Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ƙasa wanwar, nayi saurin riƙe kofar na saki ihuuuu"Wayyooo Allah Umpah na kazo ka ceceni yau naga rayuwa , nayi mugun gani Auzubillahi minal sheɗanir rajim, ƙalu innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Wayyo na makance bana ganin kome..." wata muguwar tsawa naji ya daka mini itace ta dawo dani hankalina, ina ƙoƙarin tashi na kasa.
Kamal kuwa ransa a mutiƙar ɓace yay maza ya yaja zip ɗin wandon sa, iya ɓacin rai ya shiga ɓacin ran da bai taɓa jin irinsa ba, ga kunya yarinya karama taga tsiraicinsa, kuma yauma tsutsayine yasa bai tsaya cikin toilet ba yaja zip tsabar gagawar da yake ya fito da zandarniyar sa a hannunsa, sanin ba mai shigo masa sai da izini yana ƙoƙarin adana abarsa yaganta kamar an jefota daga sama, tsabar kaɗuwa ne yasa ya gigice ya kasa maidawa kai tsaye.
Bayan ya gama adana abarsa, Nufota yay cikin wani irin taku da zafin nama.
kafin nake miƙewa har ya iso ya rufe kofar ya murza key, cikin ɗaga murya yace"Ke meye alaƙarki dani? Uban waye ya baki ikon shigo min Office kai tsaye , uwar me zan baki? Tabbas zan koya maki hankali wawuya maras tarbiyya ai abar kika zo gani kuma gata kin gani." ya faɗa yana rankwafoya ya damki wuyana ya miƙar dani tsaye...
Duk da ina cikin mugun tsoronsa saboda ganin uwar zumdumemiyar wannan abar, hakan baisa na nuna masa ba ƙiri-ƙiri duk da raina ya ɓaci jin yace min maras tarbiya, na dake babu ko ɗar na fara kiciniyar kwatar kaina a hannunsa..
Nace"Malam lafiya zaka shaƙeni kasheni zakayi ko me? Dallah ni sakeni me zan kallah a wannan abar ni bata gabana wlh , nazone naji dalilin da yasa ka rungumeni jiya wancan gidan inda kaje gulma , dan ba domin Allah kaje ba tsirkune ya kaika ba kome ba , ina ruwanka dani waye yace ma ina haɗa jiki da irinku kajira kaga ramuwar da zanyi a kanka zan baka mamaki , baka san wacece niba na fika tsageranci gurgun mage dakai..." ban karasa maganar ba ya bugemin bakina ya kama fatar bakin yana murzawa, ya haɗani da kofar ɗakin da karfin gaske, saida na saki ihu tin karfi ya matseni ya danna min katon kirjinsa, yana huci ya kama gashin kaina da hannunsa ɗaya ya murɗa da karfi, still hannunsa ɗaya yana murza fatar bakina, cikin fushi yace" Na tsani mace fitsarariya marar kunya maras kamun kai irinki, sai na koya maki hankali sai na gigita rayuwarki wallahi se kinyi da kin sani marar anfani sakara maras wayo me bin maza ai daman nasan se irinki zasuyi abinda naga kinyi ranar."Ya faɗa yana kara matseni da kirjinsa yana murza lips ɗina tin karfi, yana jan gashin kaina, azaba ta isheni bakina zogi yake min kirjina zafi yake saboda yadda yake goga min kirjinsa da karfi, hakan yasa boobs ɗina suke zafi dan da kirjinsa yake dannawa da karfi, amman nayi alkawalin bazan masa kuka koda zai kasheni sai dai ya kasheni..

