Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ido tayi murmushi tafice Suma su shalele sukayi cikin Dakin, suna shiga sajida ta Daka Mata duka tace wallah idonki biyu malama Bawani basaja da Zaki mana Ku Gama soyaiyar adaki kiwani rufe ido ke me bacci Shalele tace a a sister kibar uncle Dina yasakata ya wala Sajida tace haka Nima wallahi kibar uncle Dina yahuta ehe Tace eh naji Safah ta miqawa Samah wayarta tace ga wayarki nan, Iya masifa, sai ihu kike bakya sonsa gashinan daga zuwansa kinyi luff dake, Dana sanima shina Kira tun farko Itade Samah tana jinsu takasa dagowa ta kallesu🤣🤣🤣 ******** Washe gari me gyaran jiki tazo tun safe, take ta musu, dole shalele sai izni ta nema a school, kuma dayake ma satin karshe ne exam zasu fara ba'a hanata ba Anty jiddah dakanta take hada musu ingantattun magunguna sunasha Wani kuma taje tasiyo musu Yau ma me gyaran jiki tatafi duk suna zaune afalo suna kallo, ayaz na gefe wayarsa tayi qara yadauka yafita Gaba dayansu sun sauya, sai sheqi suke, musamman shalele, Har wani shining take jikinta kamar ka latsa jini yafuto, anty jiddah tazauna a gefensu tahada musu komai tabasu Babu Wanda yayi musu kowa ya karbi nasa, sai shalele tace mama ni wannan jiqe jiqen wallahi ya isheni, bawani dadi ne dasuba kekuwa kin dage kullum saikin bamu 😣😣 Anty jiddah ta kalleta cikin ranta tace a a haneefa kinzo da bidi'a🤣🤣yanda qanina yakashe wannan uban kudin ai dole na zage nagyaraki kada raini yashiga tsakani Afili kuma saita daure fuska tace ke bansan shirme, karbi ki Shanye ni Haka ta karba dole ta Shanye tanayi tana rintse ido Washe Gari ma haka tatura wa wata qawarta kudi, aka hado musu kazar amare, kowa Dai Dai, wannan Karan Kam Dukansu ba Wanda baiyi mita ba Kowa fada yake shi bazai Iya cinyewa ba Anty jidda tace wallahi bazasu sata asarar kudin taba saisun cinye Aranar de Har yamma haka sukaita fasin fasin da kaza, idan ka ajiye taka da nufin anjima ka qarasa kana dawowa idan kabude zakaga anqarama 🤣🤣kaima saika dauke ka jefata Ata wani 🤣haka sukai tayi, daga qarshe de dolansu suka cinye ******** Ango kasha qamshi, shazali sai wani farin ciki kake kakusa aure Ajmal banason wulaqanci kaji ko, Kai Baka kusa auren ba? Ahha nakusa mana, aini nine ma nakusa aure, Har na matsu akawo min amaryata mu bare junaanmu aleda 🤣🤣 Ku bare junanku aleda kokuma kayiwa yar'mutane aika aikaba Aaa haba shazali, babu wannan atsarina, kainifa ayanda nakesan sajida, kai kasani basai nafadama ba, bazan Iya cutarta ba Haneef yace hakane Yauwa Wai shazali na tambayeka, A'ina Zaku zauna ne? Kafada yadaga yace banaso muzauna agida gaskiya, but banji su daddy sunce komaiba Akan maganar wajan zama To ai part dinka baida matsala shazali, ni a ganina nanma ya isheku Murmushi yayi, dimple dinsa suka loba, yanuna kansa da hannun sa yace ni in zauna anan gidan? Haba Ajmal ai nafisan gidanmu daban, babu me takuramin Babu me takura maka kokuma kafison gidanku daban dankaji dadin kashe yar mutane? Haba Ajmal wanne irin kisa Kuma Ana zaune lafiya, kaima kasan yarinya ce Saida lallama, infact ma ni bansan wajanba