Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

dan tasan wayo Sageer yay mata. Mubina tace"uban waye kike ma dariyar ne?" Basma tace"irin yadda zamu rama ne nake hasasowa yana fitsarin wuya..." Mubina ta bushe da dariya tana riƙe ciki... Haka suka kasan ce se bayan magarib Mubina ta raka Basma gida Haladu ya kaisu a mota.

Misalin karfe goma na dare iyamu da Leeza suna zaune leeza tace"amman ina ga kamar wannan ba mafita bace ko ya kika gani?' iyamu tace"wlh itace zamu bi na rama dan wannan hanyar itace mafita zai fi jin kunya har ma ya tsani kansa da kansa bayan haka na ruguza farin cikin sa kuma anyi biyu babu🙅🏻‍♀️ ni ban samu ba ita bata samu ba ,🙅🏻‍♀️kuma sunan sa ya ɓaci duk bazan ɗsu video ba bana son gani..." dariya suka saka suna tafa hannu, leeza tace bari kiji yanda abin zai faru kafin su ankare" ta kama kunnen iyamu ta mata raɗa. Ihun dadi ta saki tace "na fa yarda ai in dai zaka ɗauki fansa cire kishi a ranka kawata." dariya sukayi suka yi suka tafa hannun nan suka shiga yadda zasu yi abin ta ruwan sanyi ba tare da an ankare ba...

Yau saboda tsabar bacci da Kamal yake ji ko zama parlo baiba tinda ya ci abuncin dare, wanka yayi ya kwanta sbd wani irin baƙon yanayi da yake ji a jikinsa wayoyin sa ya kashe ya kwanta. Ko da ummah ta shigo domin taji lfy yake kuwa? Ta isko ya naɗe cikin lallausan bargo yana sharara bacci. gyara masa kansa tayi saman pillow ta rage gudun Ac ta kashe wutar ɗakin ta fice. Mubina ma da wuri tayi bacci suna tsaka da hira da Sageer wayar ta suɓuce mata ta fadi saman bed, jin saukar numfashinta yasa Sageer kashe wayar. Amrah ce ta jima tana jiran kiran Kamal dan bayan isha ya kirata yana tafe kuma taji shiru, kiransa tayi taji a kashe, itama a haka har bacci ya ɗauketa...

*************** ******* ***************

Bayan kwana biyar
Tinda abin nan ya faru, Mubina ta ɗauke kanta daga duk wani abu da ya shafi Kamal, ko makaranta bata yarda ta kalleshi idan ba ya kama dole ba yana masu lecture ba to ba yanda ta iya idan ya kama dole se magana ta haɗa su, ko tambaryata a kan wani abun dole take bashi amsa dan karatun ya kawota... ko wayar Amrah da take sata ta kira shi zaman Amrah ta daina, sabgar gabanta kawai take. Shiko Kamal sosai yanzu yake son mgn da ita ba kamar baya ba ko yay ta kallonta yana sakin murmushi shi kadai, dan rigimarta ta fasa bashi haushi, yau tsawon kwana uku baya fashin zuwa zance, kawai dan ya rinƙa ganinta da dare yadda take ninniƙewa jikin Mamu, dan da yaje se ya shiga ya gaishe da yan gidan. Sageer kuwa sosai yake ba Mubina kulawa ganin tana ji dashi sosai kuma babu namijin da yake gabanta se shi. Yau ake kawo kayan Amrah tin safe gidan su Kamal yake cike da ƴan uwa da abokan arziki anata shiga ganin kaya, anata sanya albarka dan Kamal ya kashe maƙudan kudi ba kadan ba, babu irin kayan da bai sakawa Amrah na yayi ba, karfe 4:30 pm za'a kai kayan, gidansu Amrah, Kamal baki har kunne yaji dadin yadda ake yabon kayan. Su Samha kuwa anata famar ɗinka kayan anko na kece raini. Gidansu Amrah tin safe cike yake da ƴan uwa Mamu da Sabeela abokiyar haihuwar Umpah da yaranta sunzo daga London gida ya hargitse da murna, Mubina kuwa ana makaranta daga can tace gun tella zata wuce bazata dawo ba har yanzu ko anko ɗaya bai ɗinka mata ba! Anko kuwa har kalla hudu ne less material shadda atamfa, ga wani uban narkeƙen less biyu da umpah ya kawo mata, duka sunagun Mezamani telan mata...

