannunsa daga jikinta

Cikin shaqewar muryar yace kibari mana

Yaqarasa cire Mata rigar duka,zanin jikinta ma yacireshi, yadora bakinsa dede wuyanta Yana kissing
Hannunsa na yawo a jikinta, Kuka tafara qasa qasa, daqyar ya Iya Kallanta yace sorry, domin kuwa bazai Iya Dena abinda yakeba, a wannan lokacin Samah taji a jikinta, saide muyi fatan samun lafiya 🙈

********

Yana shigowa Dakin yaganta a zaune a gefen gadon, tayi shiru

Ledar hannunsa ya ajiye agefe yadubeta bakiyi bacci ba?

Ta gyada masa Kai

Yace good Dama da kinyi ma dole zan tasheki kici abinci, nasan kinajin yunwa
Oya taso

Shiru tayi taqi tashi, wanne irin ango ne wannan, dan mayafin da ake cirewa amarya ma shi baya cirewa 🤣🤣. (Ina ruwan shazali)

Tsayawa yayi Yana Kallanta, metake jirane? A hankali yataka ya qarasa gabanta, ya tsugunna agaban ta, hannunsa yadora Akan cinyarta cikin sigar rada yace haneefahh

Tayi shiru

Murmushi yayi, ya lura yau Jan aji takeji dashi

Yasaka hannu yayaye mayafin rigar Tata

Yace kosai nasiyi bakin ne? Tayi qasa da Kanta batace masa komai ba, Shima shiru yayi Yana Kallanta, idonsa yasauka Akan kirjinta, yakasa dauke idonsa akai

Zuciyar sa ce tafara gargadinsa Kai haneef, a a karkai komai, kace bazakai komai ba

Ahankali yadora kansa Akan cinyarta ya lumshe idonsa

Zuba masa ido tayi, uncle kamar qaramin yaro harda kwanciya Akan cinya, sumarsa ta kallah ta birgeta, kamar tasa hannu ta shafa Amma kuma bazata iyaba

Saida yadanji yadawo daidai sannan yakama hannun ta suka koma qasa, yacire babbar rigar ajiye a gefen gadon, sannan yamiqa Mata hannu yace ciremin agogon nan

Saida ta kalleshi sannan takama hannun tacire masa, yabude musu naman kaji yace to bissmillah kici abinci

Ni banajin yunw....

Dasauri yace shiiiii🤫

Yasaka hannunsa yafara Bata da kanshi, dan qaramin bakinta yake kallah, kamar yakamashi yayi kissing
Haka ya dinga Bata hartace ta qoshi sannan yace, Saura ni

Kallan mamaki ta masa

Yace emana tunda nabaki ai ramawa kura aniyarta zakiyi, Nima yau kece Zaki Bani

Babu yanda ta'Iya haka tasaka hannu tafara bashi, idan tadauko dakanshi yake riqe hannun ta harsai yacinye

Itade duk ta takure, takasa sakewa dashi, tasan yau Kam me rabata da shi kuma sai Allah
Itace taita bashi harya qoshi, sannan tatashi zataje ta wanke hannun ta
Dasauri ya dakatar da ita,yakama hannun yakaishi cikin bakinsa Yana sha daya Bayan daya, gaba daya taji jikinta yana saki, Ahankali ta qwace hannun ta daga bakinsa tace uncle ni wani iri nakeji

Murmushi yayi yace oh sorry, muje

Kitchen sukaje suka maida sauran kayan can, sannan suka dawo, yace ta dauro alwala suyi sallah

Haka kuwa akayi, sunayin alwala sukai sallah, ya yi musu adduah sannan suka tashi, toilet yashige, tana ganin shigarsa tacire kayanta tasaka wani ta kwanta

Shima wanka yayi, yafuto daure da towel sannan yayi shirin bacci

Wutar Dakin yakashe ya kwanta a bayanta

Tunanin maganar da Ajmal yayi masa yakeyi, Anya kuwa zai Iya tambayar yarinyar nan? Toma Suda akace suna tsoron abun tayaya zata Iya masa bayani, wannan kawai zancen Ajmal ne, yadauki wayarsa yafara danne danne

Shalele taji shiru tasaki ajiyar zuciya, Allah yasa yayi bacci

Shikuwa tuquru yashiga internet Yana karanta komai, wani ilmin ma na Mata baisaniba sai yanzu, haka yaita bincike harya Gama gane ko Mai Sosai sannan yakashe wayar

"kinyi bacci?