wallahi Murmushi Ajmal yayi, kaikuma shazali nagama lura dakai arayuwarka inbaka renamin hankali ba, bakajin dadi🤣🤣 Dabakinka kazo nan kake cemin Har kissing yarinya kayi, toshima kiss din itace ta koyama Kenan? Ajmal Kenan kayarda ds abinda nake fadama, bansan wajanba, dasafe na fita office, nadawo da yamma, naci abinci a wajan momy da daddare na tisa computer agaba Ina aiki, bazan denaba saide in bacci naji, na kwanta nayi bacci banma samu time din kula wayaba, yau meeting gobe Ina wancen campany jibi Ina wata qasar, kafadamin tayaya nakeda lokacin dazan Bata wajan sanin mace? Ajmal yace to naji, abinda zakai shine kawai katambayeta Are you serious? Yeah I'm serious ita ai tasan Kanta, ka gwada zata fadama🤣🤣🤣 Zuciyarsa daya yace toshikknn, Shiyasa fa nakeso tayi tagama karatun nan Haneef mekake nufi da tayi tagama karatu? Kanaso kacemin jiranta zakai Har sai tagama karatu? Emana, kokana mamaki ne, zanjirata kawai, daga nan ko daddy yayi maganar gida ko baiyi ba, nide bazan yi rashin kunya inyi musu maganar ba, kawai saina dauki abata mutafi wata qasar honeymoon Daria Ajmal yasa yace shege abokina to Allah yasa ka Iya (um to amin 🤔🤔🤣🤣) ******** Karfe shabiyu nadare Yana kwance adakinsa, Daka kalli fuskarsa zaka tabbatar da cewa Koda wa yake wayar to wani me muhimmancin ne Cikin muryarsa me kama da rada yace Bazaki fadaamin ba? Itama daga Nata bangaren tace to uncle me kakeso nafadama, Aina Riga nafadama gaskiya, kazaba mana kawai No, no, Kinga ni ban yardaba, kawai kisanar Dani qasar dakike so, kokuma take baki sha'awa saimu tafi Bayan bikinmu, muyi honeymoon daga nan musamo me sunan baba Rufe idonta tayi kamar Yana ganinta Yayi murmushi shine kikai shiru ko? To bakya son me sunan baban? Uncle inaso mana Look baby kidena fadaamin wannan sunan, nasu sajida ne, kekuma ai antyn sajida ce To uncle naji Yanzu me kikeyi? Ina falo a zaune ni kadai Azaune kuma? Kidena yin waya da mijinki Azaune, nafiso kisamu waje ki kwanta, ki rungume fillo kina waaya Dani ta yanda zakiji kamar kina kirjin mijinki ne Dasauri tace la la la la dif takashe wayar Wayar ya kalla ya yi murmushi, afili yafurta I love you haneefa, ya yi kissing wayar sannan Shima yayi adduah ya kwanta ******** Biki! Biki!! Biki!!! Ayaune dibban mutane, Yan siyasa da manya manyan Yan kasuwa, masu kudi, masu fada aji afadin nahiyar Africa gaba daya suka shaida daurin auren Haneef bukar shazali da amaryarsa Haneefa suraj Saina Sajida Sulaiman da angon ta Ajmal is'haq, dakuma Safah bukar shazali da angonta Ameer Tahir, saina Samah bukar shazali da angonta Dr Bilal Usman Adam, Akan sadaki naira dubu Dari Dari, lakadan ba ajalan ba Angwaye kowa yasaka manyan Kaya, gaba dayansu sunyi bala'in yin kyau, musamman haneef daban taba ganinsa da manyan kayaba Mutane ta ko'ina sai tururuwar zuwa suke, masu photuna sunayi, Banda masu yin selfi 🤳awayarsu Gidajan talabijin dayawa sunzo daukar labari musamman saboda Haneef bukar shazali da sunansa yazaga wajaje dayawa Maroqa kuwa dayawa kamar me, wajan daurin aure yacika yayi albarka danqam da mutane Acan gida ma haka abun