Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ce tayi mishi albishir ranar ina kwance kan doguwar kujerarta ta kra su suka gaisa dashi ke tasa waya inaji yana ce mata ina a amanata? hope tana lfy? tace kwarai lfyr ta lau,yace bana samun wayarta dukna damu,anty. asmy tana da rigima sosai gashi yanzun ta shiga rayuwata sosai amma ita bata sona, anty ta kalle nicikin murmushi sannantace yanxun ma na kiraka ne in maka albishir yace dabino da zam zam ina jin ki, tace mun samu karuwa yar rgimarka tana dauke da juna biyu don haka sai ka siyo mana kayan beby yanda ya rikice a waya abinhar mamaki ya bani,fadi yake don Allah antynah da gaske? Alhmdl anty zanje inyi dawafi zanyi sallah in gode ma ubangijina,sannan inrokesi ya sauke ta lfy, don Allah anty kice mata ta bude wayarta, zucyata tanamatukar son jin muryarta, ya kashe wayar. Farida ya isko tana cikin daki tanata sheka bacci tafi mai da kai ga bcci fiye da aikn data zoyi, ya rungume ta sannan ya girgiza ta yana fadin tashi my farida kiji abin farin ciki daya sameni, da sauri ta tshi ga zatonta training din da yaketa addu'a Allah yasa yana ckn wadanda za'a tura ne ya samu lbrn sunanshi yan ciki,tace menene sojana? yaceasmy tana da ciki ,haba wani mummunan faduwar gaba taji nan take kishi ya dirar mata tamaimaita kalman ciki? yace wlhyanxunnannty nah tayo min way, tayi kokari ta danne kishinta tace Allah ya bamu masu albrka, yace amin.hakika ya jima yana rokon Allah ya inganta mishi ya kuma roki Allah ya cusa sonshi a zuciyar asma'u da sukazo batun tsaraba kuwa nan farida taga hauka, kaya yayi ta lodnamata da maza har sai da tanuna jin haushinta sannan ya lafa takano suka sauka kaitsaye kd suka nufo a jirgi lokacin ina bacci cikin baccin nake shakar kamshin wani daddadan turare, sanda na farka sai nagaya umar sanye da fara jallabya kara kar Da hula itama fara sai yayi minkama da larbawa, domin sajanshi yayi kama kawai dasu , ya umar yana da kyau namijine cikinmaza, yaana cikinmaza masu wuyar samu,irinsu ne one in town amma a zuciyata ba sonshi, kamshin turarensa yayimindadi yasaki murmushi sannan ya zauna kusadani ya dubimomy cike da fara'a tafarka,momy taceka tshe ta dai ya tsura min nikam kamshin turerenshinake shaka ji nake tamkar in tashi in shigejikinshi inta shakar kamshin momy tace ina farida fa?yacetanadakin anyna ta mike bari insaantyn taka ta shirya muku abinci ko? taana fita ya dube ta da murmushi ni kam har da kra shigar da fuskata tsakiyar kirjinshi kamshin nan ina sonshi shi kam yaji dadin yanda nayi lamo a jikinshi ya saka murna kuma yanazaton Allah ne ya amsa addu'arshi na fara sonshi ne tunda yaga in ya rungume ni tureshi nakeyi ko in ta mutsu mutsu amma yaunice da kara kankame shi, bmu sanmomy ta shigo ba saimgnr ta mukaji tana cewa, farida shigo mana da sauriyaa sake nini ko sbd kunya sai na koma na kwanta shima ya dan sosa wuyar shi irinna wanda yaji kunya din nan, sannan ya zauna . [7:45PM, 17/10/2016] 🌹@lh@ji🌹 A R: Fuska Biyu 2----10 Farida ta shigo muka gaisa tace yaya jiki?nace jiki da sauki na dai ki tashine ya samu tafi tare ko dankaratuna ammaa naki yarda,nace ni gurin momy zan zauna momy tace ya brni , ina kara warwarewa sai yazo yaa tafi dani, yanda farida taga kowayana lallaba ni musamman shikanshi sojan ta hankalinta faya tashi sannan ta soma tunanin ciki itama suka tafi bayan ya roke nikan cewa kada na kashe waya na barta a bude domin yana son jin muryata ,har ma yace yana tayi ni