Gashin ya saki ya dago da kaina yana murmushi ya zubamin wannan kwartayen idanun nasa, niko na masa ƙuri da ido alamar ban karaya ba duk da dauriya ce nake, kallonsa nake ba ko alamar tsoro, yay murmushi ya fara magana yace"Gud jaruma maras kunya da taurin zuciya, ko da yake babu mamaki irinku sun rigada sun saba da maza hakan ba bakon ki bane , namiji ya matseki yana baki azaba amma ke dadi ma kikeji ko? Sbd kin saba so ni ba dan iska bane irinki , abinda nake so dake babuni babu ke kiyi sabgar ki nayi tawa , Wlh Wlh Wlh kinji na rantse sau uku , karki kuskura ki kuma cemin gurgu cikin class ko ƙoƙarin ɗaukar wata fansa domin kece zakiyi nadama mara anfani." duk maganar da yake mini yana murza fatar bakina cikin mugunta ya kara matseni yana garzamin kirjinsa a kirjina yana gama faɗamin haka ya cire hannunsa daga saman lips ɗina yace" Idan kika yi ƙoƙarin faɗama wani cewar kin ga tsiraicina wlh zan baki mamaki..." ban barshi ya karasa na ƙaƙalo duka yawun bakina na tofa masa saman fuskarsa, nace"Allah ya isana mugu Allah ya wadaran ka, na faɗa gurgu..."wata irin shaƙa yamin me azabar zafi se da na saki ihu ban dawo haiyacina ba naji ya zuƙe min zip ɗin riga ya dulmiyamin hannunsa cikin rigar ya kamo duka breast ɗina ya matsa da karfin gaske yana murzawa, ya kara sakar min nauyinsa ko motsi bana iyawa idanuwana sun fara cicikowa da ruwa nai saurin maidasu.
A zafafe yace"Kiyi gagawar kama fuskata ki lashe yawunki tass ko kuwa yau na miki azaba mafi muna a rayuwarki, wacce sai kin gwanmace baki zo duniya ba." ya faɗa yana kai bakinsa saman fatar wuyana ya gantsara min wani irin cizo, saida naji wani dan fitsari ya zimin, amma naki ihu still yana murza nonuwana tare da mulmula nipples ɗin cikin mugunta tamkar zai cire min kan saboda A zaba, gashi bana iya ko numfashin kirki ga shaƙar da yama wuyana ga nauyinsa ga azabar da yakema breast ɗina, yasani da sauri cike da muguwar tsanarsa da alwashin se na ɗauki fansa, nace"Tsaya zan shanye ma" Kamal jin abunda Mubina ta faɗa yasa ya zare hannunsa daga rigarta, yana
murmushi yace"Oya maza kama fuskata ki lashe tass wlh ko na miki tsirara na matse boobs ɗinki sai sun kawo ruwa , ni nafiki iya tantiranci bari ganina haka." ya faɗa yana shu'umin murmushi.
Babu ko ɗar na sanyan tafukan hannuwana duka biyu na tallabo kansa na fito da harshena na dora saman fuskarsa na fara lasar yawun da na zuba masa se da na lashe tass na sake shi ina yunƙurin amai ina kiciniyar ya sakeni kar na masa amai yace se na shanye.
Kamal ya bushe da dariya ya tallabo kaina ya ƙura min idanunsa, yace"Oya hadiye abun bakinki wlh tallahi kika kuskura kikayi amai sai na baki fitsarina kin sha idan kina musu kiyi aman Oya haɗiye yawun bakinki yanzu ko na baki mamaki karamar kwari." ya faɗa yana matse bakina yana ƙoƙarin maida hannunsa cikin rigata.
Cike da tashin hankali da bakin ciki na buge masa hannu na haɗiye yawun baki ɗaya cikin sanyin murya nace" sakeni na tafi na haɗiye."Dariyar mugunta yay baiyi musu ba ya ɗago kaina ya buɗe bakina yana leƙawa ba kome a ciki kawai naji yana huramin isakar bakinsa cikin bakina yana shaƙamin numfashinsa, raina ya kara ɓaci babu damar rufewa sbd yadda ya riƙemin bakina.
Ban tantance ba naji ya ƙaƙalo yawun bakinsa ya tofa min cikin bakina ya rufe min baki, ya done min hanci yace "Oya haɗiye" Sbd babu wata hanya ta kwatar kaina yasa dole na haɗiye yawun nasa ina jin kaina na juyawa amma na ɗaure ban sake magana ba, asalima idanuna na rufe dan na ɗauki alkawalin bazan ce masa kome ba, se dai ramuwar da zan masa sai ta girgizashi tasa yayi nadamar zuwansa duniya...
Jina nayi a ƙasa wanwar ya sakeni na fadi ƙasa yabar gurin ya nufi kan kujera, amma ban nuna jin naji zafiba na miƙe zaune ina gyara zip ɗin rigata dai-dai lokacin akayi knocking ɗin kofar shigowa.