yake, yanmata da qawayensu na makaranta duk sunzo Anzanawa kowa qunshi Banda gashi dayaci uban gyara, Dukansu suna gidan anty jidda, sai daga baya ne kowacce aka kaita gidansu Shalele adon doguwar Riga tayi gown light green, rigar Har qasa takeja daga bayanta, gashin nan yaci gyara kamar ba gobe Kowa sai photuna yake da ita, Afrah kuwa ta riqe ta duk inda tasa kafa tana maida Tata Ita Kuma sajida Tata blue, su kuma Yan biyu pink ce tasu Haka aketa shan photuna da yan'uwa da abokan arziqi, Har yamma tayi suka sake sauya Kaya zuwa atamfa, wannan Kam Dukansu iri daya sukayi Aka wuce wajan walima, waje yayi waje, angayyaci malamai sunzo sun baje kolin wa'azi Akan haqqin mijin Akan matar sa dakuma haqqin Mata Akan mijin ta, Har wajan magrib sannan aka tashi Da dadare sukayi Arabian night 🌃, kowacce mace kagani a wajan taci uban gayu, kowa yajiqu da kudi, duk wuyan wadda ka kallah qyallin gold ne zaima maraba Wannan Kam shazali baijeba Yana can tare da baqinsa dasukazo daga qasashe daban daban Jama'ah kowa rowa, waje yahadu anata nishadi Sai wajan karfe daya da wani Abu aka tashi Kowa Yana zuwa gida ya kwance saboda gajiya, haneefa tawuce gidan mami, ita Kuma sajida Dama tare take da yanbiyu Washe Gari akai wuni,kuma aranar aka kaiwa kowa kayan lefanta, Kowa dozin Dai Dai Shalele ce me dozin biyu gaskiya Kaya sunyi ba qarya, tsayawa fadar Sama Bata lokaci ne , aranar duk Wanda ka kallah da kalar nasa ankon, yanmata daban, yayu manya irinsu anty jidda daban, sai kuma na iyaye Mata suma daban, masoyan shalelan baba ma ba'a barsu abayaba, group group suke shigowa anayin komai dasu, danma de shazali yaji qansu yafitar dasu kunya yayi musu anko 🤣🤣 Amare kuwa ankon material sukayi Dukansu, masu kwalliya sun kwashi kudi, domin kuwa zubata ake da gasken gaske Su momy da Mami sunso ayi mother's day, Amma daddy yahana yace bidi'ar kartayi yawa Da daddare aka shirya kowacce tsaf, cikin shirin tafiya dinner daga can kuma kowacce za'a wuce da ita gidan mijinta Kwalliyar yau Kam haneefa gwon tasaka fara, sai net da aka Dora Mata Akan rigar Sajida kuma material, Yan biyu kuma Swiss less, wajan dinner ya qawatu kowa da amaryar sa agefensa Saida akayi tarihin kowacce amarya da ango Sannan aka Saka kida Ana yanka kek Kowa yabawa matarsa, shazali Kam da akazo kansa hannunsa yasako ta bayanta yariqe hips dinta Suka tako ahankali sukazo Har wajan kek din, itace zata fara bashi Amma saiya hanata ya karbi wuqar , daya tashi yankowa kuwa yayanko dayawa Wanda yafi karfin bakinta yasaka Mata Kafin taayi yunkurin wani Abu yakai bakinsa Kan Nata Shima yaci Kek din ahaka Waje yadauki ihu da tafi, Mami de tana ganin haka takama hannun momy tace hajiya Amina, yakamata mubar wajan nanfa tunda yarannan suka fara haka Afrah kuwa saide video take musu da wayar haneefan Daga nan akaci gaba da shagali, bangaren cin abinci kuwa save yourself ne, Dakanka zakaje kadebi abinda kakeso Waje yayi Sosai, yacika da gogaggun mutane Yan boko da sauran mutane Har wajan Sha daya da kwata suna wajan, sannan aka tashi Alhaji shazali 🤣yadauki matarsa sukayi gidan momy dagashi