murna, mun kusan rabuwa cewar shi ina haihuwa zai bani takardata,hakanyasani murmushi donmurna. bankokashe wayata ba kamar yanda yaroka, sun isa ya kirani asmy mun isa gida da fatankna lfy dababyna?nace um yace ki dinga min mgn mana,ni dai shiru namishi , yace toki shafa min baby na na tura baki duk na kosa yagama mgnr ,kamar ya sani yace to shi kenan sai anjim. na riga shi kashewa, sannanna kwanta wanina me cikiwai yanzu babu abin danakeson ji irin kamshin ya umar, hak na kwana da safe mana samu turarukana inata shaka amma daga wanda yakusan amai saime son sani ciwonkai donhakana tarkata su na'aje kayan da na cire na daukana kara shakar kamshin. Yau kwanan shi 3 da tfy cikin dare na kasa bacci, qamshin turaran nan nake matuqan so na shaqa,nunfashina har yi yake tamkar xai dauke,kunsan mai ciki in taso abu ga kayan da ya rungumeni dasu neke dan shaqa momy ta saka su cikin wanki an wanke su an goge na dauki wayata na shiga neman layinshi wani abin haushi saida ta soma ringin sannan wata xuciyar tace me xaki ce masa? nan take na yanke sannan na koma na kwanta.shi kan lkcn yama kan sallaya yana miqa godiyarsa gun ubangiji ta wannan baiwa da ya mishi, bayan ya kammala ya miqe sai daya xauna a bakin gado sannan ya dauko wayarshi dake aje gefen gado ya duba ga mamakinsa sah yaga no ta da sauri ya soma neman layina,har na fara bacci naji ringin da saurh na duba shine araina nace me xance mishi? amma sai na dake na dauka, yace asmy me ke faruwa? nace name fa? ya qara saisaita murya yacf naga call dinki ne,nace ni kuwa?na dan ja tsaki gsky bani bace yace hope kina lfy.nace lau,amma kuma nayi shuru, yace fada mana me nene? Nace kodai ma bar shi,ya tausaya murya plx asmy gayamin mana, nace to yaushe ne xaka xo? yace cikin sauri kina san gani nane? nace a'a dama xance ina san turare ne nawa duk basamin dadi yace shi kenan xan xo miki da shi cike da haushin kana na kwanta a raina ina cewa qilan ma ya xata na damu dashi ne.shi kan cike da farin ciki ya kwana xuciyarsa ta rage xugi yana ganin ta soma damuwa dashi.sati daya da yamma lkcn mun gama dramer dasu jamila xata dora shinkafa da miya nace miyar nafi san asa ganda maimakon kifi da nama xa-a sa,momy tace to maxa jamila taxo jaje kasuwa ta siyo ganda, haushi ya cikata tace wlh momy kina shagoba asma'u yanxu sbd ita xa'a canxa abin da akai ninya? momy tace ki dau kudi ki wuce banasan dogon turanbi nafisa dake nhnke kaya tace ai ita anty arma'u ta cika saka mutane aiki kamar kanta aka soma cikin sai dana bari momy ta fita nace kema yanxu xan qirqiro mikh naki.tace wlh babu abinda xan maki tunda yau bani ce da aiki ba,nayi dryr mugunta,momy na shigowa nace ... Nace nafisa ina xan sami xobo mara suga sosai? tace oho miki,momy tace baxa a rasa xobo anan gidan ba tashi ki hada mata nafisa,tace wlh momy dama tace sai ta sani aiki ne ba wani xobon da xata sha, na dake nace in baxaki yi min ba to siyo min gun maman walida,momy ta ce a'a ta tashi ta hada da yawa kowa yasha nafisa ta fita rai bace na shige bedroom ina dry.sai kawai na tsinkayi sallamar ya umar cikin muryansa mai saka mara jin magana natsuwa, na xauna gefen gado, naqi fitowa, take raina ya soma tuno min da daddadan qamshin turaranra ji nayi tamkar in fita in rungume shi,duk da rashin ran da nake mishi amma sai na dake,sun gasa da momy ta tambayi farhda yace tana gaishe ta,sun dan taba hira kafin ya tambaya ina nike? momy ta ce tana nan ciki yace ba wata damuwa ko? momy