Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
da wata farida, kamar kuna ma tana gurin sai gata ta dago labule tce waye yake ambatar sunana? na mata wani duba, sannan nace to wma yasan sunanki? waya damu dake har da za'a kira sunan ki? ta zaro ido kada ki min rashin kunya don na kula da take taken ki dama baki da mutunci nace har na kai ki zaki wani zaro min ido ai ba ki fini ido ba na juya mata tawa kwayar idon. ta shigo zan faffala miki mari nima na mike ina fadin ni kuma sai na kwanta ki duke ni ko?sauran matan falon suka shigo , suna tmbayr ba'asi tace tun shigowar mu sai leqenta muke, muna mta dariya sannan yanxun har da kiran sunan ta nace ke har abin kallo ce da za'a leke ki? su minaa suna jana tace kema kinsn na fiki shiyasa da ka manna ma mijina yaki ki shiyasa kike jin haushi nace ke kin sani da inason mijinki kinyi kadan ki shigo dan dai shi kanshi bai min ba nayi wani takun tafiya da mukeyi in muna masifa nace ki dube ni da kyau, nafi Nafi karfin ajin mijinki don haka daina kishi dani ballagaza ta shigo sosai wai sai ta dake ni ,ni ko bakina baimutu ba nace koke da mijin nakikukazo zane ku ma zanyi nan dai aka fita da ita ana cewa ni yarinya ce karta kulani, su kam su bilkisu duk da sun san halina amma yau sun sha mamakina, can dai ya sukakare? oho muka sha wankanmumuka firo.anty ta kirani nazo tana tambayar me yahadamu? nace ina zuwa anty in mun dawo xan gaya miki kinsan mun tara yan walima,sai waya rahma ke bugomin, tace to a gate muka ganta ita da mijinta tana gaya mishi lkcn yan daurin aure sun watse sai dangi mun hada ido dashi na dauke kaina yi nayi tamkar ban ganshi ba, kuma karamin gyale na saka, muka shiga motar su fatima shehu da yake duk drivers da suka kawo su sunanan sai. gobe zasu tafi dasu. muna gadan har dare inda muka shiga motocin kai amaryazuwa gidan ya usmandake u/ dosa kusa dana ya abubakar , sai shirin zuwa dinner can ma mun cashe. sosai ban sanma ya umar yana gurin ba sai sanda muka zaun daga rawar da muka sha lkcn za'a fara ciye ciye , ko wani yebur mutum 4 ne, muma mu 4 ne dasu mina jamila tace bari ta samo kujera ta zauna nace a'a tace wurin su anty salima,(dama dinner din tare akayi) muna ta ciye ciye mu tare da barkwanci da muka saba.jin wani mutum nayi tsaye kusa da kaina, yace donAllah minti 1 nace wa? yace ke don Allah nace duk abin da kake son fada fadi a gabansu aminaina ne yace to don Allah sunan ki fa? in da hali kuma hour gidanku zanyi mgana fatima shehu ta rigani malam tana da miji matar aure ce na duke ta nace karya ne kaga nayi kama da matar aure? Kafin yayi magana wayata ta soma ringing cikin jaka na ciro number na gani ba suna, na duka nace hello...."muryar ya umar ta katse ni. tabbas ba kiyi kama. da matar aure ba sbd baki ba aure daraja ba, to maza ki sallame shi kafin nazo na bata muku rai dukkanku, nunawa nayi bangane mai maganar ba, nace wanene ke magana, yace zaki ganshi yanzun in baki sallami bakon ki ba ya kashe wayar. na shiga waige waige na dubi bakon nace kada ka damu bani number dinka xan kira ka nama bayan, sbd yanxun xamu wuce gida. ya ya fadamin number dinshi yace sunan shi kasimmuktar,nace sai ya jini. ya tafi su mina kallona kawai sukeyi suna mamakin yanda na tsaya sauraron wani namiji, na dinga waige wige ban ga gurin da ya umar yake ba na dubi gurin amare rahma ta