Tana jinsa ta yi shiru, hannunsa yakai Kan idonta yashafa, yaji tayi motsi da idonta, yayi murmushi yajawota jikinsa




Cikin kunnanta yarada Mata shine kikai shiru?

Nanma batace masa komaiba, Itade gabanta Yana faduwa

Hular data rufe Kanta da ita, ya janye, gashinta ya baiyana, yasaka hannu yafara shafawa, cikin sigar rada yace inason ki,bai saurari amsarta ba yafara kissing dinta, hannunsa yadora a inda yafi komai daukar hankalin sa yafara matsawa, nan da nan tafara Kuka

Yanajin kukanta Amma ya shareta, saima Dora bakinsa da yayi akai Yana sucking, cikin Kuka tace uncle pls kabari Dan Allah

Cikin muryarsa kamar tadan maye yace why?

Tsoro nakeji, kuma wallahi da ciwo zafi

Murmushi yayi yace OK zanyi a hankali shikkenan?
Bai jira amsarta ba yamaida bakinsa Kan daya, gaba daya yarikice Mata, Anya kuwa zai Iya hakuri?
Sai wani irin nishi yakeyi

Kukanta ya tsananta Sosai, gaba daya ta tsorata dashi

Ahankali yacire bakinsa, yamaida hannunsa wajan Yana abinda yaga Dama dasu

Dan kansa yasaketa ya rungumeta, tsam a jikinsa, cikin rashin kuzari yafara bubbuga bayanta alamar lallashi

Sorry, sorry nabari, tana jikinsa Yana lallabata hartayi bacci, sannan Shima ya sumbaci goshinta yalumshe idonsa, gaskiya dasake bazai Iya jiraba.

(kuma de🤣🤣🤣)



********

Washe Gari suna tashi sallah, takasa hada ido dashi, Shima Yana Mata kallan zakiyi bayanine yarinya, 🤣🤣

(ruwa Tasha wallah)

Saida yayi wanka 🙈sannan yafita masallaci, Yana dawowa yatarar tana Kan sallaya, ta gaidashi ya amsa

Yaushe zaku Gama exam ne?

Tayi mamakin tambayarsa, tace nanda 3days zamu Gama waec Saura neco kuma

Yace OK Allah yakaimu

Wanka yasake yashirya yadubeta zanje wani waje nadawo, Kanta aqasa tace to uncle

To kawai babu irin sallamar me gida dinnan?

Idonta tarufe, yatako yazo gabanta ya janye hannun ta, yadora bakinsa Akan Nata, yasaakar Mata kiss sannan yafita

Tazauna jagwab a gefen gado, haka mutumin nan yake? 😱


Shazali na fita yakira wayar Ajmal, bakwai da rabi a lokacin, Ajmal na kwance Yana maida baccin gajiya yaji waya tana qara, tsaki yasaki yadauka Wai Waye ne yaketa Kira haka? 🤣

Haneef yacire wayar daga kunnansa yakalla, Anya kuwa Ajmal ne?🤣

Yace Ajmal dallah nine, kazo karakani school dinsu haneefa


Au shazali Dama Kaine? Shazali da wannan asubar zanbar iyalina in futo wani waje? 🤣

Ajmal Dan Allah be serious mana

Shazali, Naga alama Kai ba ango bane, dan Allah kabar angwaye su huta, dif yakashe wayar

Haneef yabi wayar da kallo, ikon Allah 🤣🤣, yau kuma me yake damun Ajmal? To da zaice Shiba ango bane me yake nufi, Ajmal yacika shirme wani lokacin,

Girgiza kansa yayi yaci yafita, bai zarce ko Inaba
Sai school dinsu haneefa

Domin Jin yanda za'ayi, dakuma Jin interval din exam din nasu, kozai samu yadauki matarsa su Dan samu su fita daga qasar koya huta.