tace da sauqi damuwar nan ka shiga dai tana ciki ua tambaye ta, jin haka yara nayi shiqu tamkar mai bacci na kwanta, ya shigo da sallama yatsaya akaina yana kallan fuskata,ina jin sautin murmushin shi. Sannan ya tsugunno saitin kunnena yace asmy na sani idonki biyu,yanda ya kusanto ni sosai yasa qamshin shi ya kai ma hancina xiyara,na bude ido a hankali na sauke su fes akan fuskarsa, yasa hannuwanshi ya dago ni xaune shima ya xauna, ban ankara ba naji tafin hannunsa akan marata yaya bebyna? na runtse ido tare da daure fuska, sam bana san tuna cewa inada ciki, ya rungume ni tsantsan na qara nutsa kaina cikin qirjinsa qamshin shi nake shaqa tamkar naga turaren, ina qara manne mashi ya shafa ni a kunnena ya ke tambayata kina san babynmu? na girgixa kai alamar aa ya dan sausata riqona yana duban fuskata baki san babynki? na bata rai nace ni fa ba babyna bane,yace to yanxu ke ba kya sanshi kenan nace allah ni ba ruwana da shi, na miqe ina qoqarin qwacewa yayi wata sansanyar ajiyan xuciya sannan yace to ki kawo min wani abu inci, na fita shikuma ya bini da kallo a ransa fadi yace,sam batayi kama da mai ciki ba, ya qosa yaga cikin nata ya tsufa, tafiyan kasaita ta masu ciki tana birge shi. Tafiyan masu ciki tana birge shi,amma ita sai qirjinta ya ciko yayi dam, sannan hips dinta suka qara fitowa.wata sha'awa ce ta motsa mishi dama yayi mssng dinta da yawa yana so wasu halittunta.na dawo yace to xauna ki xuba min,ya kalmashe kan bapet nima na xauna ina xuba misii na tuna nace yauwa em ina turaren? yace ok yana gidanmu can gwamna rd, kin san can na fara sauka na manta da shi,yayi murmushi xa muje ki dauko ai ko?na kalle shi a raina nace shi wannan ya umar din ya cika wayau, a fili ko sai nace a'a in kaje ka kawo min. bayan sallar isha nayi mugun ci sbd miyar gandar tayi min dadi sosai ga kuma xobon da nafisa ta hada ina ci ina musu dry da gwalo jamila tace Allah yasa yau mijinki ya kwashe ki mu huta.nafisa tace Allah yasa su wuce abujan tare xaki be, waya ta ta soma ringin na dauka ya umar ne nace slm alkm,ya amsa da kema amincin Allah ya tabbata agare ki, asmy shin kina buqatar turaranki? nace eh yace ki same ni nan qofar gida cikin mota, na tashi ina neman mayafi,momy tace ina xaki? Nace ya umar ne xai bani saqo,nafisa tace ba wani ke dai sai da safe. jamila tace ana san miji amma ana kai wa kasuwa, tsaki kurun na musu na wuce, momy ko dry take mana,xaune a maxaunin drb yace shigo mana ina shiga yaja mota muka soma tfy nace ina xamu jene? yace gidanmu ki dauko yanxu nan xan dawo dake, nace ban fa yi shirin fita ba,yace ai ba wani baqon guri xamu je ba gidan mu xamu je shiru na mashi.bayan mun tsaya ina qoqarin fitowa shi ya fito ya rufe gefen xamanshi ya xagayo sai kurum naji anyi sama dani haka ya rungume ni tamkar ya rumgume jaririya, da qafa ya rufe motar sannan yayi sama dani laf nani a jikinshi ina shaqar qamshin turaranshi.idanuna a lunshe dan tsabar mugunta irinta ya umar sah jina nayi cikin bahon wanka,cike dam da ruwa da sauri na tashi xaune tare dayin wata shegiyan ajiyar xuciya,shi kam dry yake min na saka mishi kuka,wanda ni kaina na san na tabara ne.ya soma lallashina wai bari yayi min wankan,banxa na masa ya cuda ni ya wanke tamkar jaririya. Ya nado ni cikin tawul, ina mamakin ya umar in yana soyayya tamkar a india shi yasa wani lkcn ban sani ba nake biye masa sai daga baya inxo ina jin haushin kaina. kan gadon shi ya sauke ni sannan ya warware tawul din ya