sai ita Abaya, dakuma anty jiddah agaba sai Saminu driver Samah yan'uwan Dr Bilal suka dauketa da anty Fadila, da angon ta sai gidanta Dan madedeci Mai kyau Ita kuwa Safah dasu Afrah, sai Anty iklass, suka tafi 🤣 Sai sajida da angonta Ajmal da yayunsa Mata biyu, daya macan na driving daya agaba sukuma abaya To shazali's family daukacin jama'ar Amnah El yaqoub dakuma dukkannin masoyan SHALELAN BABA suna muku fatan alkhairi dakuma Zaman lafiya To my fan's mutara zuwa gobe 🙏🏻 Sharhi, comment, share to others groups Dan Allah 🙏🏻🙏🏻🙏🏻 Amnah El ✍🏻💕SHALELAN BABA💕 (Romance) Writing by Amnah El yaqoub 49&50 Cikin gidan da mutane Sosai Yan biki, Kanta Yana lullube cikin mayafi hawaye suna Dan zubo Mata kadan kadan, basu qaraso gidaba sai wajan shabiyu Direct Dinsa anty jidda takaita, ba furnitures din da bane, wasu yasake Sabi launin milk, anty jiddah tayi qasa da muryar ta tayi Mata fada sannan tayafa mayafinta zata tafi, cikin Kuka ta riqeta mama Dan Allah karki tafi, Allah ni tsoro nakeji Dan Allah mama ki tsaya Anty jiddah tayi murmushi, cikin ranta tace inani Ina zama tun a wajan dinner mijinki yanayin rashin kunya Afili kuwa sai tace haneefa, kiyi hakuri mana,kiyi shiru zan turo Miki haneef yanzu, kinji ko? To mama ki zauna mana, nan ba gidan momy bane? Ke bansan shirme, kuma shikkenan Dan gidan momy ne shikkenan da girmana saina zauna godai godai Daniel adakin qanina, kiyi hakuri bari inje bansan inda yayi bane, saina dubashi naturo Miki shi, idan kuma banganshi ba saina dawo muyi zamanmu kinji? Taqarasa maganar cikin sigar lallashi Cikin Kuka ta gyada Mata Kai Da wannan dabarar anty jidda tasamu tazame 🤣 ******** My sajeey yakamata kitashi muyi sallah mu nunawa Allah godiyarmu ko Cikin kunya tatashi suka gabatar da sallar, sannan yakawo musu Dan abin motsa baki sukaci, Bayan sungama komai, yakama Kanta Yana karanta adduah, daga nan nabar musu dakinsu ******** Wai yau shine da mace adakinsa, macenma tashi halak Malak, a hankali yatashi yacire babbar rigarsa tare da hula, yakama hannunta yace amarya yakamata muje muyi alwala ko Cikin tsananin kunya tace to Yaya kaje kafara yi No inada alwala ni, kedin zan Raka kawai Cikin kunya tatashi suka shige toilet din, agabansa tayi alwala sannan suka dawo yajasu sallah Kaji da lemuka yakawo musu sukaci Duk abinda take Bata Iya kallan qwayar idonsa, shi dinma daqyar yake Kallanta, Bayan sun Gama yabata waje yashirya ta kwanta sannan Shima yazo ya kwanta Yana Kallanta, zuciyar sa ce take qara bashi shawara Akan yaqarasa gareta, a hankali yatashi yadora kansa Akan Nata fillon, daga nanfa labari yasha bam bam, Haji ameer aka adana kunya agefe ******** Kidaure ki qara naman nan amaryata🤣🤣 Um um uncle naqoshi, OK so kike Nima natashi Kenan ko?? Ta girgiza Kanta To inba hakaba kice Cikin yanga taci gaba da tura naman bakinta, Yana qara Saka Mata Shima, harsaida yaga tana yatsina fuska sannan yarabu da ita Bayan sunyi sallah, da kansa yakeyi Mata tambayoyi dangane da ibada tana bashi amsa, sannan sukai shirin bacci Dakanta taje takashe wutar Dakin sannan ta kwanta Murmushi yayi