Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ta gyada Kai alamun babu cikin kankanin lokaci ta fita haiyacinta saboda  tambayoyin  da suka dinga mata tana  kare  kanta   a karshe daya daga cikin police mace tace ' kinyi furucin zaki kasheta Kuma kinyi nasara ko ba haka ba ?ta girgiza kanta alamun a'a juyin duniya akayi da hadiza amman  ta tsaya akan ba itace ta kashe sadear ba  suka  barta tare da turata  wani d'aki tana shiga taji an rufeta da duka cikin kankanin lokaci kamanin   hadiza ya sauya tayi laushi  sosai tana ihu tana Komai aka shiga daita wani daki aka garkame . tayi kuka sosai idan ka ganta sai ta baka tausayi gabadaya ta tabbatarwa kanta tata takare Ina ma batayi fad'a da sadear ba ,a she da me kararen kwana tayi fada ? wayyo Allah ni hadiza kaicona me ya kaini fada da gawa  ....?yau dai ga Inda karshen wahalana ya kawoni ni hadiza nayi nadama   ,nayi danasani ban bar yara ba ,ban bar  manya ba ,ban bar matan aure ba, ban bar tsofafi  ba , ga dai karshena ban san me gobe zata haifar ba  ta karasa maganar tana matso ruwan hawaye mai zafi daga idanunta ." Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗    MAR'ADAMS    💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 Book one Free page *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH Arewabooks username Ayshabagudo bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a tura 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page5 " da  misalin karfe   tara  na daren ranar Juma'a mr ATA ya fito daga bathroom jikinsa sanye da  rigar wanka iya gwiwarsa yayinda hannunsa  d'aya ke rike da white towel yana goge kanshi  zuwa  wuyansa ,ahankali ya  qarasa  gaban mirrow ya tsaya  yana kallon  kyakkyawar  fuskarsa  yana qoqarin zare  rigar jikinsa ."shiru yayi yana kallon faffad'an qirjinsa dake  kwance da  laulausan suma tamkar na jariri sabuwar  haihuwa ga Kan nipple's dinsa a tsaye makale da  qirjinsa sai sheki suke, babu lafiyayyar macen da zata gansa a haka bataji sha'awarta ta motsa ba  saboda kyawun cikar halittar da allah yayi masa ." kusan minti goma ya dauka tsaye  yana qarewa kansa kallo kafin  daga bisani ya juya  a natse ya koma  bathroom ." ko  cikakken  second  uku bai yi ba ya fito  ya  d'auki  kwalbar bodyspry ya feshe ilahirin  jikinsa ya saka white singlet boxer's sannan ya shirya cikin wasu hadaddun kananan kaya t shirt fari sol da dogon  wando  baki , ya kai hannu inda tsadadden   Turarensa  (Reed ) yake ya d'auka ya feshe kayan jikinsa , ta  koina a sansar jikinsa kamshi yake tashi mai sanyi da tada tsumin shaawa."  ya ajiye kwalbar turaren a mazauninsa yasa  hannun ya kwashe wayoyin  business  dinsa guda biyu ya juya  ya fito daga cikin dakin tare da janyo  kofa ." a natse  yake saukowa daga Kan matattakala bene  hannunsa daya soke  cikin aljihun wondonsa  kai  tsaye  yana  gama saukowa ya  qarasa  dining  area ya  zauna akan d'aya daga cikin kujerun  dining yana sauke numfashi kana ya ajiye wayoyinsa akan table ."ahankali sanyin ac dake aiki a parlour'n ya dinga ratsa sansar jikinsa ,lumshe lumtsatsun idanunshi yayi yana ciza gefen lip's dinsa , cikin haka mami ta fito