barni wai xai shafa min mai,daga shafa man ne ya xarce da min kalolin wasannin shi masu sakani cikin shagala, kada kuga laifina bansan yanda xan fassara maku ya umar ba,bangaran soyayyar auratayya, da ace ina san ya umar to dana ce babu wanda ya kaini dace kaf fadin duniyar nan, yana sani in mance so ko qi in mance k6ai da kowa nakan dauka duniyar daga ni sai shi aka halitta,lkcn da natsuwa taxo mana sai ma rinqa jin takaicin kaina ni da ba sanshi nake yi ba me yasa xan ringa biye mashi, shin na manta wulaqanchn da ya min can baya? shiko dadi tare da farin ciki ne ya cika xuciyasa yariyan tana da bahwar ni'imar da ba kowace mace ce take dashi ba, sannan ya san dama mace mai yaron ciki abin bukatar kowane namiji ce sbd wasu dalilai, cyan haka tana gamsar dashi. Da asubahi kam naji haushi sosai sbd yaji qe min kayana gashi ba dakina muke ba babu kayana kuma a dakin shi jallabiyarsa mai gajeran hannu ya bani gashi ta min tsawo cikinta nayi sallah ina ta fushin me yasa na biye mashi nan ya kuma lallaba ni har da cewa in tausaya mishi da fa na haihu shi kenan, xai bani takarda, nan dai nuka sake lulawa ,da safe anty ta aiko mana da break nace ya kamata mu soma shirin komawa gidansu momy tunda nifa banma xo da shirin kwana ba, yanxu ma kunyar momy xanji, yace menene na jin kunya bayan gidanki kika xo kuma tare da mijinki kike,nace mijina fa kace mijin sharadi? yace ok yes haka ne,amma yanxun sai yamma xan tafi na fasa tafiya da wuri shiru na mishi domin ni kaina ban gaji dajin dadin qamshinshi ba.yinin raran na murwu gun ya umar dan haka na gaji iya gajiya bayan bacci babu abin da nake sanyi.nan na matsa mashi ya maidani gidan su momy,muka shirya muka fito.na shiga gidan fuska daure ni a dole ban so na bishi ba.jamila tana xaune qofar momy tana yanka kubewa. Nafisa tanayi ma anty amrya kalaba, dukansu sai nagasun kalle ni sun kuma kalli junansu sun kwashe da dariya har anty na tsaya raina ya kara baci ina harara jamila sallamar ya umar sai sauka nutsu illa anty dake ta dariyart, shima wata 'yar dariya yayi tare da nuna ni da baki ina waigawa sai ya wayance sannan ya dake, na dubi jamilaa cike da masifa nace me kuka gani na dariya a jikina? jamila tace dole ne muyi miki dariya amma salon takusoyayyar tana birge mu, bakin ciki ne yasani saka kuka musammanganin yana su duka suka saka dariya da jamila ta gama mgn na shige daknmomy da kuka da sauri ta fito daga bedroom a rungumeni, lfy 'yar gidan momy sallama da kuka? cikin shesshekar kuka nace ba su ba suke mindarya, ta kamo hannuna zo inji waye kemiki dariya? sanda muka fito sai daryar sukeyi da lama mgn ta suke yi.momy tace dariyr me kuke mata kun sanillar dariya kuwa?jamila tace momy da. wasa mukemata fa,mu dariyr da mukeyi tace baa son yayanmu amma in yayi wayahar wani canza murya takeyi, dagazanje in amso sako shikenan shiru, sai yanxunzata shigo tana mana fushi? suka sake kwashewa da dariya, nace dukabin da kikeji zaki same shi jamila ai ga ya umar din nan ki tambayeshi in son shi nake ba dan ya matsa min ba wlh bazan bishiba har zakigaya min mgn momy. ta fara ma jamila fada, ya umar yace tokuina ruwanku ne? ance mukutana sona ne? yna mgn yanamurmushi sumasai guntse dariya sukeyi na [7:46PM, 17/10/2016] 🌹@lh@ji🌹 A R: Fuska Biyu 2----11 Ance mukutana sona ne? yna mgn yana murmushi sumasai guntse dariya sukeyi na kula ma sun maida ni wawaiya donhaka sai na wuce daki ina kuka momy ta shgo tana lallashina , gado na haye nata