Yana Kallanta, daga baya yatashi Shikam yarage kayan jikinsa ya kwanta Hannu yasa yajanyota jikinsa, yarage muryar sa yace ke Bazaki cire wannan kayan ba Tace um barshi A a Bazaki kwana da wannan kayan ba Samah tah🤣, ai sai ya takura Miki Um um uncle Bilal kabar.... Maganar ta ce ta tsaya a lokacin dataji Yana zuge Mata zif din rigarta Ta fara kokarin barin jikinsa cikin tsoro tace kabarshi Laushin dayaji jikinta nayi yasa yakasa dauke hannunsa daga jikinta Cikin shaqewar muryar yace kibari mana Yaqarasa cire Mata rigar duka,zanin jikinta ma yacireshi, yadora bakinsa dede wuyanta Yana kissing Hannunsa na yawo a jikinta, Kuka tafara qasa qasa, daqyar ya Iya Kallanta yace sorry, domin kuwa bazai Iya Dena abinda yakeba, a wannan lokacin Samah taji a jikinta, saide muyi fatan samun lafiya 🙈 ******** Yana shigowa Dakin yaganta a zaune a gefen gadon, tayi shiru Ledar hannunsa ya ajiye agefe yadubeta bakiyi bacci ba? Ta gyada masa Kai Yace good Dama da kinyi ma dole zan tasheki kici abinci, nasan kinajin yunwa Oya taso Shiru tayi taqi tashi, wanne irin ango ne wannan, dan mayafin da ake cirewa amarya ma shi baya cirewa 🤣🤣. (Ina ruwan shazali) Tsayawa yayi Yana Kallanta, metake jirane? A hankali yataka ya qarasa gabanta, ya tsugunna agaban ta, hannunsa yadora Akan cinyarta cikin sigar rada yace haneefahh Tayi shiru Murmushi yayi, ya lura yau Jan aji takeji dashi Yasaka hannu yayaye mayafin rigar Tata Yace kosai nasiyi bakin ne? Tayi qasa da Kanta batace masa komai ba, Shima shiru yayi Yana Kallanta, idonsa yasauka Akan kirjinta, yakasa dauke idonsa akai Zuciyar sa ce tafara gargadinsa Kai haneef, a a karkai komai, kace bazakai komai ba Ahankali yadora kansa Akan cinyarta ya lumshe idonsa Zuba masa ido tayi, uncle kamar qaramin yaro harda kwanciya Akan cinya, sumarsa ta kallah ta birgeta, kamar tasa hannu ta shafa Amma kuma bazata iyaba Saida yadanji yadawo daidai sannan yakama hannun ta suka koma qasa, yacire babbar rigar ajiye a gefen gadon, sannan yamiqa Mata hannu yace ciremin agogon nan Saida ta kalleshi sannan takama hannun tacire masa, yabude musu naman kaji yace to bissmillah kici abinci Ni banajin yunw.... Dasauri yace shiiiii🤫 Yasaka hannunsa yafara Bata da kanshi, dan qaramin bakinta yake kallah, kamar yakamashi yayi kissing Haka ya dinga Bata hartace ta qoshi sannan yace, Saura ni Kallan mamaki ta masa Yace emana tunda nabaki ai ramawa kura aniyarta zakiyi, Nima yau kece Zaki Bani Babu yanda ta'Iya haka tasaka hannu tafara bashi, idan tadauko dakanshi yake riqe hannun ta harsai yacinye Itade duk ta takure, takasa sakewa dashi, tasan yau Kam me rabata da shi kuma sai Allah Itace taita bashi harya qoshi, sannan tatashi zataje ta wanke hannun ta Dasauri ya dakatar da ita,yakama hannun yakaishi cikin bakinsa Yana sha daya Bayan daya, gaba daya taji jikinta yana saki, Ahankali ta qwace hannun ta daga bakinsa tace uncle ni wani iri nakeji Murmushi yayi yace oh sorry, muje Kitchen sukaje suka maida sauran kayan can, sannan suka dawo, yace ta dauro alwala suyi sallah Haka kuwa akayi, sunayin alwala sukai sallah, ya