min alama da hannu, wai ni ko zangamu da soja (ta nuna da alamar sarawa) nace e din, haka dinner ta ci ta cinye sannan aka kwashe mu nace gida xankoma ba zanje gidan rahma ba, saida su anty salima suka sa baki sannan mukaje washe gari budan kai ni dai tunda safe mu ka dwo sbd su mina zasu dauki hanya.kayan biki su momy mama da momyn rahma sun hada musu , ni kam momy ta bani kudi na hada musu kayan shafa suka tafi kowa ya dauki hanyar garinsu suka barni da kewa ya umar ya shigo dan sallamar su momy yana fitowa yaci karo da alhaji suka gaisa, yace dama inason shiga gurinka muyi sallama.alhaji yace madallah har zaka tafi? to ina kuma iyalin? Yace ta tafi tun jiya, yace to ita kuma wannan zaman ta kenan ko dai akwai matsala ne ? kafin yayi magana saiga motr abba, ya fito ya nufo su abba ya mika ma ahj hannu suka gais,ni kuma na fito zan shiga gidanmu, ahj yace yauwa ke zo nan, nazo gabana sai faduwa yakeyi, ahj ya dubi abba sannan yace na rasa zaman da yarinyan nan ke yi? bba yace shidin ne nima nayi magana da momynta su tace kacesi ka gama gininka na nan? ya tambayi ya umar, ya umar ya dube ni sannan yace e to , da haka nace amma yanzu na fasa bar na tafi da. ita. na dube shi da sauri sannan na dubi su abba nce ni dai donAllah ba zanje ba gaskiya yabani takar.... saukar mari naji tas, ban karasa magana ba ahj yace maza dauko kayanki ku tafi, ya umar yace a'a tabar kayan zanzo na dauka, tzo muje jin haka nayi cikin gida da gudu gurin momy ina kuka, tasaki bokitin hannunta mai dauke da ruwa, lfy asma'u? cikin kuka nake fadin su abba ne da ahj suka ce nazo nabi ya umar yanxun nan,momy tace daina kuka babu inda zakije,nayi ckin dakinta da gudu na. fada kan gado na kudondune. ina jiyo muryan abba yana fadin ina sma'un? Mu hadu a kashi na 2 don jin yanda xata kaya, domin akwai lbr. Insha Allah zan kare daga na 2 na gode Taku HALIMA ABDULLAHI K/MASHI. [7:20PM, 17/10/2016] 🌹@lh@ji🌹 A R: Fuska Biyu 1----18 Ganin yana min kallan qurilla na juya na koma toilet ya bini da kallo har na shige na kulle qofar. ahankali ya kulle ido ya sake bude su sannan ya jingina da bangon dakin a hankali ya furta ya salam.jikinshi babu qarfi ya fita xuwa falon anty ya xauna kan kujera wani abu yana mishi yawo aranshi yayi ajiyar xuciya tare da jingina bayanshi da kujerar,lkc guda ya kwantar da kanshi,yarinyan nan ce haka? daman haka qiranta take?wata xuciyar tace ko dai kaji sha'awanta ne?kafin ya samo amsa sai yaji maganan anty,ta dubeshi dan gidana,yayi dan murmushi ya ce ina kuka jene? tace munje kai abincin biko mana,yace kai mata kun cika bidia,yanxu tsakanin gidannan dana baba alhj har akwai wani biko ne ko bai kone ma kika ce? tayi dry tace hakama mama tace,yaja murmushi yace ina farida ne? tace aini tunda muka gaisa tace min xataje gurhn wata qawanta gashi har magariba bata dawo ba, ya ja tsaki yace tasan inta fadamin baxan barta ba shine watan ta tafi?yace anty matsaloli sunyi yawa dama ina san mu xauna.... Ya dubi agogo ga lkcn sallah yayi bari ayi isha'I cewar anty daidai nan nazo na wuce su ya dube ni sannan ya dubi anty yace yarinyar nan ta samu daurin gindi wurin momy ko gaeshe ni batayi ba . anty tace harda kai dangidana , da ace tana gidanka dole ta gaishe ka . yace bari naa dawo. mukam gidansu rahma muka nufa inda za'aje a kwashe mu xuwa zuwa gidan kanwar momy