daga kitchen ta soma hidimar  zuba  masa abinci  ,dan shi baya son masu aiki na shiga  huruminsa saboda  Allah yayi shi  mai tsananin tsabta da kyakyami , shiyasa ba koina yake cin abinci ba, ko fuskar abinci ya kalla yaga yayi wani iri to komai za'a yi  bazai ci ba shiyasa duk sanda zai ci wani abu mahaifiyarsa ce kadai ke masa hidima  abinci wannan halin kuwa ya samo ne daga gurin kankansa alhaji abdallah dan shima ba abincin kowa yake ci ba sai wanda yayi masa  ." bayan ta zuba masa jollof din shikafa yar waje wacce taji pepper chicken  ta hada masa coffee dinsa na gado ta ajiye masa a gabansa sannan  ta koma ta zauna a kujerar dake fuskantarsa tana dubansa a tsanake tace  "kasan wani abu my love ? ta tambayesa idanunta na kanshi ya d'an girgiza mata kansa batare da yace komai ba sai ma lumshe lumtsatsun idanunshi  da yayi yana jiran yaji me zatace .Allah  Allah !!nake  kayi  aure  na huta da yi maka hidima "shiru yayi bai yi magana ba yana jiran yaji spoon din abinci bakinsa amman  yaji shiru har tsawon second goma sai ma maganar aure da yaji ta cigaba dayi masa wanda hakan Ke mugun bata masa rai tare da dagula masa lissafi dan a halin yanzu idan akwai abinda yafi tsana bai wuce maganar auren da take bukatar yayi ba gashi burinta ba abu bane dake cikin lissafinsa ." shiru yay har wata second biyar tazo ta wuce bai ga alamun tana da niyyar bashi abinci ba dan haka ya bud'e lumtsatsun idanuwanshi a hankali ya tsura mata yana kallonta fuskarsa a shagwabe kamar koda yaushe idan yana gabanta  "kana wani kallona da wad'an nan idanuwan naka masu firgita mutane ai gsky na fad'a ina bukatar na huta da maka hidima ." muryarsa a kasalance ta fito tamkar mai koyon  magana  "haba my sweetheart ki daina fadar haka mana yanzu baki jin tsoron wani yaji kina cewa kin gaji dani ?ni bance na gaji da kai ba karka canza min magana hidima nace ta fad'a tana hararasa wanda da gani na soyayya ce." ya sauke naunayen ajiyar zuciya still kwayar idanunshi na kanta sai daya numfasa sannan ya sake motsa lip's dinsa "sweetheart ! ya kira sunanta a shagwabe ta kalleshi kawai tana jiran taji abinda zai ce " ai ko na yi aure bazan daina cin abinci  daga hannunki ba domin dashi na saba ." "Ina bazan yarda da wannan tsarin ba dan bazan shiga hurumi da ba nawa ba ,wannan hurumin matarka ce yana da kyau idan mutun yayi aure ya samarwa matarsa farinciki , hurumin mahaifiya dabam haka zalika na mata da  dabam , dan haka kasa wannan a ranka da zarar kayi aure babu  Kai babu cin abinci daga hannuna ." ta karasa maganar tana murmushin jin dadi jin bai ki maganar data fad'a ba ga dukkanin alamun dai yayi amanna da zabinta dan haka ta dauki spoon ta soma bashi abinci a baki tana kallonsa cike da tsantsar kulawa "kinsan  wani abu sweetheart  ? ta tsura masa Ido kawai batare data ce Komai ba dan ta lura yana cikin farinciki shima ita yake kallo cike da matsanacin soyayyarta , anan duniya bashi da kamarta ita kadai yake kallo yaji duk tarin damuwarsa ta Kau." "wallahi idan Ina cin abinda  kika sarrafa wani farinciki nake tsintar kaina ciki , nifa ganin nake ko Allah ya qaddaro nayi aure to kece zaki dinga girka