yi musu adduah sannan suka tashi, toilet yashige, tana ganin shigarsa tacire kayanta tasaka wani ta kwanta Shima wanka yayi, yafuto daure da towel sannan yayi shirin bacci Wutar Dakin yakashe ya kwanta a bayanta Tunanin maganar da Ajmal yayi masa yakeyi, Anya kuwa zai Iya tambayar yarinyar nan? Toma Suda akace suna tsoron abun tayaya zata Iya masa bayani, wannan kawai zancen Ajmal ne, yadauki wayarsa yafara danne danne Shalele taji shiru tasaki ajiyar zuciya, Allah yasa yayi bacci Shikuwa tuquru yashiga internet Yana karanta komai, wani ilmin ma na Mata baisaniba sai yanzu, haka yaita bincike harya Gama gane ko Mai Sosai sannan yakashe wayar "kinyi bacci? Tana jinsa ta yi shiru, hannunsa yakai Kan idonta yashafa, yaji tayi motsi da idonta, yayi murmushi yajawota jikinsa Cikin kunnanta yarada Mata shine kikai shiru? Nanma batace masa komaiba, Itade gabanta Yana faduwa Hular data rufe Kanta da ita, ya janye, gashinta ya baiyana, yasaka hannu yafara shafawa, cikin sigar rada yace inason ki,bai saurari amsarta ba yafara kissing dinta, hannunsa yadora a inda yafi komai daukar hankalin sa yafara matsawa, nan da nan tafara Kuka Yanajin kukanta Amma ya shareta, saima Dora bakinsa da yayi akai Yana sucking, cikin Kuka tace uncle pls kabari Dan Allah Cikin muryarsa kamar tadan maye yace why? Tsoro nakeji, kuma wallahi da ciwo zafi Murmushi yayi yace OK zanyi a hankali shikkenan? Bai jira amsarta ba yamaida bakinsa Kan daya, gaba daya yarikice Mata, Anya kuwa zai Iya hakuri? Sai wani irin nishi yakeyi Kukanta ya tsananta Sosai, gaba daya ta tsorata dashi Ahankali yacire bakinsa, yamaida hannunsa wajan Yana abinda yaga Dama dasu Dan kansa yasaketa ya rungumeta, tsam a jikinsa, cikin rashin kuzari yafara bubbuga bayanta alamar lallashi Sorry, sorry nabari, tana jikinsa Yana lallabata hartayi bacci, sannan Shima ya sumbaci goshinta yalumshe idonsa, gaskiya dasake bazai Iya jiraba. (kuma de🤣🤣🤣) ******** Washe Gari suna tashi sallah, takasa hada ido dashi, Shima Yana Mata kallan zakiyi bayanine yarinya, 🤣🤣 (ruwa Tasha wallah) Saida yayi wanka 🙈sannan yafita masallaci, Yana dawowa yatarar tana Kan sallaya, ta gaidashi ya amsa Yaushe zaku Gama exam ne? Tayi mamakin tambayarsa, tace nanda 3days zamu Gama waec Saura neco kuma Yace OK Allah yakaimu Wanka yasake yashirya yadubeta zanje wani waje nadawo, Kanta aqasa tace to uncle To kawai babu irin sallamar me gida dinnan? Idonta tarufe, yatako yazo gabanta ya janye hannun ta, yadora bakinsa Akan Nata, yasaakar Mata kiss sannan yafita Tazauna jagwab a gefen gado, haka mutumin nan yake? 😱 Shazali na fita yakira wayar Ajmal, bakwai da rabi a lokacin, Ajmal na kwance Yana maida baccin gajiya yaji waya tana qara, tsaki yasaki yadauka Wai Waye ne yaketa Kira haka? 🤣 Haneef yacire wayar daga kunnansa yakalla, Anya kuwa Ajmal ne?🤣 Yace Ajmal dallah nine, kazo karakani school dinsu haneefa Au shazali Dama Kaine? Shazali da wannan asubar zanbar iyalina in futo wani waje? 