da take u/dosa , dan can xa'aa sa lalle. lkcn da ya umar ya samu xama da antynshi ya dube ta kin san anty meke damuna? na farko kamar yanda kika sani inason yara kin sani anty sannan naa 2 farida tunda ta koma makranta bataso ina mata xancen haihuwa , ga shegen yawo, look at, lkc yanxu kusan 9 bata dawo ba haka in taje makaranta bata dawowa akan lkc ga matsalar abinci saidai muci na kuku ga yawan zuwa yola suna yau suna gobe biki na gaji. anty tayi shiru a ranta tana nazarin me xatace dashi in kuma ta fad xai yarda? amma duk da haka sai tayi kuru tace umar yace naaaam tace mexai hana ka dauki matar ka asma'u ?ya dube ta da sauri tace kwrai, tana da kyau tana da diri inda bata da kunya yanxun tana dashi hakanan bata duk halayen ta daka santa dasu duk ta daina koh masifa dama sai an tabo ta, snnan zata iya haihuwa, shiru yayi yana nazarin maganar anty, ta sake dubanshi sannan kuma xakasha fama da momy . shiru yayi yana tunanin maganar anty , yasan tabbs shi bayason yarinyar saidai zata iya haihuwa amma ya zai cema momy Ya dubi anty me zance wa momy? gaskiya don son yarinyar nan banayi na tsane ta saedae don son haihuwa , xan nemi komenta ko nace zan tafi da ita saidai momy ce matsalar. dan na kula yanxun ban cikin yan harkokinta kuma duk akan yarinyar ne. anty tace ta baya xaka biyo wato wurin abba, kafin yayi magana farida ta shigo da sallama, tare da fadin anty kin ganni sai yanxun koh? ganin soja yasa tayi tsit tasan tayi laifi tun xuwan su ta kama gabanta ta zauna ta fadin danAllh kayi hkr sojana na kir wayar ka taki shiga ya dubi agogo 9 daidai sannan ya dube ta ina kikaje? kafin ta bashi amsa wayar ta tafara ruri, ta duba ta ganin ahj sambo ne yasa gabanta ya fadi, ta dauka cikin tsorofuskarta daure tace lfy? yace na kiraki ne naji kin kai gida lfy? tace eh yace kin manta pant dinki anan , tsaki taja sannan tace sai anjim, ya kwshe da dariya ta kashe wayar, yarda duk ta tsargi kanta yasa ya umar tunanin batada gaskiya, yace ina kikaje nace? nan ta soma shiryo karya , wlh wta 'yar set dinmu ce a skul dama nan suke da mijinta ke aiki can shi ne ya samar mata skul dinmu , jiya na kirata nace mun zo kd. Shine tace itama tana kdsai tamin kwatance naje. yaja tsaki yace wa kika tambaya ya baki izini ? tace yi hkr , bai kuma magana ba ya dubi anty xan tafi masaukina , don masaukin gidan nan xai cika yau.farida ta tashi bari naje ya daga mata hannu alamar kada ta bishi sannan yace inaso na samu rest of mind, ba tare da ya jira komai ba ya tafi , anty tace meyasa xkiyi gngancin nn kinsan mijinki bayason yawo? tace soja ya cika kishi ne anty, anty tace ai duk namijin da baya kishn iyalinshi jaki ne, saidai na wani yafi wani, nan suka kwanta tna tunanin yanda xata shawo kanshi dan tasan sojan bai iya fushi ba.kwance yake rigingine fuskar shi tana kallon sillntunaninshiyana kan yarnyar ,ganinta yake cikin slow tana tafiya lkcn da suka wuce da kawayenta , sannan tazo mashi rai sanda ya ganta daure da towel santla santalar cinyoyinta da kogunta ya tuna, nan zuciyarshi ta raya kwarai xata hafa mishi yara, saidai yasan xai fuskanci matsala wurin momy , ga yarinyar fa? Ranar daurin aure gidajan kam da jama'a Mu dai wannan lkcn muna gidan su Rahma Muna ta shirya yanda zamu gabatar da walima anjima bayan dauren aure.Lkcn daurin aure ya karato na ce kuzo muje