Naiyi saurin kimtsa kaina na ɗauki jakata na miƙe na gyara mayafina na rufe bakina sabida yanda ya kumbura sumtum. Daidai lokacin Kamal ya iso ya buɗe kofar Sageer ne da Basma tsaye idanunta sunyi ja alamun kuka ma tayi.
Murnmushi na sakar mata, na nufota ina cewa"Ya dai Basma"? Sageer ya kalli Kamal yace" Kangiwa ya akayi Basma ta kirawoni cewar Baby tayi ma barna kana bata azaba..."katseshi nayi nace"No Sir ba kome wlh ai gobe bazan kara ba ya wuce na shiga hankalina ita duniya fa ba matabata bace ba yanzu nayi hankali karka damu." ina faɗin haka na kama hannun Basma mukayi waje.
Kamal ya saki murmushi yace" Sageer Ibrahim ykk?" Sageer yace"Malam tambayarka nake me kama Mubina naga tayi sanyi tana boƴe fuskarta haka ?..." Kamal yace pls mubar maganar dan ta wuce a wajena banida lkcn wannan afirituwar yarinyar." Sageer ya kaima sa duka yace" *Kangiwa* karka mun rashin mutunci , itace nake so fa kuma insha Allah itace uwar ƴaƴana." ya faɗa yana me farin ciki yana rungumar Kamal.
Kamal yace"masha Allah Allah yasa ayi damu , duk wanda yace zai haɗiye gatari to riƙe masa ƙuta." ya faɗi yana murmushin mugunta dan yasan watara da kansa zaice ya fasa auran tab wa zai iya zama da wannan annobar.
Wayoyinsa ya kwashe ya ɗauki makullan motarsa ya zuba cikin aljihu ya zura hannunsa a cikin aljihun yana kallon Sageer yace"Oya ina mukayi?" Sageer yace"Muje can gida na gaishe da ummah yau kwan uku fa, wai ina mutuniyar taka ta fecebook ne?" Kamal ya nufi kofa yana murmushi yace"Uhumm wlh ɗazu munyi hira yarinyar akwai tarbiyya insha Allahu zan sami lokaci naje Dosso takanas na ganta , dan taki turamin pic ɗinta wai muni ne da ita bata so na gujeta nima naki tura mata nawa a zauna a haka amma muryata akwai sweet insha Allah duk muninta indai kamilace gidansu akwai tarbiya wlh se na aureta saboda ta nuna min kauna duk da bata ganni ba batasan ya nake ba amma tana sona , dan haka banida tamkarta Wlh naji tamin dari bisa dari , duk da ban nemi sunan ta na gaskiya ba nan gaba zan nema ." ya faɗa yana murmushi.
Suka tafa hannuwa suka riƙe hannun juna suka fito Kamal ya kullle Office ɗin suka sauko.

Lokacin da Mubina suka fito har anzo ɗauƙarsu amma amai ya kwace mata, nan tayi ta kwarara amai Basma ta riƙeta tana mata sannu har ta gama ta kamota suka nufi gun mota Haladu ya basu ruwa ta wanke fuskarta da bakinta, Basma ta kamata ta shiga mota seda Haladu ya ja motar kafin Basma take shiga motar gidan su tafi tana mamakin me Sir Kangiwa yay ma Mubina taki faɗa mata.