🤣 Ajmal Dan Allah be serious mana Shazali, Naga alama Kai ba ango bane, dan Allah kabar angwaye su huta, dif yakashe wayar Haneef yabi wayar da kallo, ikon Allah 🤣🤣, yau kuma me yake damun Ajmal? To da zaice Shiba ango bane me yake nufi, Ajmal yacika shirme wani lokacin, Girgiza kansa yayi yaci yafita, bai zarce ko Inaba Sai school dinsu haneefa Domin Jin yanda za'ayi, dakuma Jin interval din exam din nasu, kozai samu yadauki matarsa su Dan samu su fita daga qasar koya huta. (🤣a a kabari tayi candy kawai) ******** Momy zamuyi tafiya To haneef Ina zakuje?sannan ita haneefa ba tana zuwa school ba? Eh naje nanema Mata parmission, sati biyu kawai zamuyi insha Allah To Allah Allah yadawo daku lafiya Aranar suka tafi Cairo shida shalele ******** Hajiya yanzu shikkenan angama komai sai tafiya? Malam yahai Kenan, angama muku komai, tafiya zamuyi gobe insha Allah Baba Malam da Inna sabuwa lokaci daya suka fara kukan dadi, Afrah da Safah kuwa saints daria suke musu Mami tace Amma idan kundawo ba kuje zaku wuceba, zaku sauka agidan yarku haneefa idan Kuka Mata kwana biyu saiku tafi, zataji dadin Hakan Sosai, Inna sabuwa ta goge hawaye tace ai hajiya duk yanda kikace haka za'a yi, mungode hajiya Allah yasaka muku da gidan aljanna, yau gashi sanadin shalele mune zamuje mu ziyarci Dakin Allah Daqyar Mami tasa sukai shiru ******** Tunda sukazo qasar nan takasa gane kansa, tarasa dalilin wannan tafiya da uncle ya tsira,Itade Nata kallo,tana kallan ikon Allah Da dadare suka sauka, saboda haka suna zuwa kwanciya sukai, saboda gajiya Tana manne a jikinsa, duk motsin da tayi sake riqeta yake kamar wani zai qwace ta Asuba nayi suka gabatar da sallah, karatun qur'ani sukayi Har Saida Gari yayi haske sannan suka sake kwanciya,basu tashiba sai karfe Tara nasafe Da kansa yaje yayi musu ordering abincin dazasu ci, sannan yadawo Dakin, alokcin tana toilet tana wanka, tasande yafita Amma ba tasan yadawo ba Dan haka zuciyar ta daya tafuto dawaani Dan qaramin towel iyakarsa cinyarta gaba dayansa Da gefen towel din take goge kunnanta Dagowar dazatai taga mutum ya kafeta da ido Dama haka yarinyar nan take da diri me kyau? Ashe da dayake ganinta cikin Kaya baiga komai ba? Tsayawa tayi takasa gaba takasa baya, duk take rikice Wallahi batasan zai dawo yanzu ba Shima anasa bangaren Takawa yayi a hankali Har yaje inda take, gashin Kanta da ruwa yadan jiqa wani wajan ya liqe Mata afuska yasa hannu yakawar dashi Ya kama Fuskarta yace haneefa tah Kallansa tayi Amma batace komai ba Yaci gaba da fadin Dan Allah ki riqeni Amana, Ina mutuqar kaunarki, bazan Iya rayuwa batare dakeba, Kema kina sona? Gyada masa Kai tayi, yace no kifadamin da bakinki, a hankali Tabude bakinta tace inason ka uncle Dan qaramin bakinta ya kallah,a hankali yake Matso da Fuskarsa gareta Harya hade bakin su waje daya, lips dinta yakama yake Mata wani irin Sha Ahankali yakama towel din jikinta yacire shi Dasauri takwace bakinta ta tsugunna qasa tasa hannu tana kare kirjinta Shima binta yayi ya tsugunna,yasaka hannu ya dauketa cimak, yayi Kan gado da ita Rigar jikinsa yacire tana ganin qirar jikinsa abaiyane da gashi sai gajeren wando ta runtse idonta, bargon dake Kan gadon taja tarufe jikinta dashi