gida muyo wanka kunga in gidan ya dinke da jama'a ba zamu samu gurin shiga ba,abokana ya Usman suka zo suka kawo mana drnks wanda zamu yi amfani da su gurin walima. Na ce su sauke mu gida,suka debe mu wajan har ya soma cika da mutane,gasu Ya umar da abokanshi irin su Al-Amin,da sauran su,ban da su ya Abubakar ga sunan.Muka sakko daga mota tun kan mu shiga cikin gida Mina ta dame ni da tambaya don Allah wancan yayanku ne? Mai sanye da farin boyl din can? Na dubi gurin ya Umar take magana amma sai nayi tamkar ban gane shi ba na ce wa kenan? Bilkisu ta ce wanda jiyan nan muka ganshi cikin kakin Soja, na ce sunanshi ya Umar shi ne babban yaron Momy, Fatinma shehu ta ce suna kama gaskiya,yana da kyau gayen na ce wane kyau anan? Bilkisu da Mina har suna hada baki gurin cewa ko ke ya fiki kyau Queen duk da kina mace, Na ce Allah ya kyauta,MINA ta ce yana da mata? Na ce kilama tana nan cikin gidan nan suka dage kan in tana ciki don Allah na nuna musu ita.... Tun daga nesa na hango dakin Momy fal da mutane haka falonta, haka muka ja birki kofar Anty falon ta da mutane ba su da yawa ban tsaya dubansu ba na ce ku zo nan dama kayanku na ciki.Bedroom din Anty muka shige,duk muka zube mata kan gado,na ce bari na debo mana waina ko tuwo? Suka ce wainar dai na dibo na shigo saina ga ashe harda Faridan ya Umar a cikin na zauna a falon Anty. Na shiga ina cewa kai 'yan iksa ga to matar da kuka ce in nuna maku Bilkisu ta ce matar Sojan nan? Na ce eh wata fara, duk suka tashi da gudu.Suka je suna lekenta. Suka dawo suna fadin tana da kyau gaskiya na ta6e ba ki na ce suyi ta kyansu,Fatima Shehu ta ce Amma dai ba mamnku daya ba? Nan na ce musu,nifa canne gidanmu,maman can gidan ce Mamana,ba Momy ba, yanda muke dasu yasa na basu labarin na amma ban sanar dasu yanada akayi auranmu ba na dai ce ba ma son juna aka hada mu,sun sha mamaki sannan suna ta min korafin me yasa bana sonshi dan Allah in yarda Mina cewa tayi wlh ban da ke da kike tsakani da sai na ce ina sonshi na ce ki ce mana,aini ba fa zan zauna da shi ba,ina samun wanda na ke so wlh dole ya bani sakina, Nan dai muka ci muka sha muka yi ta shakiyancin mu,sai dai kiji muna ihu muna cewa waya kwashe da dariya don ko a school in muna sama mutum iddo ya bani damu...... Wayar anty dake kan mirror ta soma kuka na duka naga ansa dan gidana nace a raina ya umar ne na aje hak yayi ta kira su mina suka ce na dauka nace a'a sojn nan ne suka ce na dai dauka don Allah tunda ta tana can cikn mutane , ina dauka ya soma fadin antyn, cikin masifa nace ba ita. bace tace to ko wcece tce frida tazo, na kshe wyar sannan nce ina ruwana da wata farida, kamar kuna ma tana gurin sai gata ta dago labule tce waye yake ambatar sunana? na mata wani duba, sannan nace to wma yasan sunanki? waya damu dake har da za'a kira sunan ki? ta zaro ido kada ki min rashin kunya don na kula da take taken ki dama baki da mutunci nace har na kai ki zaki wani zaro min ido ai ba ki fini ido ba na juya mata tawa kwayar idon. ta shigo zan faffala miki mari nima na mike ina fadin ni kuma sai na kwanta ki duke ni ko?sauran matan falon suka shigo , suna tmbayr ba'asi tace tun shigowar mu sai leqenta muke, muna mta dariya sannan yanxun har da kiran sunan ta nace ke har abin kallo ce da za'a leke ki? su minaa suna jana tace kema kinsn na fiki shiyasa da ka manna