fushina har bacci ya kwashe ni ban sanlkcn dayaa tafi ba tun dani sai damagrib sannanmomy ta tasheni na farka naga turare a gefen amma dana sunsunabaya wancan kamshin dana sani,bayan isha'I na kira shi toilet na shige sbd su jamila 'yan sa ido nace mishi shi ne zaka ajemin wani turare ba wanda nace bako? yace to wanne kike so? na ce irin wabda kake sawa nace fa yace ai shi ne na aje miki nace bashi bane daka sanbaza kabani ba dabakamin alkawarin ba, na kashe wayr ya kira haba asmu bbu binda zaki nema gurna inki baki wlh wannan ne turaren danake sawaki yarda nace shi kenan yace kn yarda shine? nace eh sai anjima na kashe ina fadinbakasonbani kawai zakace shi ne. ina fitowa nafsa tacemanya, yanzun kuma wayar ma a boye akeyi? dama haushinsu nakeji gashi t kara tsokanata, nace duk abinda kike ji in jin shi nima zamuyi bala'I inbaku fita harkata ba, nafisa tace mu ma ki fitaharkarmu ki daina sa momy tana samu aiki tsaki naja Sannan na bangaje tana wuce, tayi dariya tace n son yayanmu ammaanki yarda sonshiake yi, cikin kwanakin ban da fushi bna komai, kafin daga baya na huce.wannan kron satinshi 3 snnan yazo, kila tun subahi ya fto don na farka dagabacci ne naganshi yace da yamma zaikoma,tare dani zai tafi tunda naji sauki nace ba zanje ba momy tace inyi hkr in bi shi sai zanzo hihuwa sannan gama bikin jamila nn da wata 3 ,haka nan na hkr na soma shiri su ko su jamila is tsiya sukemin wai dama momy ta daina bata bakinta dama sunji inacewa da zarn mijina yazo binshi zanyi, banza nayi musu sbd inji da takura min ma da batun tfy da ya umar yayi, munyi sallama dasu mama saurn dangi da nce banmusu sallamaba, saiya samin 2000 cikin waya wai na ma kowa sallama,abba ya shgo momy take gaya mishi zan bi mijina nan fa ya ringa wa ya umar kashedi a kula dani kada ya barni ba"a bani abin da nakeso ba, sbd abba kullum zai fita sai ya tambaye ni me nakeso? me zanci yazo min dshi? duk abin da nakeso sai naci shi ya hau minute ki. turaren ya umar shi ne kawai matsala ta yanzun son shi nake ammana rasa yaumr yaki y bani. Ina jin nty tana yima ya umar gargadinkad ya matsa min, dominhakan za iya kawozubewar cikin,n tuna rhma tace min snd tayi bari dr yace sbd yawan kusantar ta da mijinta keyi ne ya kawo zubewar cikin, a raina yandabanason cikin nan dama zai zube da naji dadi sanda muka isa gidnbabu kowa, na bude kofata na shga da addu'a bayanna danyishare share da goge goge nayiwanka da alwala hakazamna yaci gaba da tfy a gidanyaumar ina zuwaskul. farida sune suka gama yanxun. harkar kasuwanci yana bunkasa harma tanason ya umar yabart ta rnga xuwa dubai saro kayashi kam yace ya yarda da ita yasan Allah ne mai tsarewa,amma yasn xatakula dakanta, sbd tsoron Allahnta, sannan zai kara matajari . zuwan farko tare da ahj jamlu sukaje, sida suk gamahlewarsu satun ta 3 snnan yajibgo matakaya ta dawo kayanyaranajarira tajibgo waiya sya , jki na rawa ya biya tare da zuga mata albarka shi sarkin son yara. Bikin jamila ya matso lkcn cikina wata 6 ya fito ga cikin kato haushin ckinnakeji sbd hanani baccinda yake yi ga kafafuna duk sun kumbura kayan sun min kadan. bubuwan da ada nake son su yanzun duk bana sonsu. kamar su danwake, dudu madara da zuma da dai sauransu yanxun sai kamshin makiyana ya umar shi na fiso wta rigima ta ciki ashe turaren daya bani gashe shi neturaran a haka sai jikin shi d wannan damar shikuma yake samuna a cikin duk rana kun girkina, yjuy ni yanda ranshi ke so , ya kashe ni da