Shima binta yayi cikin bargon, yafara nuna Mata kalar soyaiyar dayake Mata Awannan lokacin Kam haneefa ta gurzu Iya gurzuwa, taji a jikinta, muryar ta ta dashe saboda Kuka, Amma haneef kamar kurma baya jinta Yana can wata duniya Mai Nisa Tana Kuka tana roqarsa Amma saiya hade bakinsu, dif tayi shiru Shikansa hawaye yaje Yana Kiran momy, momy, momy Bai sarara Mata ba sai wajan Sha daya Yayi gefe guda yana maida numfashi Gaskiya baisan an haifeshi ba sai yau🤣🤣 Wannan wanne irin yanayi ne? Tanada dumi Sosai yarinyar Gaskiya dole Ajmal yace bazai rakashi ko'inaba, to ai inshi nema sai yayi sati Bai fita ko inaba🙈🙈 Kallanta yayi tana Kuka qasa qasa, Ahankali yasaka hannu yajanyota jikinsa ya rungume ta Sosai Hawayen da take yi yasaka harshe yana lashewa Yama rasa da wanne baki zai gode Mata Jijjigata kawai yake, Ahankali yake rada Mata dadadan Kalamai dakuma shi albarka Har tayi shiru Daga nan bacci ya dauketa Shikam idanu yazuba Mata Yana gadinta Har wajan azahar Bata farka ba, daqyar yadaure yatasheta Hawaye duk sun bushe a Fuskarta Tana Kallansa ta runtse idonta, abinda yafaru dazu Yana dawo Mata Sabo Da kansa ya dauketa yayi toilet da ita, shine Yayi Mata wanka, sannan yabarta tayi na tsarki, Tsayawa yayi a wajan Yana jiranta, harta futo tana dingishi Kallan tafiyarta yayi, to tayaya ma zai yarda yayiwa yarinyar nan wani Abu agida, ai dole saisu momy sun Sani Shikuma bayasan kokadan iyayensa Susan sirrinsa Daukarta yayi cancak, ya ajiye ta agado Yadakko Mata Kaya tasaka, sannan yashinfida Mata darduma Shima yashiga toilet din domin yin wanka Yana futowa yayi sallah yadauki abincin yadawo kusa da ita Abincin yayita dura Mata, sai shagwaba take zuba masa Shikuwa kamar wani sakarai duk ya susuce a Kanta Saida yaga ta qoshi sannan Shima Yaci, Yadauki abarsa suka koma gado Yace nagode Sosai,kinajin Zafi Har yanzu ko? Gyada masa Kai tayi, yasake cewa kiyi hakuri to zai daina Ta sake gyada masa kai Tokiyimin magana mana Cikin shagwaba tace uncle Saida nace mafa akwai zafi, akwai zafi, kayi hakuri Amma kaqi ji Kedince ta dabance haneefa, banqi ace mun dauwama a hakaba Rufe idonta tayi akirjinsa Haka suka wuni Yana riritata, da dare yayi ma sunyi shirin kwanciya, haka ya dinga tabe tabe, cikin faduwar gaba tace na shiga uku, uncle Allah ban warke ba Idanunsa jajir yace bakyason Mai sunan baban 🤣 Cikin hawaye tace inaso Yace toki tsaya kinji Haka ya kalallameta Saida yasamu abinda yakeso, Tasha Kuka harta godewa Allah, Shikam saaida ya mori sadakinsa sosai Awannan sati biyun dasukai amasar Sosai sukasha amarcinsu, lokaci kankani suka fara sauyawa, tun tanajin zafi hartazo tafara dainaji Saide uncle baya gajiya daurewa kawai takeyi Sati biyu nacika suka saqo gida ******** Rayuwa tasauya tayi dadi, kwanciyar hankali ya wanzu atsakaninsu, suna ziyartar junansu Sosai Idan haneef yasamu lokaci Yana kaita kuje da kansa taje tagano su baba malam ******** Daddy ya karbi takardun ta, ya hada Dana Yan biyu da sajida yanema musu makaranta, kowaccensu tana tafiya daga gidan mijinta Idan suka hadu kuwa anan ake baje

Chapter 16 of 17