ma mijina yaki ki shiyasa kike jin haushi nace ke kin sani da inason mijinki kinyi kadan ki shigo dan dai shi kanshi bai min ba nayi wani takun tafiya da mukeyi in muna masifa nace ki dube ni da kyau, nafi Nafi karfin ajin mijinki don haka daina kishi dani ballagaza ta shigo sosai wai sai ta dake ni ,ni ko bakina baimutu ba nace koke da mijin nakikukazo zane ku ma zanyi nan dai aka fita da ita ana cewa ni yarinya ce karta kulani, su kam su bilkisu duk da sun san halina amma yau sun sha mamakina, can dai ya sukakare? oho muka sha wankanmumuka firo.anty ta kirani nazo tana tambayar me yahadamu? nace ina zuwa anty in mun dawo xan gaya miki kinsan mun tara yan walima,sai waya rahma ke bugomin, tace to a gate muka ganta ita da mijinta tana gaya mishi lkcn yan daurin aure sun watse sai dangi mun hada ido dashi na dauke kaina yi nayi tamkar ban ganshi ba, kuma karamin gyale na saka, muka shiga motar su fatima shehu da yake duk drivers da suka kawo su sunanan sai. gobe zasu tafi dasu. muna gadan har dare inda muka shiga motocin kai amaryazuwa gidan ya usmandake u/ dosa kusa dana ya abubakar , sai shirin zuwa dinner can ma mun cashe. sosai ban sanma ya umar yana gurin ba sai sanda muka zaun daga rawar da muka sha lkcn za'a fara ciye ciye , ko wani yebur mutum 4 ne, muma mu 4 ne dasu mina jamila tace bari ta samo kujera ta zauna nace a'a tace wurin su anty salima,(dama dinner din tare akayi) muna ta ciye ciye mu tare da barkwanci da muka saba.jin wani mutum nayi tsaye kusa da kaina, yace donAllah minti 1 nace wa? yace ke don Allah nace duk abin da kake son fada fadi a gabansu aminaina ne yace to don Allah sunan ki fa? in da hali kuma hour gidanku zanyi mgana fatima shehu ta rigani malam tana da miji matar aure ce na duke ta nace karya ne kaga nayi kama da matar aure? Kafin yayi magana wayata ta soma ringing cikin jaka na ciro number na gani ba suna, na duka nace hello...."muryar ya umar ta katse ni. tabbas ba kiyi kama. da matar aure ba sbd baki ba aure daraja ba, to maza ki sallame shi kafin nazo na bata muku rai dukkanku, nunawa nayi bangane mai maganar ba, nace wanene ke magana, yace zaki ganshi yanzun in baki sallami bakon ki ba ya kashe wayar. na shiga waige waige na dubi bakon nace kada ka damu bani number dinka xan kira ka nama bayan, sbd yanxun xamu wuce gida. ya ya fadamin number dinshi yace sunan shi kasimmuktar,nace sai ya jini. ya tafi su mina kallona kawai sukeyi suna mamakin yanda na tsaya sauraron wani namiji, na dinga waige wige ban ga gurin da ya umar yake ba na dubi gurin amare rahma ta min alama da hannu, wai ni ko zangamu da soja (ta nuna da alamar sarawa) nace e din, haka dinner ta ci ta cinye sannan aka kwashe mu nace gida xankoma ba zanje gidan rahma ba, saida su anty salima suka sa baki sannan mukaje washe gari budan kai ni dai tunda safe mu ka dwo sbd su mina zasu dauki hanya.kayan biki su momy mama da momyn rahma sun hada musu , ni kam momy ta bani kudi na hada musu kayan shafa suka tafi kowa ya dauki hanyar garinsu suka barni da kewa ya umar ya shigo dan sallamar su momy yana fitowa yaci karo da alhaji suka gaisa, yace dama inason shiga gurinka muyi sallama.alhaji yace madallah har zaka tafi? to ina kuma iyalin? Yace ta tafi tun jiya, yace to ita kuma wannan zaman ta kenan ko dai akwai matsala ne ? kafin yayi magana saiga