soyayyarshi gefega kamshinshida nakeso fiye da komai. maltina bin shan ya umar ko yaushe yanxun nima tazamemin abin sha safe da rana. farida ko harkar kasuwancinta yasa bata cika zama a 9jaba wannan wta dama ceta hutawa da abokan harkarta. ya umar ya shgo ya sameni zaune turus a bakin gado yace a'a har yanxun baki shirybgashi harfarda ta dawo ta shiry.na dubi kayana cike da takaci sai hawaye na soma kuka, ya rude, lfy asmy ya taso ya tsugunn a gabana nace cikin kuka yanxun duba ka gani ji ba kayana kowanne yayi kadan da wane kay Wani kaya zanje kenan? ku tafi na fasa zuwa ya kunshe dariyar dakeson fitowa yasan inyayi ta ya tokano rigima,sabuwa yace kidansamu wani ki saka in yso da munje saiku shiga kasuwa da anty ki siyo zannuwa miki wasu, nace ni bazan iya zuwa kasuwa ba wannan cikin ne zai bar mutum zuwa kasuwa?yce to ni zanbar komai inje in kasuwar na saka jallabiya sai kayan kwalliya. ana saran kwana 2 zamu kadunan faridace a gaba ya umar ke jan motor ina jin su suna hirar cikin tana cewa ya ddace y bata duk babyn dana haifako? yace sosai ma ai danki ne ko 'yarki tace Allah yasa a haifamin 'ya mace mai kma da kai , mu gani wani suna ma zan sa mata? ta daga kai alamar tunani, can tace yauwa zansa mata ikram, inko na mijine insa mishi ikra'a, yace nafison fatima inko namiji ne muhd, haka suke ta zancen su inajin su, don tani dama zai cire cikin ya bata yanxun da nayi farin ciki burina ya sakeni, muna isowa da kyar na fito daga motar dama idan na zauna na dade haka kafata ke kumbura,kuma tashisai da dabara, da tamakon ya umar na fito daga mota muka shiga kowa sai sannu yake min. A tsakar daki na zauna na mike rashe rashe. mun gama cin abinci na watsa ruwa sannan nayi sallar azahar da la'asar. su shem'u da hadiza su rahma suka shigo kowa sanye da ankon lunching nace ina nawa ko baku dinka min ba? rahma tace mun isa maman 2,wane mu,na bata rai nace kada kimin mugunfata rahma biyun lfy? jamia ta shigo tace yawwa antyna ga kayanki da fatan kinzo da direbanki muna son yin amfani da motarki nace ya umar ya kawo mu fa. banzo da direba ba, na tash insaka kaya amma kaya sunki shigata da kyar siket dinya shiga amma riga taki bansan sanda na saka kuka ba sbd takaici na zauna bakin gado. su jamila da farko suna min dariya amma ganin abin nawa da gaske ne sai suka kra momy take ta saka gyalenta ta amshi kayan ta fita dasu takai ma teloli tana tsaye aka bude su ba laifi tunda sun shiga amma sun matse ni haka nan dai na daure daga gurin lunchingnace ya usman dayaje daukar rahma yakaini gidnmu gwamna road, sbd gadajan nan na su momy dana su mama dam yake da baki banyi mamakin ganin gida ta ciki a bude ba sbd Sbd nasan ya umar yana gidan, na hau sama duk daba son ya umar nake ba,naji zafin yanda na same su cikn gidan da ya umar kekira nawa shi da faridarshi suna minsoyayya cikin falosun shagala da shafar juna dogon tsaki danaja ne yasa suka dube ni na shige dak na ina zama bakingado ya shigo meyasa bakice min zaki zonan in zo in dauko ki ba? na dube shi gefen ido danme zance kazo ka dauke ni kana tare da matarka? na ci gaba, ba zaka tuna dani ba irin wannan lkcn ban damu daka tuna dani kokada ka tuna dani ba domin ba kai ne a gabanaba, burina in rabu da wannan kaddararran cikin inhuta. ya zauna kusa dani ko dai kina kisihina ne? nayi murmushin takaici kishin w? na nunashi kishinka? na juya na kwanta tare da fadin abinda kakeso shi zakayi kishi ni ka sani ban sonka da safe ban sonka, da