Su Kamal lokacin da suka iso ana kiran sallah magarib dan saida Sageer yasa suka biya Super market yama su ummah sayaya.
Alwalla sukayi suka shiga massalaci.
Mubina suna zuwa gida ko parking Haladu bai gamaba ta buɗe motar ta fito a guje, tana kururuwa gabaki ɗayan ma'aikatan gidan suka firfito suna tambayarta, ba wanda ta kola dan ko jakarta da wayarta bata ɗauka ba tayi cikin gida a guje.
Amrah tana zaune tana ma Mamu tsifa suka ga ta fado ba sallama, tana kwarara ihu.
Jikin Mamu ta faɗa ta saki uban kuka me cin rai tana buga kanta da kirjin Mamu, tana faɗin "Wlh ko zan rasa raina sai na rama sai na rama bazan yafe ba wayyooo Allah Mamu yau naga rayuwa ji nake kamar zan mutu kome baya min dadi saboda tsabar baƙin ciki." ta faɗa tana kuka wiwi.
Mamu da Amrah a gigice suka riƙeta suna faɗi"Baby me yasa Meki waye ya taɓa mana ke? Se inda karfin mu ya ƙare..."fizge jikinta tayi ta miƙe a guje kamar mahaukaciya ta nufi bedroom ɗinsu, suka miƙe suka bita a baya.
Laure mai aiki sai tafa hannuwa ta koma kicin riƙe da baki.
Tana zuwa broch ta fara baji ba gani.
Mamu ta iskota toilet ɗin ta riƙeta tana tambarta"Mubina me aka miki ne wai bazakiyi magana bane? Waye ya sakaki kuka yau a garinan?" Ko me Mubina ta tuna da sauri ta rungume Mamu tace"Mamu watace wai tace min warin baki nake shine naji zafi sosai amma ba kome zan rama ramuwa mafi muni..." Mamu tace"Karya kike nasan taurin zuciyarki wanann ɗan abin bazai saki kuka ba faɗamin gaskiya."
Amrah tace "Wlh nima ban yarda ba kin boƴe dai baby." Mubina ta ƙaƙalo dariya tace"wlh Aunty shine kawai kukan shagwaɓa ne na maku fa." ganin yanda tayi magana yas suka yarda suka kamota suka fito parlour, nan suka isko Haladu ya kawo mata jakata da wayarta.
Jikinta ta saki dan bataso su gano gaskiya ta amshi tsifar kan tana ma Mamu har lokacin sallah yay suka miƙe.

Tsaye take tsakiyar shower sansanya ruwa na sauka kanta, yana ratsa gabobin jikinta idanunta lumshe sai shasheƙar kuka take tana sauke ajiyar zuciya, dan sai yanzu abinda Kamal ya mata yake kara mugun ɓata mata rai ga boobs ɗinta da suke mata mugun zafi da lips ɗinta da suka kumbura sai sheki suke.
Da sauri ta buɗe manyan lumsassun idanunta da suka fara kumbura ta kalli kanta jikin mirror ɗin toilet ɗin takai kallonta kan manyan breast ɗinta da suke atsaye kyam kamar su tsone ma mutum idanu, taga yanda sukayi jajur suna mata zafi a hankali ta furta"Wlh ko zan rasa raina sai na rama abinda kamin , se na gigita rayuwarka Kamal gurgu sai na ida nakasa ka sai ka tsani mace a rayuwarka , bazan taɓa yafe maka ba kuma bazan yafe ma kaina ba idan ban rama ba zuciyata bazata sami salama ba." ta faɗa tana kecewa da kuka.
A haka dai tayi wankan ta ɗauro alwalla ta fito..