motr abba, ya fito ya nufo su abba ya mika ma ahj hannu suka gais,ni kuma na fito zan shiga gidanmu, ahj yace yauwa ke zo nan, nazo gabana sai faduwa yakeyi, ahj ya dubi abba sannan yace na rasa zaman da yarinyan nan ke yi? bba yace shidin ne nima nayi magana da momynta su tace kacesi ka gama gininka na nan? ya tambayi ya umar, ya umar ya dube ni sannan yace e to , da haka nace amma yanzu na fasa bar na tafi da. ita. na dube shi da sauri sannan na dubi su abba nce ni dai donAllah ba zanje ba gaskiya yabani takar.... saukar mari naji tas, ban karasa magana ba ahj yace maza dauko kayanki ku tafi, ya umar yace a'a tabar kayan zanzo na dauka, tzo muje jin haka nayi cikin gida da gudu gurin momy ina kuka, tasaki bokitin hannunta mai dauke da ruwa, lfy asma'u? cikin kuka nake fadin su abba ne da ahj suka ce nazo nabi ya umar yanxun nan,momy tace daina kuka babu inda zakije,nayi ckin dakinta da gudu na. fada kan gado na kudondune. ina jiyo muryan abba yana fadin ina sma'un? Mu hadu a kashi na 2 don jin yanda xata kaya, domin akwai lbr. Insha Allah zan kare daga na 2 na gode Taku HALIMA ABDULLAHI K/MASHI. [7:25PM, 17/10/2016] 🌹@lh@ji🌹 A R: FUSKA BIYU PART 2 NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI Fuska Biyu2----1 Ya dubi agogo shida agogon ya nuna yanzu ta cika. Daidai sannan farida ta turo kofa ta shigo tare da sallama. Jikinta sanye cikin dogon hijjabi mai hannu.hijjabin ya sauka har kasa don ya rufe takalminta. Ya umar ya dube ta cikin sakin fuska. Har ga Allah yana kara son farida sbd kamewar da ke gareta. Itama cikin kulawa ta iso gare shita dube shi ta ce "yau ka riga ni dawowa sojana, wlh wani leacturer ne bai shigo ba sai to 5,inata sauri don nasan baka son ka dawo bana gda "ya ce, "kada ki damu, tace ina zuwa baki ta shiga wata bedroom dinta cikin sauri ta cire kayan jikinta don tasan zaya iya biyo ta dakin jis ne da wata yar riga mai kama da singileti sai ta dora after dress kan su sannan tasa wannan hijabin. Tana isa makaranta ta cire hijabin cikin mota ta barshi sai fa da ta gama gantalinta da malamai sannan tasa ta dawo gda. Atamfa ta saka riga da zani ta fito falon gurin frigde ta nufa maltina ta ciro na gwangwani masu shegen sanyi ta nufi gurinshi,ta balle hancin gwangwanin ta mika bakinshi, ta kama gwangwanin tare da hannunta kanciyarshi yayi mata masauki,ta zaba mishi maltina cikin bakin shi,ya sha yayi ajiyar zuciya ya dube ta."shi yasa nake kara sonki farida domin kinsan abun da nakeso da kuma wanda banaso burina shine ing dan mu ko 'yar mu ke yara ma da yawa son samu" ta dan dube shi " nima nawa burin kenan,amma lokaci ne" yace ga shawara ta dube shi da sauri ta me fa? Ya kara janta jikinshi me zai hana muje muga dokto? Gabanta ya fadi lallai in har ta bari suka je gurin dokto asirita zai tonu domin Alhaji Sambo yasa an daure mata mahaifa ya umar ya katse mata tunani kinyi shiru my farida, nan take ta dawo nutsuwarta. Duk da tna cikin rudu ta daure tace ka gane ne? Ita rayuwa komai saika yi hakuri kada ka damu tunda ka taba mun ciki nida kai duk mun san muna haihuwa. Sannan in mun ce sai munje an duba mu wannan yiwa Allah shisshigi ne tamkar mun raina baiwar lafiya kyau da kuma arzikin da ya mana ne in ko mun yi hakuri sai ya bamu ta in da ba ma zato Don haka mu dogara gare shi ta dubi fuskarshi da alama maganar ta