rana haka da dddare baxan soka bane. ka sanini da kai ba zamuso juna ba domin tun farko in harakace ki ba zai taba zama so ba kaje kayi nazari ya kara matsowa kusa dani tare da tursasa murya kinyi kuskure asmy so yna zamaki tamkar yanda ki ke rikidewa ya zama so, na gani akan kaina domin ada naki ki asma'u amma a yanzun ya matso da bakinshi cikin kunnena,you are the one I love, Allah shine shaida ta yanzun ne nasan meneneso, koda baso nayi ba,ya mike zaki yarda nan gaba ya fita. farida ta koma mazauninta cikin sauri daga leken da takeyi taso taji menene ya umar ya gaya ma asma'u cikin kunne? Akwati guda haka ya umar ya ciko min da atamfofi,shaddoji da material suka kaima tela daga buba sai play da xani aka min sauran anko din ma duk manyan dinki akai min. ya umar xasu tafi da faridanshi washe garin daurin aure, dama yace ni inyi sati 2. ya kira momy falan abba sannan ya kira ni cikin waya, na same su yace ma momy kingan ta nan ta qi muje asibiti su yi mata awo dana mata magana sai ta saka min kuka, ga kumburin da take yi,na rasa yanda xanyi da ita gata nan xan barta sai ki kaita asibiti,ya ciro rafar yan dari biyar guda biyu gashi nan duk yanda akayh momy kin min waya, momy ta dauki kudin sannan tace shi kenan Allah ya kiyaye hanya ina faridar? yace tana dakin anty,momy ta fita nima na miqe xan fita ya kamo ni ya saka a jikinshi yace haba asmy ki bari muyi sallama da bebyna mana. nace daka sani tun kafin inxo kd ka gayamin cewa in mun xo xanga doctor mana,ka sani inhar ka gaya min baxan xoba, ka dinga tunawa sharadinka babu tursarawa, yace haka ne husna amma dan lfyrki da beby xaki asibiti Ke matsalarki daya ce baki san allura,tuncan abuja nace baxan bari a miki allura ba kinqi yarda dani na cire jikina daga nashi nace har abada baxan yarda da kai ba, ka tuna har qofar gidanmu ka dauke ni da sunan xan gwada takalmi ka kaini asibiti suka caka min allura da nufin xa amin gwajin HIV,ni xa ama gwajin HIV ka cuce ni, jikin ya umar yayi sanyi ya durqusa gabana gwiwa 2 yace ba kya yfy ne asma'u? ki xama daga cikin masu yfy ga yan uwansu a yayin da aka bata musu na sani na cuce ki ni mijinki ne amma kalleni gwiwa 2 aqasa ki yafe min ina so ki sani inna tuna abubuwan dana miki ina jin haushin kaina nasan laifukan dana makh ne ya hana ki sona, na kuma shaida ki na da haquri. na dube shi ya ban tausayi amma na dake na ce xan yafe makd ya umar amma sai randa ka sake ni na fita na barshi a gun.tsakar dare ya umar ya kasa runtsawa yanda ya tsani ciwo haka ya tsani asma-u ta furta kalmar saki, kana ya tsani ya xauna da laifin wani kanshi domin bai san ranar mutuwanra ba, Sakin asma'u baya cikin tsarin shi wayo kurum yake mata saidai yanxun yana ganin dole ne ya sake ta ko dan ta yafe mishi laifukanshi, wata xuciyar tace yaya xaka yi da santa? ya miqe yana xaga dakin ya dubi farida dake ta faman shirga bacci, ya sani yana san farida so na yarda da ganin girma da kuma mutunci amma san asma'u daban ne a hankali ya shige shi kuma har yau yana shigarshi kadan ya rage ya gama xagaye dukkan jikin shi ya xauna bakin gado tare da furxar da xaxxafan huci,sai yace menene maganin xuciyarshi can sai tabi amsa da cewa Allah,da sauri ya miqe tare da dauro alwala nan ya duqufa neman mafita gun Allah.Diamand hospital muka je da momy sunmin awo tare da dubani sunce baby lfy amma jininta ne ya dan hau, wannan kuwa ba wata matsala ce mai xafi ba yawancin masu ciki kan sama haka

Chapter 13 of 16