min abinci , dan  abincin my sweetheart  babu sauki akwai dadin  dandano dan zai iya sa mutun ya cire kansa ya bayar kyauta ."ta sake yin murnushin jin dadi  tana zabga masa harara "Kai ko Allah naki wayon." ahankali yake cin abinci suna hira cike da so da qauna dake tsakanin uwa da d'a suna cikin haka auta  ta shigo bakinta d'auke da sallama ta zauna a kusa da mami  tana Kiran "washhhhhh Allah nah na gaji sannan ta maida hankalinta gurin mr ATA "Ina yini  yaya ? "Lafiya ! ya fad'a atakaice yana sake tamke fuska sosai ,  ta maida hankalinta kan wayarta tana chart "wai ke auta idan kina gida baki da wani aiki ne sai rike waya baki istergram baki facebook baki what's app ? Ko karfe daya na dare na hau online sai na ganki ."yayi maganar a can kasan makoshi sam bazakace shi yay maganar ba tsabar miskilanci ." "wallahi kamar kasani son ita da maryam sam basa gajiya da rike waya da daukar hotuna kamar masu aljanu , wad'an nan duk randa aka daina amfani da waya a kasar nan ban san yadda zasu dawo ba " wallahi kuwa mami akwai matsala nana hauwa'u ta fada tana cewa "shekaranjiya fa muna zaune wayar maryam ta d'auke wuta kamar almara kinsan a daren sai da taje aka gyara mata, ai wallahi garani sau dubu akan maryam tunda ta sako sunan maryam ya d'auke wuta dip kamar anyi ruwa an dauke ya maida hankalinsa kacokan a kan wayarsa dake qara ya d'auka ya manna a kunne yana maganar million kudade da zasu fita da wadan da zasu shigo ." "babu gara auta  dake daita duk d'aya ne ,ku dai rage son duniya dan gidan wasu zaku ba kowani namiji ke son irin wannan rayuwar ba , sannan lokacinku kuke ci bamu San sanda mutuwa zata zo ba , suna cikin mgn maryam ta shigo da sallama  sanye da riga da wando na bacci ash colour masu yanayi dana sanye sai dai su anyisu ne dan bacci , nan gabanta ya fadi saboda ganin mr ATA ta tsura masa  Ido tana kallon yadda yake motsa lips dinsa gashi dai magana yake sai dai sam bazakace magana yake ba tsabar jin kai da Isa da miskilanci yana ji da kanshi kamar yadda yanuwansa suke ji dashi a family ,shine babban alfaharinsu bata taba jin ance ya aikata aikin asha ba ya kame Kansa ya rike mutuncinsa kowa yana sonsa ta kowani bangare ko ita zata so ta samu miji kamarsa  sosai  tayi nesa a kallonsa .." "yauwa gara da kika zo zauna kiji wa'azi dan kin fini quanar social media kinganta mami  Kashi ne kawai maryam bazata d'aura a media ba kinsan d'azu da safe da maryam ta rasa abun d'aurawa kwayar tsintsiya shara ta d'auko tayi hoto dashi  ."Mami ta zaro Ido waje tana mamaki sannan ta murmusa ita kanta nana hauwa'u dariyar take kmr a lokacin abun ya faru "shi kam mr ATA tsayawa yayi cak yana cigaba da wayarsa kuma yana sauraron nana hauwa "a she da mahaukaciya ake k'okarin son hadashi aure ?ai duk yadda zai yakice wannan auren zai yi bazai yi rayuwa da mental ba ." "Kai auta banason sharri fa Maryam din ce ke yin wannan shirmen ",wallahi gata nan da ranta ba karya nayi mata ba bari ma na shiga na nuna miki maryam wacce ta dawo haiyacinta adalilin katuwar hararar da mr ATA ya bamka mata tayi wuf ta fixge wayar a hannun nana hauwa'u tana harararta "Kai sister bama yar haka dake fa "nana hauwa'u tayi murmushi "wai gskiya zan nuna ma mami tasan Inda kika Kai a son social media."maryam ta zauna idanunta na kan nana hauwa'u amman kacokan hankalinta na kan mr ATA tana mamakin wannan tsana da yayi mata sam baya qaunar ya ganta a wuri aunty shahida ce ta fado mata arai ko maganar me zatai mata jiya akanshi ? sosai kwakwaluwarta ta shiga thinking ." yana  gama wayar d'ayar wayarsa ta d'auki qara ya d'aga wayar dake ringing yana dubawa sannan ya manna a kunne "okay Ahmed shikenan ayi musu guri na mussaman ,su Kuma wad'an can kwantaina's  din inshallahu zuwa monday zan shigo sai na saka hannu ya karasa maganar yana lumshe idanunshi yana k'okarin sauke wayar Kai tsaye idanunshi ya sauka akan maryam , ya d'auke kanshi tsawon minti biyu ya sake d'agowa adalilin wani Kiran daya shigo ,cikin natsuwa zai d'auka karaf idanunsu ya tsarke cikin juna  idanunta kyam akanshi kamar wata mayya "ke........"kallon uban me kike wa mutane haka na canza miki ne ko yau kika fara ganina ? ya fad'a a matukar tsawace bata San sanda ta sunkuyar da kanta kasa ba  jikinta na d'aukar rawa can muryarta ta fito a hankali"ka..kayi hakuri dan Allah it's mistake "you're very stupid with that mistake ya sake magana a fusace yana furzar da iska mai zafi ."yadda ya kura mata Ido ya tabbatar mata da kallon tsana da kyama yake mata acikin ransa." "me ya kai ki kallonsa alhalin kinsan halinsa? "why why !!maryam me yasa zaki kallesa ? nan take taí blemimg kanta dan haka ta  sake dukar da kanta kasa sosai ganin bai dauke idanunshi akanta ba dan tana jin yadda suke yawo a gabadaya ilahirin jikinta ta soma kokarin mikewa tsaye dan barin gurin mami ta tsaidaita tana zabga masa harara ya maida idanunshi kan nana hauwa da tsawar daya bugawa maryam yasa ta dawo da hankalinta Kansa , da idanunsa  yayi mata alamar ta bar gurin tsam ta mike ta soma k'okarin bawa kafarta iska tun bai sauke zuciya akanta ba ta shiga uku " kema koma ki zauna babu inda zasu  "Kai ba fa na son takura karka takura min yara da bakin rai da miskilanci , idan babu hali zo ka tattara ka wuce gidanka mu sakata mu wala  Ina dalili  wannan maseefa? "Idan dai kana guri shikenan yara basu da natsuwa da kwancinyar hankali ? wani irin daci rai mai mugun tsanani ya rufesa amman idan ba wanda yasan shi sosai ba ba zai gane ba  muryarsa a kasalance yace  "haba sweetheart wai mai yasa kike min haka ne ki dinga min fad'a a gaban wad'an nan premure din ? anyi maka fadan ai Kai ne premature din basu ba , kai  ma ka daina hantarar yaran mutane, babu gaira babu dalili kasawa yarinyar mutane karan  tsana "ni ne kuma pre mature ? yayi maganar zuciyarsa na tuttukin bakinciki tare da banka masu harara ai babu shiri suka  nufi hanyar d'akinsu  da sauri ." "eh mana meye marabunka da premature ? shekararka day day har talatin da takwas a duniya zaka da tara koma nace arbain amman har yanzu ka kasa ajiye iyali akarka shinka shiyasa kullum gaka nan  baka san menene rayuwar muamula da mutane ba sai ta kasuwanci , da kayi aure ne zaka gane meye bambamci rayuwar muamula da mutane amman yanzu Kai da dan shekara shabiyar duk abu daya ne tunda bazaka qarar da