soma tasiri gareshi a ranta tace danne ma tunda kai sai ance Allah sannan zaka yadda haka zanta bi ina shigar da kai ta ci gaba, ka duba wani ba kudin ba lafiya sannan bbu haihuwa, wani kuma a bashi haihuwar amma bashi da abun da zai koda ci da su. Ta rugume shi kayi hakuri sojana mai nema yana tare da samu ,nasan Allah bazai barka haka ba yanda ta kasance mai taka tsan-tsan doki kai shi lokacin ne yace ngd farida duk zantukanki haka ne Allah zai kawo lokaci nga. Ya mike don zuwa masallaci, yayin da farida ta fada daki ta haye gado tana kwasar dariya. Layin Alh. Sambo ta kira tana sheka dariya sunan da ta saka mishi Hajiya Sabuwa haka ta ke yi duk lambobin maza abokan harkarta sai ta saka sunan mata sbd kada sojanta ya gani dama baya daukar wayarta sbd zaton shi duk mata ne Ta kira Alh. Sambo tan bashi lbrn ynda suka yi yanzun da sojanta shima dariyar yake yi tare da fadin sakarai shi zatomshi wata malama ce ke ta ce kyale shi yaushe zan tasya ga kyautar shida bata wuce dubu dari. Alhajina gaku masu kyautar miliyon. Babanmu yayi min waya ya ce in maka godiya ka canza masa mota ko? Yace a'a yafi karfin haka gare ni tace mun gode sai anjima firgigit! ya umar ya farka daga mummunan mafarkin nashi, yayi shiru xuciyarshi kuma tana maimaita mishi ddu'oi, zufa ce yayi tamkar wanda yayi wanka , ya dubi farida dake shara bacci, ya som tuno mafarkinshi. farida ce da wuka take binshi xata sara mishi ya gudu tan bin shi har ya fadi tazo zata luma mashi, sai ga yarinyar nan da zai iya tuna sunan ta wacce aka aura mishi tazo ta fisge t luma ma faridan, sannan ta kama hannunshi sukanufi wani lambu,sai waigen faridar yakeyi yana mamakinta a ranshi yana cewa , laillai makashinka yana gindin ka, sai wannan yarinya ta nuna mshi wasu kyawawan yara ta xe kaga yarnka can, gudu ya soma dan xuwa gare su, amma sai gurin yayi mishi nisa tun karfinshi yake gudu amma har ya gaji bai kai banan ya farka firgigit.shikamba shi da ilimin sanin fassara mafarki don haka sai ya barshi a cewa rudi ne irinna shaidan, in ma da wani abu ya bar ma ubangiji damashine mafi sani, sannan ya tashi yayo alwala dan yin nafila, ubangijin talkai ya shiga kai ma kuka tsawon lokaciyana ibada kafin dagabasani ya koma makwancinsa , kasa rintsawa yayi cikin tunanin ya nutsa gaskiya zuciyarshi tana matukar son yara yaso yazo da yarinyarnankilaitace keda rabon haihuwa ma a tare da shi, duk da iya bakin kokari ranar da zai dawo yayi donmomy ta yarda ya taho da ita amma momy taki duk da bkin da abba yasa,amma tunda sunce zasuneme shi zai jira, shi ba wai yana sonta bane yana dai saka rai zata haifa mishi yara ne, in ma yana gudun kada ta musu muguwar tarbiya sai ya ba farida tayi musu tarbiya irin ta addinin musulunci. addua yayi ya rumtse ido har bacci ya dauke shi niko tun ranr dasu alhaji sukace in bi ya umar duk sai hankalina ya tshi an dan so a kai ruwa rana da abba da momy sbd tace lallai ba inda zanje. yanxun ne yasn danin ahj ma y shigo sukace lallai na fito na boye momy tace ba xanje ba, ya umar daya shigo dan tararshi tayi gami da cewa yayi maza ya bace mata da gani jinhaka yasa yace su tafi abba yace kaje zamu kira ka suk fita.fushi sosai abba ya dauka da momy cikin kwanan kin zaton su momy ce ke zugani, ita ko lallashna take in yarda in koma zata mishi fadanshare ni da yayi,

Chapter 8 of 16