(🤣a a kabari tayi candy kawai)


********

Momy zamuyi tafiya

To haneef Ina zakuje?sannan ita haneefa ba tana zuwa school ba?

Eh naje nanema Mata parmission, sati biyu kawai zamuyi insha Allah

To Allah Allah yadawo daku lafiya

Aranar suka tafi Cairo shida shalele


********

Hajiya yanzu shikkenan angama komai sai tafiya?

Malam yahai Kenan, angama muku komai, tafiya zamuyi gobe insha Allah

Baba Malam da Inna sabuwa lokaci daya suka fara kukan dadi, Afrah da Safah kuwa saints daria suke musu

Mami tace Amma idan kundawo ba kuje zaku wuceba, zaku sauka agidan yarku haneefa idan Kuka Mata kwana biyu saiku tafi, zataji dadin Hakan Sosai, Inna sabuwa ta goge hawaye tace ai hajiya duk yanda kikace haka za'a yi, mungode hajiya Allah yasaka muku da gidan aljanna, yau gashi sanadin shalele mune zamuje mu ziyarci Dakin Allah

Daqyar Mami tasa sukai shiru


********

Tunda sukazo qasar nan takasa gane kansa, tarasa dalilin wannan tafiya da uncle ya tsira,Itade Nata kallo,tana kallan ikon Allah
Da dadare suka sauka, saboda haka suna zuwa kwanciya sukai, saboda gajiya

Tana manne a jikinsa, duk motsin da tayi sake riqeta yake kamar wani zai qwace ta
Asuba nayi suka gabatar da sallah, karatun qur'ani sukayi Har Saida Gari yayi haske sannan suka sake kwanciya,basu tashiba sai karfe Tara nasafe

Da kansa yaje yayi musu ordering abincin dazasu ci, sannan yadawo Dakin, alokcin tana toilet tana wanka, tasande yafita Amma ba tasan yadawo ba
Dan haka zuciyar ta daya tafuto dawaani Dan qaramin towel iyakarsa cinyarta gaba dayansa
Da gefen towel din take goge kunnanta
Dagowar dazatai taga mutum ya kafeta da ido
Dama haka yarinyar nan take da diri me kyau? Ashe da dayake ganinta cikin Kaya baiga komai ba?

Tsayawa tayi takasa gaba takasa baya, duk take rikice
Wallahi batasan zai dawo yanzu ba

Shima anasa bangaren

Takawa yayi a hankali Har yaje inda take, gashin Kanta da ruwa yadan jiqa wani wajan ya liqe Mata afuska yasa hannu yakawar dashi

Ya kama Fuskarta yace haneefa tah

Kallansa tayi Amma batace komai ba

Yaci gaba da fadin Dan Allah ki riqeni Amana, Ina mutuqar kaunarki, bazan Iya rayuwa batare dakeba, Kema kina sona?

Gyada masa Kai tayi, yace no kifadamin da bakinki, a hankali Tabude bakinta tace inason ka uncle

Dan qaramin bakinta ya kallah,a hankali yake Matso da Fuskarsa gareta
Harya hade bakin su waje daya, lips dinta yakama yake Mata wani irin Sha
Ahankali yakama towel din jikinta yacire shi

Dasauri takwace bakinta ta tsugunna qasa tasa hannu tana kare kirjinta

Shima binta yayi ya tsugunna,yasaka hannu ya dauketa cimak, yayi Kan gado da ita
Rigar jikinsa yacire tana ganin qirar jikinsa abaiyane da gashi sai gajeren wando ta runtse idonta, bargon dake Kan gadon taja tarufe jikinta dashi

Shima binta yayi cikin bargon, yafara nuna Mata kalar soyaiyar dayake Mata

Awannan lokacin Kam haneefa ta gurzu Iya gurzuwa, taji a jikinta, muryar ta ta dashe saboda Kuka, Amma haneef kamar kurma baya jinta

Yana can wata duniya Mai Nisa

Tana Kuka tana roqarsa Amma saiya hade bakinsu, dif tayi shiru

Shikansa hawaye yaje Yana Kiran momy, momy, momy

Bai sarara Mata ba sai wajan Sha daya
Yayi gefe guda yana maida numfashi

Gaskiya baisan an haifeshi ba sai yau🤣🤣

Wannan wanne irin yanayi ne?