Zaune yake cikin Office ɗinsa yana juyi saman lumtsumemiyar kujera wani fitinannan kamshi ke tashi ajikinsa dama Office baki ɗaya, ya haɗe cikin wata arniyar shadda gizna ruwan zuma ɗinkin zamani ya murza hula zanna bukar, yayi masifar kyau na fitar hankali kamala da cikar zatinsa sun baiyana tare da kwarjinin sa. Se lumlumshe idanunsa yake yana buɗewa yana jin wani irin yanayi a jikinsa tsikar jikinsa na mimmiƙewa har da hamma yake se yace "A'uzubillahi minal shaiɗanir rajim" dan hammar tayi yawa, baya rufe 2 munites bai ba. Tsaki yaja ya buɗe tsumammun idanunsa ya beƙa hannunsa ya ɗauki cup ɗin gabansa ya kurɓi haddaɗan coffee ɗin ya ajiye. Ya kalli tsadaɗiyar agogon hannunsa yaga karfe ɗaya cif-cif na rana, kansa ya dafe yace"A gaskiya ina da uzuri sosai ya sun ce karfe sha biyu da rabi zamu yi taron gashi har karfe ɗaya lokacin sallah." ya faɗa yana jan tsaki ya miƙe tsaye ya nufi toilet. Wayarsa ta ɗauki ringing, kin juyowa yayi ya shige toilet ya ɗauro alwalla ya fito yana dafe kansa yace" Wlh banajin jikina ga gabana na faduwa ko dai na fasa zuwa taron ne?" ya faɗa yana isa gun wayar da take ta ruri kira kan kira, ɗauka yay yayi picking ɗin call ya kara a kunne yace"Nifa bana son jira ko an fasa taron kunce kun shigo gari domin ni amman inata jira..." ko me aka ce masa yace"Ok kuna *JAN GWARZO HOTEL* ganinan." ya faɗa yana tsinke kiran, yana ciza lips ɗinsa har wani duhu yake gani, ya dauki makullan motarsa ya zura wayarsa aljihu ya dauki ɗayar wayar a hannunsa ya nufi ƙofar fita. Anutsu yake takun sa me cike da izza yau ƙafarsa tana ɗan ɗingisawa sbd yadda jikinsa yake a sake ba kwari, lkcn ɗalibai duk suma na fitowa daga class, ba wanda ya ishe sa kallo masallaci ya shiga ana shirin tada sallah yako bi sahu. Ana gamawa motarsa ya shige yabar makarantar Kai tsaye *JAN GWARZO HOTEL* ya nufa...

Se karfi 2:30 pm Mubina ta fito daga class Basma yunwa ta korata gida, Mubina dan ta rantse se ta gama rubutun da Kamal ya basu da safe, shiya sa ko da malam Yahuza ya shigo ya gama masu lecture, ya fita wajan karfe ɗaya taki tafiya sallaha kawai tayi taci gaba da rubutun ta, se yanzu ta gama ta fito. A nutse take tafiya yau sanye take da atamfa Super English brown me ratsin yellow, riga da siket sun mata ɗas a jikinta tayi ɗaurin ture kaga tsiya, tayi kyau sosai ta dora mayafi brown a kafadarta, haka takalmi da jaka duk brown ne... Sosai tayi kyau sai kamshi take tamkar ba a makaranta ta yini ba! Tana tafe tana kallon wata kyakyawar agogo ɗaure a tsintsiyar hannunta, taja tsaki tace"Ko dai na wuce gida tinda 3:30 nada lecture mezamani kar biya ya tsayar dani gashi ina jin yunwa ni wlh." ta faɗa tana kumburo baki ta ratsa makarantar ta fito bakin get ta ciro wayarta a cikin jaka tana neman layin Haladu baya shiga ta kira umpah taji yana amsa waya, tsaki taja ta fara tafiya tana dab da shan kwana mota tasha gabanta kafin take yinƙurin matsawa har wani mutum ƙaton gaske ya fito ya waiga ba kowa ya damƙe mata wuya bai bata damar ihu ba ya toshe mata baki ya cilata mota ya rufe ya shiga ya fizgi motar a guje. Mubina cikin mugun tsoro da tashin hankali tace"Bawan Allah me na maka ina zaka kaini?" Dariya yayi yace"gidan uwarki zan kai ki Kamal yasa a kamo ki zai ji irin romonki kafin yaji na yayarki." yana faɗin haka ya shaƙa mata hoda wani kyalle, nan take bacci ya ɗauketa...