Kamal suna idar da sallah suka shigo ciki Sageer ya gaisa da ummah kafin ake kiran sallar isha.
Zaune suke a parlour Samha na kusan Kamal tana cewa"Yaya Sageer kace Kangiwa ya bani budurwar tasa mu gaisa dan Allah." Kamal ya zabga mata harara yace "ke banson raini fa ni sa'anki ne ta shi maza kirawo Ummah su gaisa da Sageer..." Sageer ya saki murmushi yace"Kanwarmu ƴar autarmu ki rabu dashi, ni zan nuna miki tawa kwananan insha Allah nakusa samin kanta." ya faɗi yana dariya.
Kamal yay mirmushi yace "Rabbi ya dafa maka." Sageer yace "Amin" dai-dai lokacin wayar Kamal ta ɗauki ringing, Samha ta miƙe tana cewa itace ko? Bari na kirawo ummah nazo mu gaisa"ta fadi tana nufar saman bene da gudunta.
Kamal yana ga friend ɗinsa ce yay picking ɗin call yayi magana cikin amon muryasa me dadin sauraro ya furta" *cutte Angel* Wai meye sunaki na kirki ko de ba musulma bace ki faɗamain gaskiya?" ya faɗa cikin sigar wasa.
Daga can cikin sanyi murya haɗe da kissa tace"uhm uhm uhm *KAK* Nima ai bansan sunan ka ba amma bari dangantani da wacce ba musulma ba zanyi fushi fa." ta faɗi cikin sigar tsokana tana kukan wasa...
Isowar ummah tasa yay saurin cewa" zan kiraki anjima zan shiga massalaci." ya faɗa yana tsinke kiran murmuahi ɗauke kan fuskarshi.
Ummah ta iso tana riƙe da hannun Samha tace"Ah Sageer ne." ta faɗa tana zama.
Sageer ya sauko ya rankwafa ya gaisheta.
Ta masa tana murmushi tace"ya gida dasu Hajiya kowa lfy?" Sageer yace lfy lau naga Umpah massalaci." Ummah tace "Nima ba dan kaiba ina ciki sai anyi isha , kai kuma da waye kake magana kana ganinmu Ka katse?" Kamal ya saki murmushi ya miƙe yace" Abokan bussines , tashi kaji ana kiran sallah fa."
Sageer ya miƙe yana murmushi yace "ummah zamu koma massalaci daga can zan wuce gida." ya faɗa yana ajiye mata ledar hannunsa.
Ummah tace"Sageer baka rabo da wahala sannu Allah yay albarka a gaishemi da Murja kwana biyu bamu gaisa ba."Sageer yace zasuji mun tafi."Nan sukayi sallama suka fice Ummah ta miƙe ta haura sama Samha cikin murna ta kinkimi ledar tayi bedroom ɗinta ta dauki na dauka ta maido sauran..
Su Kamal suna fitowa daga massalaci su uku har Abbu, a kofar suka hadu da umpah sukayi masabaha Umpah yace"Abubakar baka cika min magana ba jiya kace iyalinka zasu zo gidana amma shiru?" Abbu yace tuba nake yanzu mushiga tare da yarona mu gaisa da hajiya albashi zuwa gobe Hajiya da Samha sai suzo." Cikin murna umpah yace" Kai naji dadi wlh, bismillah muje to."Kamal ransa bai soba dan baya son shiga gidan mutane, amma ba yanda ya iya ya damƙe hannun Sageer yace " Muje idan mun fito se ka tafi pls." Sageer baiyi musu ba ya amince.
Nan suka nufi katon get ɗin gidan Umpah ɗin....


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉🏻+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*