abinda wanda yayi aure zai qarar ba." shiru kawai yayi yana kallon mami maganarta taso bashi dariya amman ya maze ya cigaba da kallonta ."Ka daina yiwa yarinyar nan maryam haka banaso wallahi bana Jin dadi ,"ai shiyasa nake ganin hadani daita babbar matsala ne dan ban san ta ina zan fara rayuwa da ..."ba wannan labarin na tmbyeka ba ka daina nuna mata wannan tsanar shine abinda nafi bukata ta katseshi ta hanyar fadar haka "ok  to kice ta daina kallona haka bana son yawon kallo wallahi yana hassalani ita Kuma ta iya kallo kmr renon kauye " kai da wani idon ka kalleta da kasan tana kallonka ?ya dan kashe mata idonaa daya yana ciza gefen lips dinsa na kasa ." girgiza Kai mami tayi "Kai ko Allah yasa ka gane wallahi maryam zata sha aiki ,"sosai kuwa my sweetheart shiyasa naga gara abar hadin nan kar ta hadu da ciwon hawan jini da.."baka isa ba wannan auren fa ko mutuwa zakayi sai an daura shi  kai wallahi idan kasa wasa ma mata biyu zan maka arana daya tayi mgnr tana danne dariyar ta ". nan take ya canza fuska sosai kallo daya zaka masa ka fahimci ransa ya gama baci "duk ranar da aka d'aura aurenka da maryam mussaman zan tasata gaba nayi ta bata hakurin zama da Kai dan Kai mai katoton hakuri irinta  ce zata iya zama da Kai ." ya runtse idanuwanshi saboda bakincikin hadashi da maryam datake yi "bama ni zaki bawa hakuri ba nida za'a wa auren dole sai wata banza can ? ya karasa maganar a shagwabe kamar wani karamin yaro murmushi mami tayi sannan ta mike tsaye "kaga tafiyata tunda ka korar min yarana Kai ma ka zauna Kai kadai bazan zauna ba byn ta wuce ya mike daga kan kujera yana ciza gefen baki ya kwashe wayoyinsa ya nufi hanyar waje ." Ahankali yake tafiya cikin hasken daya haskaka haraban gidan ga securities na kai kawo acikin haraban gidan motsin mutun yaji a bayansa ya juyo a hankali kanin mahaifinsa alhj idres ya gani cikin farar jallabiyya hannunsa rike da jaridarsa ta gado a hannunsa dan sau dari zaka gansa to dole kagansa daita da alamun gurin shakatawa zashi dan gurin an kawatashi idan ka shiga Sam bazaka bambamce dare ne ko rana ba.dole mr ATA yaja ya tsaya domin rashin tsayuwarsa zai iya janyo masa tashin hankali dashi kasancewarsa shi din mutun ne mai zafi zuciya da son fad'a sannan baya daukar raini sai dai duk da wannan hali nasa yana dan shakkun mr ATA dan yadda yake saukewa mutane ruwan bala'i na babu gaira babu dalili baya masa haka." "baba qarami brka da dare ?" dake haka suke kiransa dashi haka zalika akwai baba babba wanda shi Ke bin mahaifin mr ATA " sannu Adam dan albarka barka ya fama da business da jama'a? "alhamdulillahi mun godewa allah " to Allah ya taimaka "Ameen ya fad'a ataikaice yana cigaba da tafiya "amm Adam ya batun sakon dan har yanzu ..? "na tura maka sakonka tun safe "to to shikenan Allah yayi wa rayuwa albarka Allah ya jikan mahaifinka ai kana kokarin ka kula da business dinka sannan ka kula da AGC ya fad'a yana qarasowa daf dashi suka jera tare yana masa magana kasa kasa "yauwa Adam daman akwai maganar da nake son muyi da Kai idan babu abinda zakayi yanzu muje gurin shakatawa muyi mgn ?" Yayi shiru na second biyar sannan ya motsa labbansa