Yana shiga cikin gurin yay parking ya kira waya yace "Ai fa matsalar ta yaya zan hau sama da ita jama'a na kallo na?" ko me aka ce masa yace"Wlh na manta fa sam ashe ƙasa ne ta canza zane ok." ya faɗa yana kashe kiran yaja motar yabi wata ƴar kwana kofar baya yayi parking ya ɗauki wani kyalle mai girma harda tiloli biyu ya ɗaute mata fuska sai kofofin hancinta kawai suka fito ta kofar kyallen. Fitowa yayi ya cicciɓeta ya shigo ta kofar da aka faɗa masa tamkar ba bil'adama a wajan shiru se kukan tsintsaye, dan ɗakuna ne da aka ware su na musamman ba ƙananun mutane ba suke ba hayar su...kofar ya murda ya shigo, kwance yake yana juyi yana riƙe bananar sa sai wata irin harbawa take tana haniniya tana neman abuncinta... Mutumin bai yi mgn ba ya ajiyeta dab da shi ya juya yana cewa" kayi aiki me kyau karka kalli fuska ka biya ma kanka buƙata kawai. Ya faɗa yana ficewa. A zabure ya miƙe tsaye ya sauko daga saman bed ɗin, yana gama hanya ya nufi kofar kamar zai fita ya dawo ya nufi gadon, kallo ɗaya zakama zandarniyarsa ta baka tsoro yanda take a meƙe sumbul, se haniniya take tana harbawa kanta ya rubta yana mgn kamar ɗan maye, yana cewa"ke wacece ne? Kina sona zaki bani kanki nifa ban taɓa ba kawai yaune zan ɗan taɓa naji akwai dadi me yasa yace karna buɗe fuskarki? Tom shikenan bari nasha nono." ya faɗa yana zuge mata zip ɗin rigarta ya cire riga ya cire bra ɗin ya ajiye, ya rungumeta gam jikinsa, wata wawar ajiyar zuciya ya sauke ya Ƙamƙameta gama yana sunsunata, ya dora bakinsa saman fatar wuyanta ya fara lasa yana tsotsar fatar wuyan nata, yana nishi ya dora hannunsa saman manyan breast ɗinta tsayayyu ya shafa ya wani ƙamƙameta yana nishi sauke numfashi me sautin gaske, ya ɗago ya ɗora bakinsa saman nippels ɗinta ya fara tsotsa a hankali jikinsa na wani irin kyarrrrma hajiyarsa na harbawa iya karfinta, bakinsa ya cire saman breast ɗinta ya kamata ya cire mata siket ɗin ya wurga ya cire mata pant ya shafi cinyoyinya yace"Beautiful fatarki laushi ga santsi gaki me kamshi , gaki fara zaki yi dadi wai baby da gaske akwai dadi ko?" ya fada yana cire kayan jikinsa ya yayi wurgi dasu, murdadɗiyar sura jikinsa ta baiyana faffaɗan kirjinsa me cike da yalwar gashi baƙi se shiƙi take, ya rufata kanta sam ya kasa sarrafata ta wajan romance sbd hajiyarsa na haniniya, rungumota yay jikinsa yace"my beautiful my laushi nah ina son jikin nan naki sosai amman na kasa tsotsa da lasa bari na shige kawai kijin?" ya faɗa yana kara mannata jikinsa ya gyara mata kwanciyarta ya ɗan ware mata kafafunta ya seta zandarniyarsa da take tsaye gau bata kwanci ya fara gogawa a baki-bakin gurin, yaji lema idanu ya lumshe yana sauke numfashi yana goga mata kan kaciyar yana lumshe ido har ya fara turawa yay yayi ta shiga taki shiga, ga ruwa nan ga santsi amman taki shiga, cikin fitar haiyaci da buƙatuwar da take neman ɗauke masa rai ya ƙanƙame Mubina sosai cikin jikinsa ya ya danna mata iya karfinsa ji kake tisss rabin hajiyar sa ta shiga se da ta motsa jikinta na wata irin kyarrrma amman bata iya daga ko dan yatsa hannunta, se dai tana motsi bakinta na karkarwa. Shiko tinda ya danna rabin yaji ya tabo abu mai mahaukacin