*💖😭KAMAL NE😭💖*

*Book 1*



NA

*Real ladingo*
*Sweet Baby💋*

Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*



*Page 5️⃣*


....Suna shiga direct Umpah ya shigar dasu parlon baƙi, ya nufi cikin gidan domin kiran iyalinsa su gaisa.
Parlon shiru ba kowa sai Tv ita kadai tana yi, umpah ya girgiza kai ya gyara tsayuwarsa ya kwalama mai aiki kira"Laure!" Sai gata daman tana kitchen.
Ta ɗan rankwafa tace"Yallaɓai gani." umpah yace "maza ki shirya abin da kika girka ki kai parlon baƙi , amma ki fara kai ruwa da lemo da abin motsa baki maza." ya faɗa yana haurawa sama.
Cikin girmamawa laure ta masa ta miƙe ta tafi ta fara aiwatar abinda ya sata. Da sallama ya shigo cikin ɗakin, Mamu wacce gama sallar ta kenan, ta saka kaya ta amsa sallamar. Umpah ya ɗan matso kusa da ita har sunajin hucin juna, ta ɗan matsa tana murmushi ta saka rigar tana cewa"Ya dai?" umpah ya mata harara wasa yace"Uhumm bazaki bari naji gumin jikinki ba? Ok ki sauri ki fito munyi baƙi zaku gaisa , ina yarana?" Mamu ta matsu kusansa ta riƙe hannunsa tana dariya tace"Dan balarabe nawan Baby fa fushi take bansa wacece ta mata wasa a school ɗinsu ba shine fa ta riƙe abun a ranta." umpah rungumo Mamu ya manna mata saman goshi da lips ɗinta, yace"Tab to ki barta har baƙin su tafi zamuyi lallashi je kirawo Amrah ɗin." ya faɗa yana janyo hijab ɗin da ta cire ya saka mata sunama juna murmushi, ya kamo hannunta suka sauko ƙasa. Amrah da take zaune cikin shiri riga da zani na shadda green colour kanta babu ɗankwali gashin kanta ta sake shi har gadon bayanta, rabi ya rufe mata fuska tayi kyau sosai, tana waya da Kabeer yayansu taga umpah riƙe da hannun Mamu sun sauko, ta bushe da dariya tace"Brother wlh gidanmu ana zuba love fa , anga Ablah bata nan tana Alge, takusa zauwa ai." ta faɗa tana dariya.
Mamu ta janye hannunta cikin na Umpah, tace"Yarinyar nan ta renani bari kigani" ta faɗa tana nufar wajan Amrah, itaƙo ta miƙe ta tsinke kiran tayi jifa da wayar sama kujera, a guje tayi bayan umpah tana ihu ta ririƙeshi.
Umpah yace" Haba Nusy nah yi hakuri baƙi na jiranmu fa muje, Amrah maza ɗauko mayafi bari na leko Baby."ya faɗa yana hawa steps.
Mamu tace "jeki ɗauko mayafi maza ni banson ya jijibo mana yarinyar nan wlh." ta faɗa tana zama tana kallon laure mai aiki da take kai komo tana kumshe dariyar ta amma se da ta dan fito.
Mamu ta girgiza kai batace ƙala ba, dan Mubinar ba raga mata take ba, danma tana taka mata burki...
Amrah ta nufi sama tana cewa"Mamu se na faɗama Mubina kina gulmarta." ta karasa maganar tana hayewa saman tana dariya. Kwance take saman bed ta naɗe cikin wani irin tattausan bargo se rawar sanyi take hakoranta suna gamuwa waje ɗaya.
Umpah ya tura kofar ya shigo da sallama, ganinta a nade cikin bargo, yay saurin! Isa gareta yana faɗi"Baby lfy oya tashi muje ki gaishe da baƙi." ya idar da maganar yana isa bakin gadon.
Yana budeta yaga tana rawar sanyi, da sauri ya haura saman bed ɗin ya kamata yana faɗin"Subahanallahi baby bakida lafiya shine aka barki..." maganr sa ta maƙale ne sakammakon aman da ya kufuce mata ta fara kelaya amai a saman gadon.
Umpah a rikice ya kamata yana buga bayanta ya rungume aman rabi na zuba a jikinsa.
Har ya lafa ya miƙe da ita da sauri tana rungume a jikinsa, ya shiga bathroom ya wanke mata, Mubina cikin galaɓaita tace "Umpah yawune ya bani wlh se na rama umpah yawu ne gurgu ya bani." ta faɗa tana ƙakarin wani aman jikinta na rawa ga wani irin zafi da jikinta ya dauka.
Umpah yace " Baby yawun me? Kiyi hakuri yanzu zamu hospital a kularmin dake." ksro sukaci da Amrah yana fita, ita zata shigo. A rikice tace"Umpah me yasami Baby?" umpah yace"da ta mutu kun tambsyeni mana." yana faɗin haka ya sauko. Amara ta biyo su bata shiga ɗakinba.
Yana fitowa parlo Mamu ta miƙe ta nufo umpah, tana faɗi."Subahanallahi me ya sameta ne?" umpah yace "ban saniba ai agidan kuke yarinya zata mutu zazzabi take harda amai ba wanda ya dubata , yanzu da ban shigaba Allah kadai yasan me zai sameta , kuje ku gaishe da baƙin ku basu hakuri cewar baby ba lfy." ya faɗa yana nufar kofar.
Mamu tasha gaban sa da gudu ta rikeshi tace "Haba nawan" ta faɗa tana cire hijabin jikinta tace"Nawan kalli fa kayan da suke jikin Mubina bari a samata hijabi gamunan zuwa da zaran mun gaishe da baƙin , Allah baki lfy Autar Mamu da Ablah..." umpah ya katseta cewar"dallah can se yanzu za akulata , bama so." ya faɗa yana hararan Mamu. Tace"kaina bisa wuyana." ta faɗa tana sama Mubina hijabin wacce se ambaton"Yawunsa ya bani se na rama umpah yawu ya bani." Amrah tace" Wane wai? Ko duk zafin ciwone?" Umpah fita yay da ita. Yana fita bai bi ta kan kowa da kansa ya nufi rumfar motoci ya nasata gaba ya shiga yama motar key yaja ya nufi get yana horn, megadi ya buɗe masa ya sulala motar waje.
Mamu kuwa ciki ta koma da sauri ta ɗauko hijab tace da Amrah" Maza muje mu gaishe su mu tafi hospital naga Baby tana jin jiki wlh na rasa me aka ma Mubina haka da ta kasa faɗamin , nifa na shiga tsoron lamarin nan." ta faɗa tana jan hannun Amrah da take kwalla tace" Mamu ni naji tana yawu ya bata inde ba zafin zazzabi bane." Mamu tace" yawun me kuma? bari de zamuji idan ta warwarw zan mata dabara"...