da kyar "babu abinda zanyi daman na fito na dan sha iska ne  amman babu damuwa muje suka nufi gurin shakatawa suka shiga suka zauna a lokaci daya baba qarami ya numfasa kana ya kira sunan mr ATA "Adam bakaga  zuwa yanzu ya dace ka ajiye iyali ba ?Mr ATA yayi shiru kawai yana kallonsa daman kuma yayi tunanin maganar aure zai masa , baba qarami ya gyara zamansa sannan ya cigaba da mgn ",ga yara nan acikin dangi me zai hana ka zaba a daura maka aure ?"still shiru mr ATA yayi kawai yana jinsa saboda bai san me zai ce masa ba  ." can part din mami kuwa duk Maryam ta damu kanta akan abinda mr ATA yayi mata hawaye ne Shane shabe kwance a fuskarta ta rasa dalilin da yasa mr ATA ya tsaneta ita har a zuciyarta bata Kinsa ganin yadda yake nuna mata tsana ne wani lokacin take jin haushinsa amman tunda abun ya wuce duk yadda take tunani bazata cigaba da d'aukar wulakanci ba  gara tasan abun yi zata tattara ta koma gidan iyayenta ta huta." ta dauko akwatinta ta soma hada kayanta ",wai meye haka Maryam ? "ke matsalata dake kenan komai damuwa menene abinda zai sa ki damu kanki byn ba tun yau kika San halinsa ba har da zaki damu kanki ?tayi saurin tarar numfashin nana hauwa'u "Haba sister koma menene bai kamata ba Kiri Kiri fa yake nuna min tsana kmr ba jininsa ba ni dai gaskiya na gaji Ina ganin lokacin yayi da zan tattara na koma Abuja "karki yi haka sister mami bazataji dadi ba ki rabu dashi shi da ba mazauni ba gobe ma tafiya zata iya kama sa" wallahi idan kika wuce nima bazan ji dadi ba sister mun Saba sosai idan kika tafi kika barni zan shiga wani hali "to ke me yasa baya Miki haka sai ni? ",waya ce miki? ba gashi  tare ya koro mu  ba nima da nake jininsa ya hada dani ,Allah ba ke kadai yakewa haka ba kowa ne sai dai idan bata hadoku ba ina ma tafiya ta kamashi ya tattara da wahalarsa ya wuce ya barmu mu shakata "da kyar nana hauwa'u ta rarrasheta ta fasa tafiya amman da tace gobe gobe zata wuce ." Mr ATA da kawunsa sun dauki lokaci suna tautaunawa sai dai bai sanar dashi hukunci mami  akansa ba har  sukayi sallama da sharadin nan kusa zai kawo masa matar da zai aura yana shiga d'akin ya ajiye wayoyinsa akan wani karamin stood ya cire kayan jikinsa ya saura daga shi sai farar vest da boxce suma ya ciresu yana shafa qirjinsa zuwa kasan mararsa har ya shiga bathroom ya sakarwa Kansa ruwa byn wasu mintuna ya fito yana goge jikinsa da towel byn ya gama ya tsaya gaban morrow  ya d'auki turare ya feshe ilahirin jikinsa wannan wanka na kaida ne duk daren duniya kafin ya kwanta sai yayi tare da pest haka turare shiyasa idan ya tashi bacci zaka dauka yayi wanka ne dan tsab zaka gansa  ,ya sauya wasu kayan zuwa na bacci farare sol masu taushi ya zauna a bakin gado ya d'auki remut ya qara karfin ac sannan ya ajiye ya d'auki na tv ya danna tashar aljazeera ya dawo ya zauna rigingine  tare da  lumshe  idanunshi hoton princess dinsa ne yashiga yawo acikin idanunshi  , bai san a wani duniyar take ba ."a hankali ya janyo bargo ya shiga ya lullu'be rabin jikinsa ya canza wutar d'akin zuwa dum light idanunshi na kan tv ko cikakken minti ashirin bai yi ba bacci mai nauyi ya daukeshi cike da mafarkin