Tanada dumi Sosai yarinyar

Gaskiya dole Ajmal yace bazai rakashi ko'inaba, to ai inshi nema sai yayi sati Bai fita ko inaba🙈🙈

Kallanta yayi tana Kuka qasa qasa, Ahankali yasaka hannu yajanyota jikinsa ya rungume ta Sosai

Hawayen da take yi yasaka harshe yana lashewa

Yama rasa da wanne baki zai gode Mata

Jijjigata kawai yake, Ahankali yake rada Mata dadadan Kalamai dakuma shi albarka Har tayi shiru

Daga nan bacci ya dauketa

Shikam idanu yazuba Mata Yana gadinta

Har wajan azahar Bata farka ba, daqyar yadaure yatasheta
Hawaye duk sun bushe a Fuskarta

Tana Kallansa ta runtse idonta, abinda yafaru dazu Yana dawo Mata Sabo

Da kansa ya dauketa yayi toilet da ita, shine


Yayi Mata wanka, sannan yabarta tayi na tsarki, Tsayawa yayi a wajan Yana jiranta, harta futo tana dingishi

Kallan tafiyarta yayi, to tayaya ma zai yarda yayiwa yarinyar nan wani Abu agida, ai dole saisu momy sun Sani

Shikuma bayasan kokadan iyayensa Susan sirrinsa

Daukarta yayi cancak, ya ajiye ta agado
Yadakko Mata Kaya tasaka, sannan yashinfida Mata darduma

Shima yashiga toilet din domin yin wanka

Yana futowa yayi sallah yadauki abincin yadawo kusa da ita
Abincin yayita dura Mata, sai shagwaba take zuba masa
Shikuwa kamar wani sakarai duk ya susuce a Kanta

Saida yaga ta qoshi sannan Shima Yaci,
Yadauki abarsa suka koma gado

Yace nagode Sosai,kinajin Zafi Har yanzu ko?

Gyada masa Kai tayi, yasake cewa kiyi hakuri to zai daina

Ta sake gyada masa kai

Tokiyimin magana mana

Cikin shagwaba tace uncle Saida nace mafa akwai zafi, akwai zafi, kayi hakuri Amma kaqi ji

Kedince ta dabance haneefa, banqi ace mun dauwama a hakaba

Rufe idonta tayi akirjinsa

Haka suka wuni Yana riritata, da dare yayi ma sunyi shirin kwanciya, haka ya dinga tabe tabe, cikin faduwar gaba tace na shiga uku, uncle Allah ban warke ba

Idanunsa jajir yace bakyason Mai sunan baban 🤣

Cikin hawaye tace inaso

Yace toki tsaya kinji

Haka ya kalallameta Saida yasamu abinda yakeso, Tasha Kuka harta godewa Allah, Shikam saaida ya mori sadakinsa sosai

Awannan sati biyun dasukai amasar Sosai sukasha amarcinsu, lokaci kankani suka fara sauyawa, tun tanajin zafi hartazo tafara dainaji

Saide uncle baya gajiya daurewa kawai takeyi

Sati biyu nacika suka saqo gida


********

Rayuwa tasauya tayi dadi, kwanciyar hankali ya wanzu atsakaninsu, suna ziyartar junansu Sosai

Idan haneef yasamu lokaci Yana kaita kuje da kansa taje tagano su baba malam


********

Daddy ya karbi takardun ta, ya hada Dana Yan biyu da sajida yanema musu makaranta, kowaccensu tana tafiya daga gidan mijinta

Idan suka hadu kuwa anan ake baje

Please Login or Register in order to submit comment