Da sallama suka shigo parlon Kamal da Sageer suka amsa, sakammakon Abbu na waya da Umpah, cewar yayi hakuri yarinyar sa ba lafiya yanzu haka yana hanyar hospital.
Mamu zama sukayi Amrah ta gaishe da su Kamal.
Kamal da sauri ya ɗago kai jin irin muryar cutie angel ɗinsa, cikin rashin sa'a bata kallonsu asalima kanta a ƙasa tana wasa da hannunta. Amsawa sukayi a tare shida Sageer Sageer ya cika da mamakin zallar kamar da yaga tanayi da Bbynsa Mubina, dan sun haɗa idanu lokacin da suka ahigo.
Kamal ya rankwafa ya gaishe da Mamu cikin girmamwa, ta masa tana cewa "ya yan gida fatan kowa lafiya?" Kamal yace"Alhmdllh ummah" Sageer ma ya gaisheta ta amsa cikin fara'a tace" ina yaya ina kanin?" Likacin Abbu ya gama waya yace"Hajiya ina yini ashe yarinya babu lfy to ku tashi muje hospital ɗin ai zama bai ganmu ba." ya faɗa yana miƙewa. Mamu tace" Eh zamuje amman kusha koda lemone ai zaifi Amrah tashi ki zuba masu..." ya katseta yace "A'A insha Allahu zamu dawo baki ɗaya da iyalina yanzu muje aga lafiyar yarinyar." dole Mamu ta miƙe suka fito tare.
Daman Abbu ya kira direba ya fito da mota, suna fitowa Abbu yace suje waje su tafi a motar gidansa.
Mamu bata musa ba suka fito, Kamal ya zauna mazaunin direba Abbu na kusansa Sageer nan sukayi sallama ya shiga motar sa ya nufi gida, sukuma suka nufi hospital.

Umpah suna zuwa hospital aka amshi Mubina ana bata temakon gagawa saboda sambatun da take, sukace zafin zazzabi ne, aka ɗaura mata drip wanda yasha maguguna nan ba jimawa bacci ya dauketa tana riƙe da hannun umpah gam, shiko na shafa kanta cike da tausayin ƴarsa.

Cikin nutsuwa Kamal yake driving hankalinsa a kwance babu wata damuwa dake damunsa asalima tunanun cutie angel ɗinsa yake tunda yaji muryar Amrah, wani sansanyan murmushi yay ya tura hannunsa cikin lallaunsar sumar kansa yana shafawa yana sakin murmushi da baisan dalilinsa ba...
A nutse ya shigar da kan motar cikin Katsina Huspital hadaddiyar hospita wacce tayi fice a garin maradi, tsarinta kade abin kallo ne shiyasa zakaga anata kawo mutane marasa lafiya daga gurare daban-daban harda ketare.
Parking spece ya shige yay parking suka fito.
Mamu tayi kiran umpah a waye bugo ɗaya ya ɗaga da sallama, Mamu tace"umpah Mubina

Please Login or Register in order to submit comment