sarauniyar zuciyarsa , kmr Koda yaushe idan ya kwanta dole sai yayi tunaninta, yadda  tunaninta ya zamemasa  dole haka mafarkinta ya zame masa abincin ruhinsa kafin ya kwanta . yana kwance sai gata ta hau kan gadon cikin kayan bacci wanda shi da babu duk d'aya dan a fili ake ganin tsayayyayun nipples dinta  ta yaye bargon daya lulluba ta tsura masa Ido a hankali ya bud'e lumtsatsun idanunshi  akanta yana kallon fuskarta bai tsaya iya nan ba yayi kasa da idanuwansa sai kan nipples dinta dake tsaye cak ,wani irin yanayi ya tsinci kanshi me wuyar misaltuwa , runtse idanuwanshi yayi da suka sauya alokaci daya yana control din kanshi kafin ya bud'e idanunshi yaji tafin hannunta a fuskarshi zuwa chest dinsa tana shafawa tana lumshe masa Ido , yarinya ce karama da bata wuce shekara shabakwai zuwa shatakwas ba a yanzu sai dai Allah yayi mata baiwa da ba kowace mace yayiwa ba , qirjinta a cike suke bammmm da dukiyar Fulani ga shape wanda ya bayyana figure either dinta ga dara daran idanu masu dauke da wadatattun gashi Ido da gira , jin saukar hannunta a girjinsa tana murza kan nipples dinsa yasa gbdy ya susuce bai tsaya wata wata ba ya fixgota zuwa jikinsa ya rungumeta tsam yana sauke wani wahalallen numfashi da ajiyar zuciya yana shinshina wuyanta zuwa qirjinta "Ina sonki my princess kullum da tunaninki nake kwana nake tashi a ina zan ganki .?" Mmn sudais 💗💗💗💗💗💗      MAR'ADAMS      💖💖💖💖 💗💗💗💗💗💗 Book one Free page *AYSHA A BAGUDO* WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a tura 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube. Page 6. shiru tayi tana  kallonsa tana sakar masa  murmushinta wanda ke bayyana ainihin   sahihin  kyawunta  da wushiryarta " am serious my  princess  Ina sonki da yawa ki fad'a min  Inda zan ganki  ? ya  fad'a yana busa mata iskar bakinsa  mai  dumi  tare da  had'e fuskarsu guri d'aya suna shakar numfashin juna   "kice min wani abu mana zuciyata  na  kwad'ayin Jin sautin  muryarki  Ina sonki  dayawa Ina muradinki Ina qauarki Ina sha'awarki  princess". shigewa  jikinsa  tayi sosai   kmr  zata raba jikinsa gida biyu   suna  shakar numfashin  juna suna nan makale  da juna sai ga saukar ruwan sama  "it's  raining princess   lamme  go inside you in this rain I really need you."  nan take ya shiga romancing dinta  cikin zafin nama  yana   kissing  din  wuyanta  kafin daga bisani  ya birkitota ta  dawo kasansa ya koma samanta  yana kallonta itama shi take kallo  bakinsa ya Kai cikin kunnenta yana tsotsa  yana zira harshensa ciki wani irin yanayi ." mika tayi ta sake  shigewa jikinsa ,ta lumshe masa  nata sumammun  idanun  tana  sake shigewa  jikinsa "sonki ya hau min kaina da yawa  habibaty you're the best princess in this world  ya zare rigar jikinta yayi filinging dashi  ta saura babu komai  ya had'eta da jikinsa tare had'e bakinmu  guri d'aya har  yayi nasarar  cafko laulausan  harshenta  nan ya shiga tsotsa  nishi yake fitarwa da iyakacin karfinsa kmr wanda yaci yaji sannan ya zare  bakinsa yayi zaman dirshsn a gabanta ya kamo hannunta ya d'aura  akan jijiyarsa bata d'auke hannunta ba haka zalika bata d'auke idanunta akanshi

Chapter 6 of 43