dadi da sai ya ƙamƙameta ya sake dannawa iya karfinsa seda ta shige cikin jikinta baki ɗaya, jikinta ya sake ɗaukan kyarrrma bakinta na karkarwa gab-gab hakoranta na gamewa waje ɗaya. Jin wani domin dadi ya ratsa shi me haɗe da wata irin raɓa me dumi-dumi, kansa ya fara juyawa ya sauke ajiyar zuciya iya karfinsa yace"Wayyo me nake ji haka?" ya faɗa yana jujuya hajiyarsa a jikinta yana ƙara ƙamƙameta yana sauke numfashi da sauri-sauri, yana wani irin gurnani tin yana haƙarta a hankali sama-sama saboda wani mugun dadai da yake kwasa har yakai yana cacakarta sosai iya karfinsa. Se lokacin ta iya buɗe runanin idanunta dan kuka take wanda ba na haiyaci ba, amman baya fita kuma ba hawaye, ganin fuskarta da ɗan kyale tayi ƙoƙarin cirewa amman ina bazata iya ba dan bata iya ɗaga yatsar tama. Sambatu yake me haɗe da maye yana haƙarta iya karfinsa tinda taji muryar sa ta sami jarumtar iya ɗaga hannunta ta cire kyallen fuskarta kallo ɗaya tamasa tasan a yau mutuwarta ce tazo, yanda ya lumshe idanunsa hawaye na kwaranya saman fuskar shi yana zuba sambatu sai kai kome yake samanta tamkar ya sami tsohuwar guzuma. Sbd kaduwa da tsoro da gigita Baki ta buɗe amman ina ta kasa mgn nan take numfashinta ya ɗauke cak ta fasa motsi. Shiko bai sani ba, aikin haƙarta kawai, yake se da ya kwashe 1 hour a kanta se da yayi realesed biyu masu kyau a kanta, na biyun ne bayan ya gama juye mata ya ƙamƙameta yana maida numfashi yana jujuya hajiyarsa ajikinta yana lumshe idanunsa zufa na keto masa ta ko ina a jikinsa hat yanzu kyarrrma yake, a hankali yace"Ban zan iya rabuwa dake ba zaki aure ni bazan taɓa barin ki ba." ya fada yana kara ƙamƙameta. Kusan 25 munites yana haka sai kara manneta yake har bacci ya ɗauke shi a haka. Misalin karfe biyar na yamman ya fara ƙoƙarin buɗe idanunsa wanda suka masa nauyi dishi-dishi yake gani, jinsa manne da mutum ya ɗago da sauri, idanunsa ya sauka kan fuskar Mubina wacce babu alamun rai a tare da ita, a mugun gigice ya ɗago bakinsa na karkarwa Yana so yayi magana ya kasa sbd ganinsa tsirara Mubina tsirara jini ko ina jikinta haka shima haka saman ganon, janyewa yayi daga jikinta ya diro ƙasa ya ɗauki wando ya saka ya saka riga yajama Mubina zanin gadon ya rufa mata wanda ya ɓaci da jini ya ya faɗa samanta, ya kece da wani irin mahaukacin kuka yace" Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Me yake faruwa dani me zan gani yau na shiga uƙu na lalace." ya faɗa ya zamewa ya faɗi ƙasa yana rusar kuka ya dora hanunsa biyu akai. Karan buɗe kofa yaji ya ɗago da sauri ya ga su waye? Suka masa haka a rayuwa suka nakasa shi suka bar masa babban taɓo. Ganin wanda suke tsaye suna tafa hannuwa ya gigitashi ya shiga tashin hankali mara musaltuwa, jikinsa ya ɗauki kyarrrrrrma.......

```ƳAN PAID GRP ZAKUMIN HKR WLH GOBE BANZA MAKU POSTING BA TYPING ƊIN YAU YA BANI WUYA PAGE BIYU NA HAƊA LKC ƊAYA DAN NA ƘARKARE FREE PAGE YAU ALHAMIS, GOBE ZAN HUTA INSHA ALLAH SAI JIBI ZAMU HADU.```


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2 zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*
*Lambobin👉🏻+22796515805/ +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment